< 1 Sama’ila 6 >

1 Lokacin da akwatin alkawarin Ubangiji ya kai wata bakwai a ƙasar Filistiyawa.
Kane Sandug Muma mar Jehova Nyasaye osebet e piny jo-Filistia kuom dweche abiriyo,
2 Filistiyawa suka kira firistoci da bokaye suka ce, “Me za mu yi da akwatin alkawarin Ubangiji? Ku gaya mana yadda za mu komar da shi inda ya fito.”
jo-Filistia noluongo jodolo gi ajuoke mi giwacho niya, “Wabiro timo angʼo gi Sandug Muma mar Jehova Nyasaye? Nyiswauru kaka onego wadwoke kare.”
3 Suka ce, in za ku komar da akwatin alkawarin Allah na Isra’ila kada ku komar da shi hannu wofi; amma ku tabbata kun aika da hadaya don laifi zuwa wurinsa. Sa’an nan za ku warke ku kuma san dalilin da ya sa bai cire hannunsa a kanku ba.
Negidwoko niya, “Ka udwoko Sandug Muma mar Nyasach jo-Israel, to kik udwoke nono, nyaka une ni udwoke gi misango mar pwodhruok e ketho, eka nochangu, bende ubiro ngʼeyo gima omiyo lwete ok oseweyo sandou.”
4 Filistiyawa suka ce, “Wace irin hadaya don laifi za mu aika masa?” Suka ce, “Marurai biyar na zinariya da ɓeraye biyar na zinariya bisa ga yawan sarakunan Filistiyawa. Saboda annoba iri ɗaya ce ta buga ku da shugabanninku.
Jo-Filistia nopenjo niya, “En misango machal nade mar pwodhruok e ketho monego wakowne?” Negidwoko niya, “Dhahabu abich molos machal gi buche gi dhahabu abich molos machal gi oyieyo ma kwan-gi rom gi ruodhi mag jo-Filistia, nikech masich tuo nomakou kaachiel gi ruodhiu.
5 Ku yi siffofin marurai da na ɓeraye da suke hallaka gari, ku ba da girma ga Allah na Isra’ila. Wataƙila zai ɗauke hukuncinsa daga gare ku da allolinku da kuma ƙasarku.
Losuru gik machal gi buche kod machal gi oyieyo maketho pinyu, kendo miuru Nyasach jo-Israel duongʼ. Dipo ka ongʼwononu moweyo sandou kaachiel gi nyisecheu gi pinyu.
6 Me ya sa kun taurare kanku kamar yadda Masarawa da Fir’auna suka yi? Da ya ba su matsanancin wahala, ba su bar Isra’ilawa suka tafi hanyarsu ba?
Angʼo momiyo chunyu pek kaka jo-Misri gi Farao notimo? Kane osandogi, donge negiweyo jo-Israel odhi kuma ne onego gidhiye?
7 “Yanzu fa ku shirya sabon keken shanu da shanu biyu masu ba wa’ya’yansu nono, waɗanda ba a taɓa sa musu karkiya ba. Ku daure keken shanu wa shanun, amma ku tsare’yan maruƙansu a gida.
“Omiyo sani ikuru gari manyien, gi dwesni ariyo ma osenywol to pok otwe e jok. Tweuru dwesnigi e gari, nyiroye to tweuru e loch.
8 Ku ɗauki wani akwati ku sa siffofin zinariyan nan a ciki, waɗanda za su zama kyautai na shafen laifi, ku ajiye kusa da Akwati na UBANGIJI. Bayan haka sai ku sa keken shanun da akwatin a hanya, ku bar shi yă tafi.
Kawuru Sandug Muma mar Jehova Nyasaye mondo uket e gari, keturu Sanduku machielo bute mondo uketie gik molos gi dhahabu muterone kaka misango mipwodhruokgo e ketho, kendo uweye odhi,
9 Amma ku zuba ido ku ga in ya haura zuwa yankinsa, zuwa Bet-Shemesh, to, Ubangiji ne ya kawo mana babban masifar a kanmu. Amma in bai bi ta nan ba, za mu san cewa ba shi ne ya buge mu ba, tsautsayi ne kawai.”
to sikuru ka ungʼiye. Ka odhi mochomo thurgi nyaka, Beth Shemesh, to kara Jehova Nyasaye ema osekelo sand maduongʼni kuomwa. To ka ok otimore kamano to wabiro ngʼeyo ni lwete ok ema osesandowa to ni mani obironwa abira.”
10 Suka yi haka. Suka ɗauki shanun tatsa guda biyu suka ɗaura musu keken shanu, suka tsare’yan maruƙansu a gida.
Omiyo negitimo kamano. Negikawo dwesni ariyo machal kamano mi gitweyo e gari kendo gitweyo nyiroye e loch.
11 Suka aza akwatin alkawarin Ubangiji a bisa keken shanun tare da akwatin siffofin ɓerayen zinariya da siffofin maruran.
Negiketo Sandug Muma mar Jehova Nyasaye e gari bende negiketo Sanduku motingʼo dhahabu molos ka oyieyo gi dhahabu molos ka buche.
