< 1 Sama’ila 15 >

1 Sama’ila ya ce wa Shawulu, “Ni ne wanda Ubangiji ya aika in shafe ka ka zama sarki bisa mutanensa Isra’ila. Saurara yanzu ka ji saƙo daga wurin Ubangiji.
Men Samuel sade till Saul: Herren sände mig, att jag skulle smörja dig till Konung öfver hans folk Israel; så hör nu röstena af Herrans ord.
2 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Zan hori Amalekawa saboda abin da suka yi wa Isra’ila sa’ad da suka ba su wahala yayinda suka fito daga Masar.
Så säger Herren Zebaoth: Jag hafver tänkt uppå hvad Amalek gjorde Israel, och huru han låg i vägen för honom, då han drog utur Egypten.
3 Yanzu ka tafi ka yaƙi Amalekawa, ka hallaka kome da yake nasu, kada ka bar su da rai, ka kashe maza, da mata, da yara, da jarirai, da dabbobi, da tumaki, da raƙuma, da kuma jakuna.’”
Så drag nu åstad, och slå de Amalekiter, och gif dem tillspillo med allt det de hafva; skona dem intet, utan dräp både man och qvinno, barn, och dem som dia, fä och får, camel och åsna.
4 Sai Shawulu ya tattara sojoji, ya ƙidaya su a Telayim, ya sami su dubu ɗari biyu da dubu goma daga Yahuda.
Saul lät detta komma för folket, och talde dem i Telaim, tuhundradtusend fotfolk, och tiotusend män af Juda.
5 Shawulu ya tafi birnin Amalek ya yi kwanto a kwari.
Och då Saul kom till de Amalekiters stad, satte han ett bakhåll vid bäcken;
6 Sai Shawulu ya ce wa Keniyawa, “Ku tashi ku bar Amalekawa don kada in hallaka ku tare da su, saboda kun yi wa dukan Isra’ilawa kirki, lokacin da suka fito daga Masar.” Saboda haka Keniyawa suka tashi suka bar Amalekawa.
Och lät säga de Keniter: Går edra färde, och gifver eder ifrå de Amalekiter, att jag icke utrotar eder med dem; förty I gjorden barmhertighet med all Israels barn, då de drogo utur Egypten. Alltså gåfvo de Keniter sig ifrå de Amalekiter.
7 Sa’an nan Shawulu ya ci Amalekawa da yaƙi tun daga Hawila har zuwa Shur, a gabashin iyakar Masar.
Då slog Saul de Amalekiter, allt ifrå Hevila intill Sur, som ligger för Egypten;
8 Ya kama Agag sarkin Amalekawa da rai. Ya kuma hallaka dukan mutanensa da takobi.
Och grep Agag, de Amalekiters Konung, lefvande; och allt folket gaf han tillspillo med svärdsegg.
9 Amma Shawulu da sojojinsa suka bar Agag, da tumaki, da shanu, da’yan maruƙa masu ƙiba da kuma duk abin da yake mai kyau da rai. Waɗannan ba su so su hallaka su gaba ɗaya ba, amma duk abin da ba a so da kuma marar amfani suka hallaka.
Men Saul och folket skonade Agag, och hvad god får och fä var, och väl fett, och lamb, och allt det godt var, och ville icke låtat tillspillo; men det som slemt var, och intet dogde, det läto de tillspillo.
10 Sai Ubangiji ya yi magana da Sama’ila ya ce,
Då skedde Herrans ord till Samuel, och sade:
11 “Na damu da na naɗa Shawulu sarki, domin ya juya mini baya, bai kuma bi umarnina ba.” Sama’ila ya damu ƙwarai, ya yi kuka ga Ubangiji dukan dare.
Mig ångrar, att jag hafver gjort Saul till Konung; ty han hafver vändt sig ifrå mig, och icke fullkomnat min ord. Dess vardt Samuel vred; och ropade till Herran den hela nattena.
12 Kashegari da sassafe sai Sama’ila ya tashi ya tafi domin yă sadu da Shawulu, amma aka gaya masa cewa Shawulu ya tafi Karmel. A can ya yi wa kansa abin tunawa don yă girmama kansa, daga can kuma ya juya ya gangara zuwa Gilgal.
