< 1 Sama’ila 30 >

1 A rana ta uku, Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag, sai suka tarar Amalekawa sun riga sun kawo wa Negeb da Ziklag hari. Suka cinye Ziklag, suka ƙone ta,
Eso aduna baligili, Da: ibidi amola ea dunu da Sigela: ge moilai bai bagadega doaga: i. Be A: malege dunu da Yuda ga (south) soge amola Sigela: ge amoga doagala: le, diasu huluane laluga ulagisili nei dagoi, be uda huluane gaguli gagai dagoi ba: i. Ilia da uda amola mano hame fane legei, be yolesili, ilia da huluane oule asi dagoi.
2 suka kwashe mata, yara da tsofaffi da dukan abubuwan da suke cikin garin. Ba su kashe kowa ba, amma suka kwashe su, suka tafi.
3 Da Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag suka tarar an ƙone garin, an kuma kwashe matansu, da’ya’yansu mata, da kuma’ya’yansu maza ganima,
Da: ibidi amola ea dunu da doaga: loba, ilia da moilai amo laluga nei amola ilia uda, dunu mano amola uda mano huluane gaguli asi dagoi ba: i.
4 sai Dawuda da mutanensa suka yi kuka, suka yi ta kuka har sai da ƙarfinsu ya ƙare.
Da: ibidi amola ea dunu da muni hedolo mae yolele dinanawane gasa hamedene goaia: igia: i ba: i.
5 An kama matan Dawuda, wato, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel matar Nabal mutumin Karmel wanda ya rasu.
Da: ibidi ea uda aduna (Ahinoume amola A: biga: ile), ela da ele gaguli asi dagoi ba: i.
6 Dawuda kuwa ya damu ƙwarai domin mutanensa suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, kowannensu ransa ya ɓace saboda’ya’yansa maza da mata, amma Dawuda ya sami ƙarfafawa a cikin Ubangiji Allahnsa.
Bidi hamosu bagadedafa da Da: ibidima doaga: i dagoi. Bai ea dunu da ilia mano fisili gagaiba: le, ilia da baligili da: i dioi galu. Amola ilia Da: ibidi amo igiga fane legemusa: magagi. Da: ibidi da bagadewane da: i dioi, be Hina Gode da ea dogo denesinisi.
7 Sai Dawuda ya ce wa Abiyatar firist, ɗan Ahimelek, “Kawo mini efod.” Sai Abiyatar ya kawo masa.
Da: ibidi da gobele salasu dunu Abaia: da (Ahimelege egefe) ema amane sia: i, “‘Ifode’ amo nama gaguli misa!” Abaia: da da amo ema gaguli misi.
8 Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”
Da: ibidi da Hina Godema amane adole ba: i, “Na da amo ha wa: i dunuma fa: no bobogela: dula: ? Amola na da ili baligiama: bela: ?” Hina Gode da bu adole i, “Ilima fa: no bobogema! Dia da ili baligiamu, amola ili huluane gagulaligili bu sasamogemu.”
9 Dawuda da mutanensa ɗari shida suka kama hanya, da suka kai Kwarin Besor, waɗansunsu suka tsaya a can.
Amaiba: le, Da: ibidi amola ea dunu 600 agoane da muni asili, Biso Hano amoga doaga: le, ea dunu mogili da amogawi ouesalu.
10 Dawuda ya ci gaba da mutane ɗari huɗu, don mutane ɗari biyu sun gaji sosai har sun kāsa ƙetare rafin Besor.
Da: ibidi amola ea dunu 400 agoane da gebewane ahoanu. Be mogi 200 eno da helebeba: le, hano degemu hamedei ba: i. Amaiba: le, ilia da amogawi ouesalu.
11 Suka sami wani mutumin Masar a fili suka kawo shi wurin Dawuda. Suka ba shi abinci ya ci, suka kuma ba shi ruwa ya sha.
Da: ibidi ea dunu da Idibidi goi sogega esalebe ba: i. Ilia da e amo Da: ibidima oule asi. Ilia da ema ha: i manu amola hano i.
12 Suka ba shi saura wainan’ya’yan ɓaure da kuma wainan’ya’yan inabi, ya ci ya sami ƙarfi. Gama bai ci ba, bai sha ba, har yini uku da dare uku.
Ilia da figi ifa fage hafoga: i amola waini fage hafoga: i gagabu aduna igili i. Be e da eso udiana ha: i hame mai galuba: le, e da amo ha: i manu i, amo nanoba ea gasa da bu denesi dagoi ba: i.
13 Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Wane ne ubangidanka, kuma daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni mutumin Masar ne, bawan wani mutumin Amalek. Maigidana ya ƙyale ni sa’ad da na yi rashin lafiya kwanaki ukun da suka wuce.
Da: ibidi da ema amane adole ba: i, “Dia hina da nowala: ? Amola di da habidili misibala: ?” E bu adole i, “Na da Idibidi dunu, amola na da A: malege dunu afae ea udigili hawa: hamosu dunu. Na da oloiba: le, eso udiana baligili, na hina da na yolesiagai.
14 Mun kai hari a Negeb ta Keretawa ta Yahuda, da Negeb ta Kaleb, muka kuma ƙone Ziklag.”
Amo esoha, ninia da Gelediaide dunu ilia soge (Ga: ilebe fi ilia soge, Yuda ga [south] la: idiga gala) amoga ha wa: i ahoana, Sigela: ge moilai bai bagade amo laluga ulagi.”
15 Dawuda ya ce masa, “Za ka iya kai ni wurin maharan nan?” Ya ce, “Idan ka rantse mini da Allah, ba za ka kashe ni ba, ba kuwa za ka mai da ni wurin ubangidana ba, sai in kai ka inda maharan suke.”
