< 1 Sama’ila 18 >
1 Bayan da Dawuda ya gama magana da Shawulu, sai Yonatan ɗan Shawulu ya ji zuciyarsa tana son Dawuda sosai. Yonatan kuwa yana ƙaunar Dawuda kamar ransa.
Kane Daudi osetieko wuoyo gi Saulo, chuny Daudi nowinjore gi mar Jonathan gi Daudi mine ohere mana kaka oherore owuon.
2 Tun daga wannan rana Shawulu ya zaunar da Dawuda tare da shi, bai bar shi ya koma gidan mahaifinsa ba.
Koa odiechiengno Saulo nokawo Daudi kendo ne ok ochako odok dalagi ir wuon-gi.
3 Yonatan kuma ya yi yarjejjeniya da Dawuda saboda yana ƙaunarsa kamar ransa.
Jonathan nokwongʼore gi Daudi nikech ne ohere mana kaka oherore owuon.
4 Yonatan ya tuɓe doguwar taguwarsa da ya sa, ya ba wa Dawuda, tare da sulkensa, har ma da māshi da kibiyarsa, da kuma bel nasa.
Jonathan nogolo lawe mane orwako momiyo Daudi, nomiye lawe mar akor, gi liganglane bende, atungʼ gi okandane.
5 Duk abin da Shawulu ya aiki Dawuda yă yi yakan yi shi cikin aminci, har Shawulu ya ba shi babban makami a rundunarsa. Wannan ya faranta wa dukan mutane zuciya har ma da ma’aikatan Shawulu.
Gimoro amora mane Saulo oore mondo otim, Daudi ne timo maber ahinya kuom mano Saulo nomiye rangʼiny mamalo e lweny. Ma nomiyo ji duto mor nyaka jotend lweny mag Saulo bende.
6 Yayinda mutane suke dawowa gida bayan da Dawuda ya kashe Bafilistin, mata suka fito daga dukan biranen Isra’ila don su sadu da Sarki Shawulu, suna waƙoƙi da raye-raye masu farin ciki, da ganguna da sarewa.
Kane ji duogo dala bangʼ ka Daudi nosenego ja-Filistia, mon nowuok e mier matindo duto mag Israel mondo oromne Ruoth Saulo ka giwer kendo gimiel, ka igoyo tamborin gi asili.
7 Suna rawa suna cewa, “Shawulu ya kashe dubbansa, Dawuda kuwa ya kashe dubun dubbai.”
Kane gimiel, ne giwer niya, “Saulo onego ji alufe, to Daudi onego ji alufe gi alufe.”
8 Shawulu kuwa ya ji fushi, wannan magana ba tă yi masa daɗi ba, ya yi tunani ya ce, “Suna yabon Dawuda cewa ya kashe dubun dubbai amma ni dubbai kawai. Me ya rage masa yanzu, in ba mulki ba?”
Saulo ne okecho ahinya nikech wendno nochwanye, mi nowacho e chunye niya, “Ere kaka gisemiyo Daudi alufe gi alufe; to an to gimiya mana alufe kende. Angʼo modongʼne makoro ok doyudi ma kata bedo ruoth?”
9 Tun daga wannan lokaci zuwa gaba, Shawulu ya dinga kishin Dawuda.
Kochakore chiengʼno Saulo nochako bedo gi nyiego gi Daudi.
10 Kashegari, mugun ruhu daga Allah ya fāɗo wa Shawulu da tsanani. Yana annabci a gidansa, Dawuda kuwa yana bugan molo kamar yadda ya saba. Shawulu yana riƙe da māshi a hannunsa.
Kinyne Nyasaye nochiwo thuolo ne roho marach mobiro gi teko modonjo kuom Saulo. Noyudo okoro wach e ode, ka Daudi to ne goyo nyatiti kaka ne ojagoyo pile. Saulo ne nigi tongʼ e lwete
11 Da ƙarfi yana magana da kansa yana cewa, “Zan kafe Dawuda da bango.” Amma Dawuda ya bauɗe masa sau biyu.
kendo nodiro tongʼ kowacho e chunye niya, “Abiro chwowo Daudi mariw gi kor ot.” To Daudi nolengʼe nyadiriyo.
12 Shawulu ya ji tsoron Dawuda don Ubangiji yana tare da shi, amma Ubangiji ya riga ya bar Shawulu.
Saulo noluoro Daudi nikech Jehova Nyasaye noseweye, to ne ni kod Daudi.
13 Saboda haka Shawulu bai yarda Dawuda yă zauna tare da shi ba, amma ya maishe shi shugaban sojoji dubu. Dawuda kuwa ya riƙa bi da su yana kaiwa yana kuma da tare da su.
Omiyo nogolo Daudi mondo oa bute mi nokete mondo obed jatend jolweny alufu achiel, kendo Daudi notelonegi e lwenje mane gidhiye.
14 A kome da Dawuda ya yi yakan yi nasara gama Ubangiji yana tare da shi.
Gik moko ne dhi kode maber e gimoro amora mane otimo nikech Jehova Nyasaye ne ni kode.
15 Da Shawulu ya ga yadda yake cin nasara, sai ya ji tsoronsa.
Kane Saulo oneno kaka odhi maber, mine oluore.
16 Amma dukan Isra’ila da Yahuda suka ƙaunaci Dawuda gama yana bin da su a yaƙe-yaƙensu.
To jo-Israel duto gi jo-Juda duto ne ohero Daudi nikech notelonegi e lwenjegi.
