< 1 Sama’ila 4 >

1 Duk sa’ad da Sama’ila ya yi magana dukan Isra’ila sukan saurare shi. Isra’ilawa suka fita yaƙi da Filistiyawa. Isra’ilawa suka kafa sansani a Ebenezer, Filistiyawa kuma a Afek.
Amo esoha Filisidini fi dunu ilia da Isala: ili fi dunuma gegena masusa: wa: le asi. Amaiba: le, Isala: ili fi dunu da dabe gegemusa: gilisilalu. Isala: ili dunu ilia Ebenisa soge gadenene ilia ha wa: i fisisu gagui. Amola Filisidini dunu ilia da A: ifege moilai bai bagadega ha wa: i fisisu gagui.
2 Filistiyawa suka tunƙuro mayaƙansu domin su sadu da Isra’ilawa, yaƙi kuwa ya yi tsanani har Isra’ilawa suka sha kashi a hannun Filistiyawa. Filistiyawa suka kashe Isra’ilawa kusan mutum dubu huɗu a bakin dāgā.
Filisidini dunu ilia da Isala: ili dunuma doagala: le, bagadewane susa: ili gegei. Gegei da geala asili, fa: no ba: loba, Isala: ili dunu da bagadewane fefedei gia: i ba: i. Isala: ili dunu da 4000 agoane bogogia: i dagoi ba: i.
3 Lokacin da mayaƙan suka komo sansani, dattawan Isra’ilawa suka yi tambaya suka ce, “Me ya sa Ubangiji ya sa muka sha ɗibga a hannun Filistiyawa? Bari mu kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga Shilo. Domin yă tafi tare da mu yă ba mu nasara kan abokan gābanmu.”
Amalalu, Isala: ili dadi gagui dunu hame bogoi esalebe da Isala: ili ilia ha wa: i fisisu bu manoba, Isala: ili ouligisu dunu ilia da amane sia: i, “Abuliba: le Hina Gode da Filisidini dunu ninima hasalasima: ne wali logo doasibala: ? Be wali ninia da Siailou moilaiga asili, Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili lale, amalu ninia da amo gisawene gilisili gegena masunu. Amasea, Hina Gode da ninia ha lai ninima mae hasalasima: ne gaga: mu.”
4 Saboda haka mutanen suka aika waɗansu maza zuwa Shilo, suka kuwa tafi suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji Maɗaukaki wanda yake zaune tsakanin Kerubobi.’Ya’yan Eli biyun nan Hofni da Finehas suna wurin tare da akwatin alkawarin Ubangiji.
Amaiba: le, ilia Gode Ea Gousa: su Sema Gagili (amo ea bai da fedege Hina Gode Bagadedafa Ea gadodafa ida: iwane Fisu), amo gisa misa: ne asunasi. Ilia da amo Gagili gisa manoba, Ilai egefela Hofinai amola Finia: se da oule misi.
5 Da aka shigo da akwatin alkawarin Ubangiji a cikin sansani, sai Isra’ilawa suka tā da babbar murya har ƙasa ta jijjiga.
Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili da gisa misini doaga: loba, Isala: ili dunu huluane da ha: giwane nodone wele sia: beba: le, osobo bagade da fogoi.
6 Da jin wannan, Filistiyawa suka yi tambaya suka ce, “Me ke kawo wannan ihu mai ƙarfi haka a sansanin Isra’ilawa?” Da suka gane cewa akwatin alkawarin Ubangiji ne ya shiga sansanin,
Filisidini dunu ilia da Hina Godema nodosu sia: amo huhududabe agoai amo nababeba: le, amane sia: i, “Nabima! Hibulu ha wa: i fisisu huhududabe goma. Gomo da abolebela: ?” Ilia da nabagaloba Hina Gode Ea Gousa: su Gagili da Hibulu ha wa: i fisisu gisa misi sia: be nababeba: le,
7 sai Filistiyawa suka ji tsoro, suka ce, “Wani allah ya shiga cikin sansanin. Mun shiga uku! Ba a taɓa yin wani abu haka ba.
ilia da bagade beda: i galu. Ilia da amane sia: i, ‘gode’ afae da ilia ha wa: i fisisuga doaga: i dagoi. Ninimone da wadela: mu wea! Agoaiwane hou ninima da musa: hame doaga: i.