12 Sai shanun suka miƙe zuwa Bet-Shemesh. Suka bi hanya daidai, ba su juya dama ko hagu ba. Shugabannin Filistiyawa suka bi har zuwa iyakar ƙasar Bet-Shemesh.
To dwesni nowuok kochiko Beth Shemesh tir, negiluwo yo ka gidhi to giywak, ne ok gibaro korachwich kata koracham. Ruodhi mag jo-Filistia ne luwogi nyaka negichopo e tongʼ man Beth Shemesh.
13 A lokacin kuwa mutanen Bet-Shemesh suna girbin alkamansu a kwari da suka ɗaga ido suka hangi akwatin alkawarin Ubangiji, sai suka yi farin ciki ganinsa.
E kindeno jo-Beth Shemesh ne kayo ngano e holo, kane gitingʼo wangʼ-gi malo mi gineno Sandug Muma, negimor ka ginene.
14 Keken shanun ya zo filin Yoshuwa a Bet-Shemesh ya tsaya a gefen wani babban dutse. Mutanen suka faskare keken shanun suka miƙa shanun hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.
Gari nobiro nyaka e puoth Joshua ma ja-Beth Shemesh, modhi mochungʼ but lwanda maduongʼ. Ji nobaro yiend gari mi gichiwo dwesnigo ka misango miwangʼo pep ne Jehova Nyasaye.
15 Lawiyawa suka saukar da akwatin alkawarin Ubangiji tare da babban akwati mai siffofin zinariya na ɓeraye da marurai suka ajiye su a kan ƙaton dutse. A wannan rana mutanen Bet-Shemesh suka miƙa hadaya ta ƙonawa da waɗansu hadayu ga Ubangiji.
Jo-Lawi noloro Sandug Muma mar Jehova Nyasaye kaachiel gi Sanduku manotingʼo gik molos gi dhahabu, mine giketogi ewi lwanda maduongʼ. Odiechiengʼno jo-Beth Shemesh nochiwo misango miwangʼo pep gi misengini mamoko ni Jehova Nyasaye.
16 Shugabanni biyar na Filistiyawan nan suka ga duk abin da ya faru, suka koma zuwa Ekron a ranar.
Ruodhi abich mag jo-Filistia noneno gik manotimore duto mine gidok odiechiengno nyaka Ekron.
17 Waɗannan su ne siffofi marurai na zinariya waɗanda Filistiyawa suka aika domin miƙa hadaya don laifi ga Ubangiji, ɗaya domin Ashdod, ɗaya domin Gaza, ɗaya domin Ashkelon, ɗaya domin Gat, ɗaya kuma domin Ekron.
Magi e dhahabu molos ka buche mane jo-Filistia oorone Jehova Nyasaye ka misango mipwodhruokgo e ketho ka moro ka moro ochungʼ kar Ashdod, Gaza, Ashkelon, Gath kod Ekron.
18 Filistiyawa kuma suka aika da siffofin ɓeraye biyar na zinariya. Yawan ɓerayen sun yi daidai da yawan garuruwan sarakunan nan biyar na Filistiyawa. Garuruwan sun ƙunshi waɗanda aka gina katangar birni kewaye da su, da kuma ƙauyukansu. Babban dutsen da suka ajiye akwatin alkawarin Ubangiji, ya zama shaida har wa yau a filin Yoshuwa a Bet-Shemesh.
To kwan mar dhahabu molos ka oyieyo ne chal gi kwan dalane mag jo-Filistia mag Ruodhi abich, ne gin mier matindo mochiel motegno man-gi mieregi. Lwanda maduongʼ, mane giketoe Sandug Muma mar Jehova Nyasaye, pod ochungʼ kanyo ka ranyisi e puoth Joshua ja-Beth Shemesh nyaka chil kawuono.
19 Amma Allah ya kashe waɗansu mutum saba’in na mutanen Bet-Shemesh domin sun leƙa cikin akwatin alkawarin Ubangiji. Mutane kuwa suka yi makoki domin Ubangiji ya hallaka mutane da yawa.
To Nyasaye nogoyo jo-Beth Shemesh moko, monego ji piero abiriyo nikech negingʼiyo ii Sandug Muma mar Jehova Nyasaye. Ji noywak malit nikech sand mane Jehova Nyasaye osekelonegi,
20 Mutanen Bet-Shemesh suka yi tambaya suka ce, wa zai iya tsaya a gaban Ubangiji Allah Mai Tsarki? Wurin wa akwatin alkawari zai je daga nan?
kendo jo-Beth Shemesh nopenjo niya, “En ngʼa manyalo chungʼ e nyim Jehova Nyasaye, Nyasaye malerni? Ngʼatno ma Sandugni nodhine koa ka?”
21 Sai suka aiki manzanni zuwa Kiriyat Yeyarim suka ce, “Filistiyawa sun komo da akwatin alkawarin Ubangiji, ku zo ku ɗauka ku kai wajenku.”
Eka negioro joote ne jo-Kiriath Jearim, kagiwacho niya, “Jo-Filistia osedwogo Sandug Muma mar Jehova Nyasaye. Biuru mondo ukawe udhi kode.”

< 1 Sama’ila 6 >