Och Samuel stod bittida upp, att han skulle om morgonen möta Saul; och honom vardt sagdt, att Saul var kommen till Carmel, och reste sig upp ett segertecken, och var omkringdragen, och kommen neder till Gilgal.
13 Da Sama’ila ya kai wurinsa, sai Shawulu ya ce, “Ubangiji yă albarkace ka, na aikata umarnin Ubangiji.”
Som nu Samuel kom till Saul, sade Saul till honom: Välsignad vare du Herranom! Jag hafver fullkomnat Herrans ord.
14 Amma Sama’ila ya ce, “Ashe, waɗannan ba kukan tumaki ke nan nake ji a kunnena ba? Wane kuka shanu ke nan nake ji?”
Samuel svarade: Hvad är då det rop af får i min öron, och det rop af fä, som jag hörer?
15 Shawulu ya amsa ya ce, “Sojoji ne suka kawo su daga Amalekawa. Sun bar tumaki da shanu masu kyau da rai don su yi wa Ubangiji Allahnka hadaya, amma sauran mun hallaka duka.”
Saul sade: Utaf de Amalekiter hafva de tagit det; förty folket skonade det bästa får och fä, för Herrans dins Guds offers skull; det andra hafve vi låtit tillspillo.
16 Sama’ila ya ce, “Dakata, bari in faɗa maka abin da Ubangiji ya ce mini jiya da dare.” Shawulu ya ce, “Gaya mini.”
Men Samuel svarade Saul: Städ till, att jag säger dig, hvad Herren hafver talat med mig i denna natt. Han sade: Säg.
17 Sama’ila ya ce, “Ko da yake kana ganin kanka kai ba wani abu ne ba, ashe, ba kai ne yanzu shugaban kabilan Isra’ila ba? Ubangiji ya shafe ka ka zama sarkin Isra’ila.
Samuel sade: Är det icke så, då du liten vast för din ögon, vardt du ett hufvud i Israels slägter, och Herren smorde dig till Konung öfver Israel?
18 Shi kuma ya aika, ya umarce ka cewa, ‘Tafi ka hallaka Amalekawa mugayen mutanen nan duka, ka yaƙe su sai ka share su ƙaf.’
Och Herren sände dig på vägen, och sade: Far bort, och förgör de syndare, de Amalekiter, och strid emot dem, tilldess du gör en ända på dem.
19 Me ya sa ba ka bi umarnin Ubangiji ba? Me ya sa ka sa hannu a ganima, ka kuma yi mugun abu a gaban Ubangiji?”
Hvi hafver du icke lydt Herrans röst; utan vändt dig till rof, och illa handlat inför Herrans ögon?
20 Shawulu ya ce, “Amma na bi umarnin Ubangiji. Na bi saƙon da Ubangiji ya ba ni. Na hallaka Amalekawa, na kuma kamo Agag sarkinsu.
Då sade Saul till Samuel: Hafver jag dock lydt Herrans röst, och hafver dragit den vägen, som Herren mig sändt hafver; jag hafver fört hit Agag, de Amalekiters Konung, och förgjort de Amalekiter.
21 Sojoji suka kawo tumaki da shanu mafi kyau daga cikin ganimar domin a miƙa hadaya ga Ubangiji Allahnka a Gilgal.”
Men folket hafver tagit af rofvet får och fä, det bästa af de spillgifno, till att offra det Herranom dinom Gud i Gilgal.
22 Amma Sama’ila ya ce, “Ubangiji yana murna da sadaka da hadaya fiye da biyayya ga maganar Ubangiji? Yin biyayya ta fi hadaya a kula kuma ta fi ƙibabbun raguna.
Men Samuel sade: Menar du att Herren hafver lust till offer och bränneoffer, såsom dertill, att man lyder Herrans röst? Si, lydnad är bättre än offer, och höra till är bättre än det feta af vädrar.
23 Gama tawaye yana kama da zunubi na duba, girman kai kuma yana kama da bautar gumaka. Saboda ka ƙi maganar Ubangiji, shi ma ya ƙi ka da zaman sarki.”
Förty olydnad är en trolldomssynd, och gensträfvighet är ett afguderi och afgudadyrkan; så, efter du hafver förkastat Herrans ord, hafver han ock förkastat dig; att du icke skall vara Konung.
