< 1 Sama’ila 10 >
1 Sai Sama’ila ya ɗauki’yar kwalabar mai, ya zuba man ɗin wa Shawulu a kansa, ya yi masa sumba yana cewa, “Ubangiji ya keɓe ka shugaba bisa gādonsa.
Samuel ni satuium a la teh Sawl e a lû dawk a awi hnukkhu, a paco teh, BAWIPA ni nang koe amae râw miphun lathueng siangpahrang hanelah satui na awi toe nahoehmaw.
2 Sa’ad da ka rabu da ni yau, za ka sadu da mutum biyu kusa da kabarin Rahila a Zelza, a yankin Benyamin. Za su ce maka, ‘An sami jakunan da ka fita nema, yanzu haka mahaifinka ya bar damuwa kan jakunan ya koma damuwa a kanka, yana cewa, yaya zan gan ɗana?’
Sahnin kai koehoi na cei toteh, Benjamin ram khori Zelzah kho Rachel tangkom koevah tami kahni touh na hmu han. Ahnimouh roi ni na tawng awh e la a hmu awh toe. Na pa ni la kong hah pouk mahoeh toe. Ka capa hanelah bangmaw ka sak han vai ati telah nang koe na dei pouh awh han.
3 “Sa’an nan za ka ci gaba daga nan sai ka kai wajen babban itace na Tabor. Waɗansu mutum uku za su sadu da kai a hanyarsu zuwa wurin yin wa Allah sujada a Betel. Ɗaya yana ɗauke da’yan awaki uku, ɗaya yana ɗauke da burodi uku, ɗayan kuma yana ɗauke da salkar ruwan inabi.
Hote hmuen koehoi pou na cei vaiteh Tabor hmuen koe kaawm e kathen kung koe na pha han. Hmae kathum touh ka sin e tami buet touh, alouke tami ni vaiyei kathum touh a sin vaiteh, tami buet touh ni misur um a sin han.
4 Za su gaishe ka, su ba ka burodi biyu, kai kuwa sai ka karɓa.
Ahnimouh ni nangmouh koe ka dam lah ati awh vaiteh kut na man awh han. Vaiyei kahni touh na poe awh han. Nangmouh ni ahnimouh koe e vaiyei na dâw awh han.
5 “Bayan wannan, za ka tafi Gebiya ta Allah, inda sansanin Filistiyawa yake. Kana shiga garin, za ka sadu da jerin gwanon annabawa suna gangarowa daga tudu, ana kaɗa garaya, ana bugan ganguna, ana hura sarewa, ana kuma bugan molo, a gabansu, su kuma za su yi ta annabci.
Hathnukkhu hoi, Filistinnaw onae koe Cathut mon dawk na pha awh han. Kho koe na pha awh navah, hmuen rasang koehoi ka kum e profetnaw na hmu awh han. Ahnimae a hmalah ratoung, tapueng, vovit, tâbaw khawng awh vaiteh profet lawk a dei awh han.
6 Ruhun Ubangiji zai sauko a kanka da iko, za ka kuma yi annabci tare da su. Za a canja ka ka zama dabam.
BAWIPA e Muitha ni na lathueng a pha vaiteh ahnimouh koe profet lawk na dei vaiteh tami aloukcalah na o han.
7 Da zarar waɗannan alamu sun cika, sai ka aikata duk abin da kana iya yi gama Allah yana tare da kai.
Nang dawk mitnoutnaw ao toteh kamcu lah sak loe. Bangkongtetpawiteh, Cathut nang koe ao.
8 “Ka sha gabana zuwa Gilgal. Lalle zan gangara wurinka domin in miƙa hadaya ta ƙonawa da hadayu na salama. Sai ka jira ni kwana bakwai sai na zo wurinka na kuma gaya maka abin da za ka yi.”
Gilgal vah ka hmalah la cet leih. Kai hai hmaisawi thuengnae hoi roum thuengnae sak hanelah nang koe ka tho han. Nang koe ka tho hoehroukrak hnin 7 touh na ring han. Na sak hane kawi na dei pouh awh han.
9 Da Shawulu ya juya zai bar Sama’ila, sai Allah ya canja wa Shawulu zuciya, alamun nan kuwa suka cika a ranar.
Sawl teh Samuel koehoi a kamlang teh a cei han ati navah, Cathut ni alouke lungthin a poe teh, hote mitnoutnae pueng teh hote hnin dawk be a kuep.
10 Da suka iso Gibeya, jerin gwanon annabawa suka sadu da shi Ruhun Allah kuma ya sauko a kansa da iko, sai ya shiga yin annabci tare da su.
Mon koe a pha toteh, profetnaw ni a kâhmo navah BAWIPA e Muitha ni Sawl e lathueng a pha teh ahnimouh koe profet lawk a pâpho van.
11 Sa’ad da dukan waɗanda suka san shi a dā suka gan shi yana annabci tare da annabawa, sai suka tambayi juna, suka ce, “Me ya faru da ɗan Kish? Shawulu ma yana cikin annabawa ne?”
Sawl teh profetnaw hoi cungtalah profet lawk a pâpho e hah hoehnahlan, ahni la kapanueknaw ni a hmu awh navah, Kish capa dawk hno kaawm e bangtelane. Sawl hai profetnaw koe ka bawk van e na ou telah a kâ pacei awh.
12 Wani mutumin da yake zama a can ya ce, “Wane ne kuma mahaifinsu?” Ta haka sai wannan ya zama karin magana cewa, “Shawulu ma yana cikin annabawa?”
