< 1 Sama’ila 29 >

1 Filistiyawa suka tattara dukan rundunoninsu a Afek. Isra’ila kuwa suka yi sansani kusa da maɓulɓular da take Yezireyel.
A Filisteji skupiše svu vojsku svoju kod Afeka, a Izrailj stade u oko kod izvora u Jezraelu.
2 Sa’ad da sarakuna Filistiyawa suke wucewa da rundunarsu na mutum ɗari-ɗari da na dubu-dubu. Dawuda da mutanensa suna biye a baya tare da Akish.
I knezovi Filistejski iðahu sa stotinama i tisuæama; a David i njegovi ljudi iðahu najposlije s Ahisom.
3 Komandodin Filistiyawa suka ce, “Waɗannan Ibraniyawa kuma fa?” Akish ya ce, “Wannan shi ne Dawuda hafsan Shawulu, sarkin Isra’ila. Yana nan tare da ni shekara guda ke nan. Ban kuwa taɓa samunsa da wani lahani ba tun daga ranar da ya bar Shawulu.”
I rekoše knezovi Filistejski: što æe ti Jevreji? A Ahis reèe knezovima Filistejskim: nije li ovo David sluga cara Izrailjskoga Saula, koji je kod mene toliko vremena, toliko godina, i ne naðoh na njemu ništa otkako je dobjegao do ovoga dana?
4 Amma komandodin Filistiyawa suka yi fushi, suka ce, “Ka sa mutumin nan yă koma zuwa wurin da ka ba shi yă zauna. Ba zai bi mu zuwa wurin yaƙi ba. Yana iya juya a kanmu lokacin yaƙin. Zai iya yin amfani da wannan zarafi yă ciccire kawunanmu don yă faranta wa maigidansa rai?
Ali se rasrdiše na nj knezovi Filistejski, i rekoše mu knezovi Filistejski: pošlji natrag toga èovjeka, neka se vrati u svoje mjesto gdje si ga postavio, i neka ne ide s nama u boj, da se ne okrene na nas u boju; jer èim bi se opet umilio gospodaru svojemu ako ne glavama ovijeh ljudi?
5 Tuna fa, ba shi ne Dawuda ɗin da ake girmama da rawa da waƙoƙi ana cewa, “‘Shawulu ya kashe dubbai, Dawuda kuwa dubbun dubbai ba’?”
Nije li to David o kojem se pjevalo igrajuæi i govorilo: zgubi Saul svoju tisuæu, ali David svojih deset tisuæa?
6 Saboda haka Akish ya kira Dawuda ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, na amince da kai tun daga ranar da ka zo wurina har yă zuwa yau, ban same ka da wani laifi ba, na kuma yi farin ciki in sa ka a cikin sojojina don ka yi mini aiki. Amma masu mulki nawa ba su yarda da kai ba.
Tada Ahis dozva Davida, i reèe mu: tako bio živ Gospod, ti si pošten, i milo mi je da hodiš sa mnom u boj; jer ne naðoh nikakoga zla na tebi otkako si došao k meni do ovoga dana; ali nijesi po volji knezovima.
7 Sai ka juya ka koma ka isa lafiya ba tare da ɓata wa masu mulkin Filistiyawa rai ba.”
Nego vrati se i idi s mirom da ne uèiniš što što ne bi bilo milo knezovima Filistejskim.
8 Dawuda ya ce wa Akish, “Me na yi? Ka taɓa samun bawanka da laifi tun daga ranar da na zo har zuwa yanzu? Ina dalilin da ba zan tafi tare da kai in yaƙi maƙiyin ranka yă daɗe, sarki ba?”
A David reèe Ahisu: ali šta sam uèinio? šta li si našao na sluzi svojem otkako sam kod tebe do ovoga dana, da ne idem da se bijem s neprijateljima gospodara svojega cara?
9 Akish ya ce, “A ganina kai marar laifi ne kamar mala’ikan Allah, duk da haka shugabannin sojojin Filistiyawa sun ce, ‘Ba zai tafi yaƙi tare da mu ba.’
A Ahis odgovarajuæi reèe Davidu: znam; doista si mi mio kao anðeo Božji; ali knezovi Filistejski rekoše: neka ne ide s nama u boj.
10 Ka tashi da sassafe, kai da bayin shugabanka da suka zo tare da kai. Da gari ya waye sai ku kama hanya.”
Nego ustani sjutra rano sa slugama gospodara svojega koje su došle s tobom; ustanite rano èim svane, pa idite.
11 Gari na wayewa tun da sassafe Dawuda da mutanensa suka tashi suka kama hanyar komawa ƙasar Filistiyawa. Filistiyawa kuwa suka haura zuwa Yezireyel.
I urani David i ljudi njegovi, i otide rano, i vrati se u zemlju Filistejsku; a Filisteji otidoše u Jezrael.

< 1 Sama’ila 29 >