24 Sai Shawulu ya ce wa Sama’ila, “Na yi zunubi, na ƙi bin umarnin Ubangiji, na kuma ƙi bin maganarka. Na ji tsoron mutane ne shi ya sa na bi maganarsu.
Då sade Saul till Samuel: Jag hafver syndat, att jag hafver öfvergångit Herrans befallning och din ord; ty jag fruktade folket, och hörde deras röst.
25 Yanzu fa, ina roƙonka ka yafe mini zunubina, ka koma tare da ni, domin in yi wa Ubangiji sujada.”
Och nu förlåt mig den synden, och vänd tillbaka med mig, att jag må tillbedja Herran.
26 Amma Sama’ila ya ce, “Ba zan koma tare da kai ba. Ka ƙi maganar Ubangiji, Ubangiji kuma ya ƙi ka da zama sarki a bisa Isra’ila.”
Samuel sade till Saul: Jag vänder intet om med dig; ty du hafver förkastat Herrans ord, och Herren hafver ock förkastat dig, att du icke skall vara Konung öfver Israel.
27 Da Sama’ila ya juya zai tafi, sai Shawulu ya kama bakin rigarsa, sai rigar ta yage.
Och som Samuel vände sig om, till att gå sina färde, fattade han honom i hans kjortels flik, och hon refs sönder.
28 Sama’ila ya ce masa, “Ubangiji ya yage masarautar Isra’ila daga gare ka yau, ya ba wa wani daga cikin maƙwabtanka wanda ya fi ka.
Då sade Samuel till honom: Herren hafver i denna dag rifvit Israels Konungarike ifrå dig, och gifvit dinom nästa, den bättre är än du.
29 Shi wanda yake Ɗaukakar Isra’ila ba ya ƙarya ko yă canja zuciyarsa, gama shi ba mutum ba ne da zai canja zuciyarsa.”
Ljuger icke heller Hjelten i Israel, eller låter sig ångra; ty han är ingen menniska, att han sig något ångra låter.
30 Shawulu ya ce, “Na yi zunubi. Amma ina roƙonka ka ba ni girma a gaban dattawan mutanena da kuma a gaban Isra’ila, ka koma tare da ni domin in yi wa Ubangiji Allahnka sujada.”
Men han sade: Jag hafver syndat; så gör mig dock du den ärona inför de äldsta af mitt folk, och för Israel, och vänd om med mig, att jag må tillbedja Herran din Gud.
31 Saboda haka sai Sama’ila ya koma tare da Shawulu, Shawulu kuwa ya yi wa Ubangiji sujada.
Så vände då Samuel om, och följde Saul, så att Saul tillbad Herran.
32 Sa’an nan Sama’ila ya ce, “Kawo mini Agag sarkin Amalekawa.” Agag kuwa ya zo wurinsa daure da sarƙa, yana tunani cewa, “Tabbatacce zancen mutuwa dai ya wuce.”
Och Samuel sade: Låt komma fram för mig Agag, de Amalekiters Konung; och Agag gick dristeliga fram till honom. Och Agag sade: Alltså måste man fördrifva dödsens bitterhet.
33 Amma Sama’ila ya ce, “Yadda takobinka ya sa mata suka rasa’ya’ya, haka mahaifiyarka za tă zama marar’ya’ya a cikin mata.” Sama’ila kuwa ya kashe Agag a Gilgal a gaban Ubangiji.
Samuel sade: Såsom ditt svärd hafver gjort qvinnor barnlös, så skall ock din moder blifva barnlös ibland qvinnor. Så högg Samuel Agag i stycker inför Herranom i Gilgal.
34 Sai Sama’ila ya tafi Rama, amma Shawulu ya haura zuwa gidansa a Gibeya na Shawulu.
Och Samuel gick bort till Ramath; men Saul drog upp till sitt hus i Gibea Sauls.
35 Daga wannan rana Sama’ila bai ƙara saduwa da sarki Shawulu ba, har rasuwar Sama’ila, amma ya yi baƙin ciki sosai a kan Shawulu. Ubangiji kuwa ya damu da ya sa Shawulu ya zama Sarkin Isra’ila ba.
Och Samuel såg Saul intet mer intilldess han blef död; dock likväl sörjde Samuel för Sauls skull, att Herren hade ångrat sig, att han hade gjort honom till Konung öfver Israel.

< 1 Sama’ila 15 >