< 1 Sama’ila 10 >

1 Sai Sama’ila ya ɗauki’yar kwalabar mai, ya zuba man ɗin wa Shawulu a kansa, ya yi masa sumba yana cewa, “Ubangiji ya keɓe ka shugaba bisa gādonsa.
LAWE aku la o Samuela i ka hue aila, a ninini iho la maluna o kona poo, a honi aku la ia ia, i aku la, Aole anei keia no ka poni ana mai o Iehova ia oe i alii maluna o kona hooilina?
2 Sa’ad da ka rabu da ni yau, za ka sadu da mutum biyu kusa da kabarin Rahila a Zelza, a yankin Benyamin. Za su ce maka, ‘An sami jakunan da ka fita nema, yanzu haka mahaifinka ya bar damuwa kan jakunan ya koma damuwa a kanka, yana cewa, yaya zan gan ɗana?’
A hala oe mai o'u aku nei i keia la, alaila e loaa no ia oe na kanaka elua ma ka halelua o Rahela, ma ka mokuna o ka Beniamina, ma Zeleza; a e i mai laua ia oe, Ua loaa na hoki au i hele ai e imi: aia hoi, ua pau ka manao ana o kou makuakane i na hoki, a ua kaumaha oia ia olua, i ka i ana ae, Heaha ka'u e hana'i no kuu keiki?
3 “Sa’an nan za ka ci gaba daga nan sai ka kai wajen babban itace na Tabor. Waɗansu mutum uku za su sadu da kai a hanyarsu zuwa wurin yin wa Allah sujada a Betel. Ɗaya yana ɗauke da’yan awaki uku, ɗaya yana ɗauke da burodi uku, ɗayan kuma yana ɗauke da salkar ruwan inabi.
A malaila aku oe e hele ai, a hiki ma ka laau oka o Tabora, a e halawai mai me oe ilaila na kanaka ekolu e pii ana i ke Akua ma Betela: o kekahi e hali ana i na kao keiki ekolu, a o kekahi e hali ana i na pai palaoa ekolu, a o kekahi e hali ana i ka hue waina.
4 Za su gaishe ka, su ba ka burodi biyu, kai kuwa sai ka karɓa.
A e aloha mai lakou ia oe, a e haawi mai ia oe i elua pai berena; nau no ia e lawe mai ko lakou lima mai.
5 “Bayan wannan, za ka tafi Gebiya ta Allah, inda sansanin Filistiyawa yake. Kana shiga garin, za ka sadu da jerin gwanon annabawa suna gangarowa daga tudu, ana kaɗa garaya, ana bugan ganguna, ana hura sarewa, ana kuma bugan molo, a gabansu, su kuma za su yi ta annabci.
Mahope iho e hiki aku oe i ka puu o ke Akua, malaila ka noho ana o ka poe koa o ko Pilisetia: a hiki aku oe ilaila i ke kulanakauhale, e halawai oe me ka poe kaula e iho ana ma kahi kiekie mai, me ka mea kani, a me ke kuolokani, a me ka mea hokio, a me ka mea ukeke imua o lakou; a e wanana lakou.
6 Ruhun Ubangiji zai sauko a kanka da iko, za ka kuma yi annabci tare da su. Za a canja ka ka zama dabam.
A e hiki mai ka Uhane o Iehova maluna ou, a e wanana pu oe me lakou, a e lilo oe i kanaka okoa.
7 Da zarar waɗannan alamu sun cika, sai ka aikata duk abin da kana iya yi gama Allah yana tare da kai.
Aia hiki mai keia mau hoailona ia oe, e hana oe i ka mea i loaa i kou lima; no ka mea, me oe no ke Akua.
8 “Ka sha gabana zuwa Gilgal. Lalle zan gangara wurinka domin in miƙa hadaya ta ƙonawa da hadayu na salama. Sai ka jira ni kwana bakwai sai na zo wurinka na kuma gaya maka abin da za ka yi.”