8 Kaiton mu! Wa zai kuɓutar da mu daga hannun waɗannan manyan alloli? Su ne allolin da suka buga Masarawa da irin annoba masu yawa a jeji.
Ilia ‘gode’lali da gasa bagadeba: le, ninimone da nowa gaga: ma: bela: ? Amo ‘gode’lali da hafoga: i sogega Idibidi dunu huluane medole legei.
9 Ku yi ƙarfin hali, ku yi mazantaka, ku Filistiyawa, domin kada ku zama bayin Ibraniyawa kamar yadda suke a gare ku. Ku yi mazantaka, ku yi yaƙi.”
Filisidini dunu! Gasa fima: i! Hame amaiada, Hibulu dunu ilia da ninia udigili hawa: hamosu dunu esalebe ba: i. Amo defele ninia da ilia udigili hawa: hamosu dunu agoai esaloma: bela: ? Amasa: besa: gini gasa fili, nimiwane gegema!”
10 Saboda haka Filistiyawa suka yi yaƙi, Isra’ilawa kuwa suka sha ɗibga, kowane mutum kuwa ya gudu zuwa tentinsa. Kisan kuwa ya yi muni ƙwarai. Isra’ilawa sun rasa mayaƙa dubu talatin.
Filisidini dunu ili da gasa filiwane gegebeba: le, Isala: ili dunu osa: la heda: i dagoi. Isala: ili dunu mogili da ilia diasuga hobeale afia: i. Amalu ba: loba, dunu fai bogogia: i da bagadedafa ba: i. Isala: ili dunu da ba: loba, 30,000 agoane bogogia: i dagoi ba: i.
11 Aka ƙwace akwatin alkawarin Ubangiji. Aka kuma kashe’ya’yan Eli biyu, Hofni da Finehas.
Filisidini dunu da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili samogei dagoi. Amola Ilai egefela Hofenai amola Finia: se, ela da ele galu medole legei dagoi ba: i.
12 A wannan rana wani mutumin Benyamin ya ruga da bakin dāgā ya shigo Shilo, taguwarsa a yage, kansa kuma a rufe da ƙasa.
Bediamini fi dunu afae da gegesu soge fisili, amogalamusu hobeale hehenaia ahoana, Siailou moilaiga doaga: i. Ea da: i dioi dawa: digima: ne, e da abula gadelai amola dialuma da: iya osobo duduli gala: i ba: i.
13 Da ya iso sai ga Eli zaune a kujera kusa da hanya yana kallo, domin tsoron da yake da shi saboda akwatin alkawarin Allah. Da mutumin ya shigo a garin ya ba da labarin abin da ya faru sai dukan gari ya ruɗe da ihu.
E da doaga: le ba: loba, Ilai da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amo fawane bagade dada: wa: sa, logo bega: hi fisu fafai da: iya fili, si godonasia sosodosa esalebe ba: i. Amo dunu da amo fefedei sia: moilai fi dunuma sisia: i lai. Amalalu, dunu huluane beda: ga bulili didigia: i.
14 Eli ya ji ihun ya yi tambaya ya ce, mene ne dalilin wannan ihu? Mutumin ya rugo wurin Eli,
Ilai da amo bulibi nababeba: le, e da amane adole ba: i, “Gomo da abuliga sia: gomo wali heda: sala: ?” Amo dunu da Ilaima amo sia: adomusa: hedolowane hehenai.
15 wanda yake da shekaru tasa’in da takwas da haihuwa, idanunsa kuma ƙarfi ya ƙare, baya iya gani.