17 Shawulu ya ce wa Dawuda, “Ga diyata Merab zan ba ka ka aura, kai dai ka yi mini aiki da himma, ka kuma yi yaƙe-yaƙen Ubangiji.” Saboda Shawulu ya ce wa kansa, “Ba zan ɗaga hannuna a kansa ba, Filistiyawa ne za su yi wannan.”
Saulo nowachone Daudi niya, “Ma en Merab nyara maduongʼ. Abiro miyigo mondo ikende; to mana ka inyalo kedona gi chir ka ikedo lwenje mag Jehova Nyasaye.” Nimar Saulo nowacho e chunye niya, “Ok abi keto lweta kuome. We jo-Filistia ema otim mano!”
18 Amma Dawuda ya ce wa Shawulu, “Wane ni, wa ya san iyayena ko kabilar iyayena a Isra’ila da zan zama surukin sarki?”
To Daudi nowachone ne Saulo niya, “Anto an ngʼa kata anywolana kata dhood gi wuora gin angʼo e Israel ma dimi abed or ruoth?”
19 Da lokaci ya kai da Merab’yar Shawulu za tă yi aure da Dawuda, sai aka aurar da ita wa Adriyel na Mehola.
Kane ndalo ochopo mane Merab nyar Saulo onego omi Daudi, ne omiye Adriel ja-Mehola mondo okende.
20 Mikal’yar Shawulu kuwa tana ƙaunar Dawuda sosai. Da aka gaya wa Shawulu labarin, sai ya yi farin ciki, ya yi tunani ya ce,
Koro Mikal nyar Saulo nohero Daudi, omiyo kane ginyiso Saulo wachno, to Saulo nobedo mamor.
21 “Zan ba shi ita tă zama masa tarko, da haka Filistiyawa za su same shi.” Shawulu ya ce wa Dawuda, “Yanzu kana da dama sau na biyu ka zama surukina.”
Saulo noparo e chunye niya, “Abiro miyego, mondo obedne obadho mondo omi jo-Filistia oyude.” Omiyo Saulo nowachone Daudi niya, “Koro in-gi thuolo mar ariyo mondo ibed ora.”
22 Sai Shawulu ya umarci ma’aikatansa cewa, “Ku yi magana da Dawuda asirce ku ce, ‘Duba, sarki yana farin ciki da kai, dukan ma’aikatansa kuma suna sonka, ka yarda ka zama surukinsa.’”
Eka Saulo nochiko jotichne niya, “Wuouru gi Daudi lingʼ-lingʼ kendo wachneuru ni, ‘Winji, ruoth mor kodi kendo jotije duto bende oheri koro bed ore.’”
23 Suka sāke yi wa Dawuda wannan magana amma Dawuda ya ce, “Kuna tsammani abu mai sauƙi ne mutum yă zama surukin sarki? Ni talaka ne, kuma ba sananne ba.”
Neginwoyo wechego ne Daudi. To Daudi nowacho niya, “Uparo ni en wach mayot mar bedo or ruoth? An mana ngʼama odhier bende ok angʼera.”
24 Da ma’aikatan Shawulu suka gaya masa abin da Dawuda ya faɗa.
Kane jotije Saulo onyise gima Daudi nowacho,
25 Sai Shawulu ya ce, “Ku gaya wa Dawuda, ‘Sarki ba ya bukatan kuɗin auren’yarsa, sai dai loɓar Filistiyawa domin ramako a kan abokan gābansa.’” Shawulu yana shiri ne domin Dawuda yă fāɗa a hannun Filistiyawa.
Saulo nodwoko niya, “Wachneuru Daudi ni, ‘Ruoth ok dwar ni inyombne, eka ikaw nyare, to odwaro mana ni mondo ikelne ringre jo-Filistia mia achiel (ma en pien duongʼ-gi), mondo ochulgo kuor ne wasike.’” Chenro mar Saulo ne en ni mondo Daudi opodhie lwet jo-Filistia.
26 Da ma’aikatan suka gaya wa Dawuda waɗannan abubuwa, sai ya yi murna don zai zama surukin sarki. Amma kafin lokacin yă cika,
Kane jotij Saulo onyiso Daudi wechego nobedo mamor bedo or ruoth. Kane kinde moket pok orumo,
27 Dawuda da mutanensa suka fita suka kashe Filistiyawa ɗari biyu, suka kawo loɓar suka miƙa wa sarki, domin yă zama surukin sarki. Sai Shawulu ya ba da’yarsa Mikal aure ga Dawuda.
Daudi gi joge nodhi monego jo-Filistia mia ariyo. Nokelo ringregi (ma en pien duongʼ-gi) kendo nochiwo kar kwan-ka duto mondo omi obed or ruoth. Eka Saulo nomiye Mikal nyare mi okendo.
28 Da Shawulu ya gane Ubangiji yana tare da Dawuda,’yarsa Mikal kuma tana ƙaunarsa,
Kane Saulo ofwenyo ni Jehova Nyasaye nigi Daudi kendo ni Mikal nyare ohero Daudi.
29 sai Shawulu ya ƙara jin tsoron Dawuda har ya zama maƙiyinsa a dukan sauran rayuwarsa.
Saulo nomedo luore, kendo nosiko ka en jasike e ndalo duto mag ngimane.
30 Manyan sojojin Filistiyawa suka yi ta fita suna yaƙi da Isra’ilawa, amma kullum Dawuda yakan sami nasara fiye da sauran manyan sojojin Shawulu. Ta haka ya yi suna ƙwarai.
Jotend lweny mag jo-Filistia ne medo dhi e lweny, kendo kaka negimedo dhi e kaka Daudi bende ne locho moloyo jotelo mamoko mag Saulo kendo nomedo ngʼere.