Da: ibidi da ema adole ba: i, “Di da na oule amo ha wa: i dunu asi amo olela masa: bela: ?” Idibidi goi da bu adole i, “Di da Gode Ea Dioba: le na mae fane legele amola na hina ema bu hame imunu ilegele sia: sea, na da bisili dili oule olela masunu.”
16 Ya bi da Dawuda har zuwa can, sai ga su a baje ko’ina a ƙasa, suna ci, suna sha, suna annashuwa saboda yawan ganimar da suka kwashe daga ƙasar Filistiyawa da ƙasar Yahuda.
Amalalu, e da Da: ibidi bisili ilima oule asi. A: malege ha wa: i ahoasu dunu da sogebi bagade amo ganodini ha: i naha amola adini naha amola hahawane hamosa afagogoi ba: i. Bai ilia da liligi bagadedafa Filisidini soge amola Yuda soge amoga lai dagoiba: le.
17 Dawuda ya yaƙe su tun daga fāɗuwar rana har yammar kashegari. Ba ko ɗaya da ya tsira sai samari ɗari huɗu waɗanda suka tsere a kan raƙuma.
Aya hahabe, eso mabe galu, Da: ibidi da ili doagala: le, ilima gegenana, daeya doaga: i. A: malege goi 400 agoane da ga: mele da: iya fila heda: le, hobea: iba: le, gaga: i dagoi ba: i. Be eno huluane, Da: ibidi amola ea dunu ilia da fane lelegei.
18 Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
Da: ibidi da uda, mano amola liligi huluane amo A: malege dunu ilia lai, amo hulu samogei. Ea uda aduna amola da hi samogei.
19 Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana,’yan maza da’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
Liligi afae bu hame samogei da hamedafa ba: i. Da: ibidi da ea dunu ilia dunu mano, uda mano amola liligi A: malege dunu ilia lai, amo huluanedafa bu samogei.
20 Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
E da lai ohe wa: i amola huluane bu samogei. Ea dunu da amo ohe wa: i bisilisili sesesela asi. Ilia da amane sia: i, “Amo liligi huluane da Da: ibidi ea: !”
21 Da Dawuda ya zo wurin mutum ɗari biyu ɗin nan waɗanda suka tafke, suka kāsa binsa, waɗanda aka bari a bakin Kwarin Besor, sai suka taryi Dawuda da mutanensa da suka tafi tare da shi. Sa’ad da Dawuda ya zo kusa da su, sai ya gaishe su.
Amalalu, Da: ibidi da dunu 200 amo da helebeba: le, mae gegena asili, Biso Hano bega: esafulu, ilima buhagi. Ilia da Da: ibidi amola ea dunu gousa: musa: misi, amola Da: ibidi da ilima asili, hahawane yosia: i.
22 Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum yă ɗauki matarsa da’ya’yansa yă tafi.”
Be ea dunu mogili, hedolo mi hahanabe amola hamedei dunu, da Da: ibidima amane sia: i, “Amo dunu 200 da nini hame asiba: le, ninia da ilima liligi lai hame ima: mu. Ilia da ilia uda amola mano amo fawane lale masa: ne sia: ma.”
23 Dawuda ya ce, “A’a,’yan’uwana ba za ku yi haka da abin da Ubangiji ya ba mu ba. Ya tsare mu, ya kuma bashe sojojin da suka yi gāba da mu a hannuwanmu.
Be Da: ibidi da bu adole i, “Nolalali dilia: ! Hina Gode da amo liligi ninima ia dagoiba: le, dilia sia: i defele hamomu da hamedei. E da nini gaga: i, amola ninia ha wa: i ahoabe dunu amo hasalasima: ne hamoi dagoi.
24 Wa zai goyi bayanku a kan wannan al’amari? Wanda ya tafi wurin yaƙi da wanda ya zauna wurin kaya, rabonsu zai zama daidai.”
Nowa da dilia sia: nabima: bela: ? Dunu huluane da liligi defele lamu. Nowa da ninia liligi ouligili esalu galea, ilia da gegena ahoasu dunu ilia labe defele lamu.”
25 Dawuda ya sa wannan tă zama dawwammamiyar farilla ga Isra’ila tun daga wannan rana har yă zuwa yau.
Da: ibidi da amo hou Isala: ili soge ganodini sema dialoma: ne sia: i. Amola amogainini amo sema da Isala: ili sogega diala.
26 Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
Da: ibidi da Sigela: ge amoga bu misini, e da ea lai liligi mogili amo ea sama Yuda ouligisu dunu ilima i. E da ilima amane sia: si, “Amo da dilima hahawane udigili iasu liligi. Ninia da amo Hina Gode Ea ha lai ilima lai.”
27 Kyautar domin waɗanda suke a Betel, da Ramot ta Negeb, da Yattir,
E da amo liligi Bedele dunu amola La: ima (Yuda ga [south] sogega diala) amo dunu, amola Ya: da, Aloua, Sifemode, Esiedemoua, Lagale, Homa, Bolasia: ne, A:ida: ge amola Hibalone amo moilai dunuma i. Amola e da Yilamiele fi dunu amola Ginaide fi dunu amolalima i. E da sogebi amoga e amola ea dunu ilia afufulalusu, ilima I.
28 da Arower, da Sifmot, da Eshtemowa,
29 da Rakal, da garuruwan Yerameyelawa, da garuruwan Keniyawa,
30 da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,
31 da Hebron, da dukan wuraren da Dawuda da mutanensa suka taɓa zagawa.

< 1 Sama’ila 30 >