A e iho e oe mamua o'u i Gilegala; aia hoi e iho ana au i ou la, e kaumaha aku i na mohaikuni, a e kaumaha aku hoi i na mohai hoomalu; i na la ehiku oe e kali ai, a hiki aku au i ou la, a e hoike aku ia oe i ka mea au e hana aku ai.
9 Da Shawulu ya juya zai bar Sama’ila, sai Allah ya canja wa Shawulu zuciya, alamun nan kuwa suka cika a ranar.
A i ka wa i huli ae ia e hele aku mai o Samuela aku, haawi mai ke Akua i naau okoa nona: a hiki io mai ua mau hoailona la a pau ia la.
10 Da suka iso Gibeya, jerin gwanon annabawa suka sadu da shi Ruhun Allah kuma ya sauko a kansa da iko, sai ya shiga yin annabci tare da su.
A hiki aku laua malaila ma ka puu, aia hoi, he poe kaula i halawai mai me ia; a hiki mai ka Uhane o ke Akua maluna ona, a wanana pu aku la ia me lakou.
11 Sa’ad da dukan waɗanda suka san shi a dā suka gan shi yana annabci tare da annabawa, sai suka tambayi juna, suka ce, “Me ya faru da ɗan Kish? Shawulu ma yana cikin annabawa ne?”
A o na mea a pau i ike ia ia i ka manawa mamua, ike lakou, aia hoi, e wanana ana oia me ka poe kaula, i ae la kekahi kanaka i kona hoalauna, Heaha keia i hiki mai ai i ke keiki a Kisa? O Saula anei kekahi me ka poe kaula?
12 Wani mutumin da yake zama a can ya ce, “Wane ne kuma mahaifinsu?” Ta haka sai wannan ya zama karin magana cewa, “Shawulu ma yana cikin annabawa?”
Olelo mai kekahi nolaila mai, i mai la, Owai ko lakou makuakane? No ia mea ua maa ia olelo, O Saula anei kekahi me ka poe kaula?
13 Bayan da Shawulu ya gama annabci sai ya haura ya tafi tudu.
A pau kana wanana ana, hele mai ia i kahi kiekie.
14 Sai ɗan’uwan mahaifin Shawulu ya tambaye shi da baransa ya ce, “Ina kuka je?” Shawulu ya ce, “Mun tafi neman jakuna, amma da ba mu same su ba sai muka tafi wurin Sama’ila.”
Ninau mai la kekahi makuakane o Saula ia ia, a i kana kauwa, Ihea la olua i hele ai? I aku la kela, I kahi e imi ai i na hoki: a ike maua, aole, hele maua io Samuela la.
15 Ɗan’uwan mahaifin Shawulu ya ce, “Faɗa mini abin da Sama’ila ya ce maka.”
I mai la kahi makuakane o Saula, Ke noi aku nei au ia oe, e hai mai ia'u, heaha ka mea a Samuela i olelo mai ai ia olua?
16 Shawulu ya ce, “Ya tabbatar mana cewa an riga an sami jakuna.” Amma bai gaya wa ɗan’uwan mahaifinsa abin da Sama’ila ya ce game da sarauta ba.
I aku la o Saula i kekahi makuakane ona, Ua hai maopopo mai ia ia maua i ka loaa ana o na hoki. Aka, o ka mea no ke aupuni a Samuela i olelo ai, aole ia i hai aku ia ia.
17 Sama’ila ta tattara mutanen Isra’ila a gaban Ubangiji a Mizfa
Houluulu ae la o Samuela i na kanaka io Iehova la ma Mizepa.
18 ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na fito da Isra’ila daga Masar, na kuma cece ku daga hannun Masarawa da dukan mulkokin da suka wahalshe ku.’
I aku la i na mamo a Iseraela, Peneia ka olelo a Iehova ke Akua o ka Iseraela, Ua lawe mai nei au i ka Iseraela mai Aigupita mai, a ua hoopakele ia oukou i ka lima o ko Aigupita, a i ka lima o ko na aupuni a pau, a me ka poe i hooluhi ia oukou:
19 Amma yanzu kun ƙi Allahnku wanda ya cece ku daga dukan masifu da wahaloli. Kuka ce, ‘Sam, a naɗa mana sarki.’ Saboda haka yanzu sai ku zo gaban Ubangiji kabila-kabila da iyali-iyali.”