(Ilai da ode98gadenenewane gidigimuba: le, ea si da gadenenewane dofoidafa.)
16 Mutumin ya gaya wa Eli cewa, “Shigowata ke nan daga bakin dāgā. Na kuɓuce daga can yau ɗin nan.” Eli ya ce, “Me ya faru da’ya’yana?”
Amo dunu da Ilaima amane sia: i, “Na da gegenanua amonini wali hobeale misi wea.” Ilai da ema adole ba: i, “Nagofe! Abuli hamoi!”
17 Mutumin da ya kawo labarin ya ce, “Isra’ilawa sun gudu a gaban Filistiyawa, mayaƙan kuma sun sha mummunar ɗibga.’Ya’yanka Hofni da Finehas su ma sun mutu. Aka kuma ƙwace akwatin alkawarin Allah.”
Sia: adola ahoasu dunu da amane sia: i, “Isala: ili dunu da Filisidini dunu amoba: le hobeale afia: i. Amo gegesu da ninima hasalasidafa. Amogalu, dia gofela Hofenai amola Finia: sela da fai bogoi dagoi, amola Gode Ea Sema Gousa: su Gagili da ha lai dunuga fedei dagoi ba: i.”
18 Da ya ambaci akwatin alkawarin Allah, sai Eli ya fāɗi da baya daga kujeransa kusa da ƙofa, wuyarsa ta karye, ya kuma mutu domin ya tsufa ƙwarai. Ya yi shugabancin Isra’ila shekaru arba’in.
Be amo dunu da Gode Ea Sema Gousa: su Gagili amo ha lai dunuga fedei sia: beba: le, Ilai da baliguduli muwane sa: ili, logo holei bega: gala: la sa: i. E da da: i hamoi amola basuluiba: le, ea mugi dugini gala: le, e bogoi. E da Isala: ili soge amo ganodini ode 40 agoane bisisu dunu esalu.
19 Matar Finehas, ɗansa tana da ciki a lokacin ta kuma kusa haihuwa. Sa’ad da ta ji labari cewa an ƙwace akwatin alkawarin Allah, ta kuma labarin surukinta da mijinta sun mutu, sai ta shiga naƙuda, ta kuma haihu. Amma naƙuda ta sha ƙarfinta.
Ilai egefe Finia: se idua da abula aguiba: le, mano lalelegemu da gadenei ba: i. E da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amo da fedelai dagoi amola ea nawi Ilai amola egoa Finia: se da bogoi dagoi nababeba: le, e da hedolowane asili, mano lamusa: se nabalu, mano lalelegei.
20 Da tana mutuwa, matan da suke lura da ita suka ce, “Kada ki karaya kin haifi ɗa namiji.” Amma ba tă ba da amsa ko tă kula ba.
E da sega bogolaloba, ea fidisu uda ilia ema amane sia: i, “Di mae beda: ma! Be di da dunu mano lalelegei dagoi.” Be e da mae nabawene amola ilia sia: hame alofei.
21 Ta ba wa yaron suna Ikabod, ma’ana “Ɗaukaka ta rabu da Isra’ila”, domin an ƙwace akwatin alkawarin Allah, domin kuma mutuwar surukinta da na mijinta.
E da mano amo ea dio Igabode asuli. Amo dio ea dawa: loma: ne da “Gode Ea hadigi da Isala: ili fi fisiagai.” Bai Gode Ea Gousa: su Sema Gagili da ha lai dunuga fedei dagoi, amola ea nawi amola egoa da bogoi, amo e dawa: beba: le sia: i.
22 Ta ce, “Ɗaukaka ta rabu da Isra’ila, gama an ƙwace akwatin alkawarin Allah.”
E amane sia: i, “Gode Ea hadigi da Isala: ili fi fisiagai dagoi. Bai Gode Ea Gousa: su Sema Gagili da fedei dagoi ba: i.”

< 1 Sama’ila 4 >