< 1 Sama’ila 11 >
1 Nahash mutumin Ammon ya haura ya kewaye Yabesh Gileyad da yaƙi. Dukan mutanen Yabesh suka ce masa, “Ka ƙulla amana da mu, mu kuwa za mu bauta maka.”
Tada doðe Nas Amonac, i stade u oko prema Javisu Galadovu. I svi ljudi iz Javisa rekoše Nasu: uèini vjeru s nama, pa æemo ti služiti.
2 Amma Nahash ya ce, “Zan ƙulla amana da ku kawai a kan sharaɗin cewa zan ƙwaƙulo idon dama na kowannenku, ta haka za a kunyata Isra’ila.”
A Nas Amonac odgovori im: ovako æu uèiniti vjeru s vama: da vam svakome iskopam desno oko, i tu sramotu uèinim svemu Izrailju.
3 Dattawan Yabesh suka ce masa, “Ka ba mu kwana bakwai don mu aika manzanni a dukan ƙasar Isra’ila idan ba mu sami wanda zai cece mu ba, za mu ba da kanmu gare ka.”
A starješine Javiske rekoše mu: ostavi nam sedam dana, da pošljemo poslanike u sve krajeve Izrailjeve; pa ako ne bude nikoga da nas izbavi, tada æemo izaæi k tebi.
4 Da manzannin suka zo Gibeya garin Shawulu, suka gaya wa mutane wannan sharaɗin, suka yi kuka mai zafi.
I doðoše poslanici u Gavaju Saulovu, i kazaše ove rijeèi narodu; tada sav narod podiže glas svoj, i plakahu.
5 A daidai wannan lokacin kuwa Shawulu yana dawowa daga gona tare da shanunsa na noma, sai ya ce, “Me ya faru, mutane suna kuka haka?” Sai suka faɗa masa abin da mutanen Yabesh suka faɗa musu.
A gle, Saul iðaše za govedima svojim iz polja, i reèe: šta je narodu te plaèe? I kazaše mu šta su poruèili Javišani.
6 Da Shawulu ya ji, sa Ruhun Allah ya sauko a kansa da iko, ya husata ƙwarai.
Tada siðe duh Božji na Saula kad èu te rijeèi, i on se razgnjevi vrlo.
7 Ya ɗauki shanu biyu, ya yayyanka su gunduwa-gunduwa, ya aika da su ko’ina a ƙasar Isra’ila ta wurin manzanni cewa, “Duk wanda bai fita ya bi Shawulu da Sama’ila ba, haka za a yi da shanunsa.” Mutanen suka ji tsoron Ubangiji suka fita gaba ɗaya kamar mutum guda.
Pa uze dva vola, i isijeèe ih na komade, i razasla ih u sve krajeve Izrailjeve po istijem poslanicima poruèivši: ko ne poðe za Saulom i za Samuilom, ovako æe biti s govedima njegovijem. I strah Gospodnji popade narod, te izidoše jednodušno.
8 Mutanen Isra’ila sun kai dubu ɗari uku. Mutanen Yahuda kuma dubu talatin, sa’ad da Shawulu ya tara su a Bezek.
I izbroji ih u Vezeku, i bješe sinova Izrailjevijeh trista tisuæa, a sinova Judinijeh trideset tisuæa.
9 Suka ce wa’yan aikan da suka zo, “Ku faɗa wa mutanen Yabesh Gileyad, ‘Gobe, kafin rana tă yi zafi, za ku sami ceto.’” Sa’ad da’yan aikan suka tafi, suka ba da saƙon nan ga mutanen Yabesh, sai suka farin ciki.
Potom rekoše poslanicima koji bijahu došli: ovako recite ljudima u Javisu Galadovu: sjutra æete se izbaviti, kad ogrije sunce. I poslanici se vratiše, i javiše ovo Javišanima, i oni se obradovaše.
10 Suka ce wa Ammonawa, “Gobe za mu miƙa wuya gare ku, ku kuma yi duk abin da kuka ga dama.”
I rekoše Javišani Amoncima: sjutra æemo izaæi k vama, da uèinite od nas što vam bude drago.
11 Gari yana wayewa, sai Shawulu ya raba mutane kashi uku, a sa’a ta ƙarshe na daren sai suka fāɗa wa sansanin Ammonawa, suka kuma karkashe su har lokacin da rana ta yi zafi. Waɗanda suka kuɓuce kuwa suka warwatsu, har babu biyunsu da aka bari tare.
I sjutradan razdijeli Saul narod u tri èete, i uðoše usred okola o jutrenjoj straži, i biše Amonce dokle sunce ne ogrija, i koji ostaše, raspršaše se da ne ostaše ni dvojica zajedno.
12 Sai mutane suka ce wa Sama’ila, “Su wa suka ce, ‘Shawulu zai yi mulkinmu?’ A kawo mana su mu kashe.”
Tada reèe narod Samuilu: koji je ono što reèe: eda li æe Saul carovati nad nama? dajte ih da ih pogubimo.
13 Shawulu ya ce, “Ba wanda zai mutu yau, gama Ubangiji ya kuɓutar da Isra’ila a wannan rana.”
Ali Saul reèe: da se ne pogubi danas niko, jer je danas Gospod uèinio spasenje u Izrailju.
14 Sai Sama’ila ya ce wa mutane, “Ku zo mu tafi Gilgal, a can za a yi wankan sarauta.”
Tad Samuilo reèe narodu: hajdete da idemo u Galgal, da ondje ponovimo carstvo.
15 Don haka dukan mutane suka tafi Gilgal, suka tabbatar da Shawulu sarki a gaban Ubangiji. A can suka miƙa hadaya ta salama a gaban Ubangiji, Shawulu kuwa da dukan Isra’ila suka yi babban liyafa.
I sav narod otide u Galgal, i postaviše ondje Saula carem pred Gospodom u Galgalu, i ondje prinesoše žrtve zahvalne pred Gospodom. I proveseli se ondje Saul i sav Izrailj veoma.