A ua hoowahawaha oukou i ko oukou Akua i keia la, oia ka i hoola ia oukou i na mea ino a pau a me na popilikia o oukou; ua i aku oukou ia ia, E hoonoho i alii maluna o makou. No ia mea, e hoike oukou ia oukou iho imua o Iehova ma ko oukou mau hanauna, a ma ko oukou mau tausani.
20 Sa’ad da Sama’ila ya kawo dukan Isra’ila gaba, kabila-kabila, sai aka zaɓi kabilar Benyamin ta wurin jefa ƙuri’a.
A hookokoke mai o Samuela i na hanauna kanaka a pau o ka Iseraela, ua laweia ka hanauna o ka Beniamina.
21 Sai ya kawo kabilar Benyamin gaba, iyali-iyali, aka zaɓi iyalin Matri. A ƙarshe aka zaɓi Shawulu ɗan Kish. Amma da aka neme shi sai ba a same shi ba.
A hookokoke mai ia i ka hanauna o ka Beniamina ma ko lakou mau ohana, ua laweia ka ohana o Materi, a ua laweia o Saula ke keiki a Kisa; a imi lakou ia ia, aole i loaa.
22 Suka ƙara nemi bayani daga Ubangiji suka ce, “Mutumin ya zo nan kuwa?” Ubangiji ya ce, “I, ga shi can, ya ɓuya cikin kayayyaki.”
No ia mea, ninau hou lakou ia Iehova, E hiki mai auanei ua kanaka la maanei? I mai la o Iehova, Aia, ua pee oia maloko o na ukana.
23 Suka ruga suka kawo shi. Da ya tsaya cikin mutane, sai ya fi kowa tsayi.
Holo lakou a lawe mai ia ia mai laila mai: a i ke ku ana oia iwaena o na kanaka, na oi kona kiekie mamua o ko na kanaka a pau, mai kona poohiwi aku, a hala loa iluna.
24 Sama’ila ya ce wa dukan mutane, “Kun ga wanda Ubangiji ya zaɓa ko? Ba wani kamar sa a cikin dukan mutane.” Sai mutane suka tā da murya suka ce, “Ran sarki yă daɗe.”
Olelo aku la o Samuela i na kanaka a pau, E nana oukou ia ia nei, i ka mea a Iehova i wae ai, aohe kona like iwaena o na kanaka a pau, Hooho aku la na kanaka a pau, i aku la, E ola ke alii.
25 Sama’ila kuwa ya bayyana wa mutane ƙa’idodin sarauta. Ya rubuta su cikin littafi ya ajiye a gaban Ubangiji. Sa’an nan ya sallame mutane, kowa ya koma gidansa.
Alaila hai aku la o Samuela i ke ano o ke aupuni, a kakau iloko o ka buke, a waiho ia imua o Iehova. A hoihoi aku la o Samuela i na kanaka a pau, i kela mea i keia mea i kona hale iho.
26 Shawulu ma ya tafi gidansa a Gibeya tare da waɗansu jarumawan da Allah ya taɓa zuciyarsu.
A hoi aku la o Saula i kona wahi ma Gibea; a hele pu me ia kekahi poe kanaka, na ke Akua i hoopa mai ko lakou naau.
27 Amma waɗansu’yan iska suka ce, “Yaya wannan mutum zai iya cetonmu?” Suka rena shi suka ƙi su kawo masa kyautai. Amma Shawulu bai ce uffam ba.
Aka, olelo mai la ka poe hewa, Pehea la e hoola mai ai keia kanaka ia kakou? a hoowahawaha lakou ia ia, aole i lawe mai lakou i na haawina ia ia; aka, noho malie no ia.

< 1 Sama’ila 10 >