Hawvah kaawm e tami buet touh ni, ahnimae a na pa hah apimaw telah a pacei nah, Sawl hai profet lah ao na maw tie lawk teh panuilai lah a hno awh.
13 Bayan da Shawulu ya gama annabci sai ya haura ya tafi tudu.
Sawl teh profet lawk a pâpho hnukkhu hmuen karasang koe a cei.
14 Sai ɗan’uwan mahaifin Shawulu ya tambaye shi da baransa ya ce, “Ina kuka je?” Shawulu ya ce, “Mun tafi neman jakuna, amma da ba mu same su ba sai muka tafi wurin Sama’ila.”
Sawl e panga ni nâ lah maw na cei awh telah ama hoi a sannaw a pacei navah, la naw ka tawng awh ka hmu awh hoeh dawk Samuel koe ka cei awh telah atipouh awh.
15 Ɗan’uwan mahaifin Shawulu ya ce, “Faɗa mini abin da Sama’ila ya ce maka.”
Sawl e panga ni, Samuel ni nang koe bangmaw a dei, na dei pouh haw telah a pacei.
16 Shawulu ya ce, “Ya tabbatar mana cewa an riga an sami jakuna.” Amma bai gaya wa ɗan’uwan mahaifinsa abin da Sama’ila ya ce game da sarauta ba.
Sawl ni lanaw ka hmu awh toe tie na dei pouh telah a panga koe bout a dei pouh. Hatei uknae kong Samuel ni a dei e hah dei hoeh.
17 Sama’ila ta tattara mutanen Isra’ila a gaban Ubangiji a Mizfa
Samuel ni Mizpah kho dawk taminaw BAWIPA koe a kamkhueng sak.
18 ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na fito da Isra’ila daga Masar, na kuma cece ku daga hannun Masarawa da dukan mulkokin da suka wahalshe ku.’
Isarelnaw koe Isarel BAWIPA Cathut ni hettelah a dei. Izip taminaw e kut thung hoi a khok hoi a coungroe e ram pueng dawk hoi ka rungngang.
19 Amma yanzu kun ƙi Allahnku wanda ya cece ku daga dukan masifu da wahaloli. Kuka ce, ‘Sam, a naɗa mana sarki.’ Saboda haka yanzu sai ku zo gaban Ubangiji kabila-kabila da iyali-iyali.”
Hatei sahnin vah na reithainae, rucatnae pueng thung hoi nangmouh ka rungngang e Cathut roeroe hah na ngai awh hoeh. Ahni koe siangpahrang mah kaimouh han na rawi pouh awh telah na dei awh. Hatdawkvah, na miphun, na imthungkhu lahoi BAWIPA hmalah hnai awh atipouh.
20 Sa’ad da Sama’ila ya kawo dukan Isra’ila gaba, kabila-kabila, sai aka zaɓi kabilar Benyamin ta wurin jefa ƙuri’a.
Samuel ni Isarel miphunnaw hah ama koe a tho sak teh Benjamin miphun hah a rawi.
21 Sai ya kawo kabilar Benyamin gaba, iyali-iyali, aka zaɓi iyalin Matri. A ƙarshe aka zaɓi Shawulu ɗan Kish. Amma da aka neme shi sai ba a same shi ba.
Benjamin miphunnaw a imthung lahoi a tho sak teh Matri imthungnaw a rawi. Kish capa Sawl hah a rawi. Ahnimouh ni a tawng awh eiteh hmawt awh hoeh.
22 Suka ƙara nemi bayani daga Ubangiji suka ce, “Mutumin ya zo nan kuwa?” Ubangiji ya ce, “I, ga shi can, ya ɓuya cikin kayayyaki.”
Ahnimouh ni BAWIPA hah bout a pacei awh teh, ka tho hane tami ao rah maw, telah ati. BAWIPA ni khenhaw! hnonaw a rahak a kâhro telah atipouh.
23 Suka ruga suka kawo shi. Da ya tsaya cikin mutane, sai ya fi kowa tsayi.
Ayawng sin awh teh a thokhai awh. Tamimaya koe a kangdue nah ahnimanaw hlak a rasang poung apinihai aloung tapuet pouh hoeh.
24 Sama’ila ya ce wa dukan mutane, “Kun ga wanda Ubangiji ya zaɓa ko? Ba wani kamar sa a cikin dukan mutane.” Sai mutane suka tā da murya suka ce, “Ran sarki yă daɗe.”
Samuel ni taminaw koe, BAWIPA ni a rawi e na hmu awh maw. Taminaw thung dawk ahni patet e buet touh hai awmhoeh telah ati teh tamimaya ni a hram awh teh siangpahrang hring saw naseh ati awh.
25 Sama’ila kuwa ya bayyana wa mutane ƙa’idodin sarauta. Ya rubuta su cikin littafi ya ajiye a gaban Ubangiji. Sa’an nan ya sallame mutane, kowa ya koma gidansa.
Samuel ni taminaw koe a sakyoe e a dei pouh. Cauk dawk a thut pouh teh, BAWIPA e hmalah a hruek awh. Hahoi Samuel ni taminaw ama im lah be a cei sak.
26 Shawulu ma ya tafi gidansa a Gibeya tare da waɗansu jarumawan da Allah ya taɓa zuciyarsu.
Sawl hai Gibeah kho ama im vah a ban van. Cathut ni a lung ka youk e taran kahawinaw ahni hoi rei a cei awh.
27 Amma waɗansu’yan iska suka ce, “Yaya wannan mutum zai iya cetonmu?” Suka rena shi suka ƙi su kawo masa kyautai. Amma Shawulu bai ce uffam ba.
Hatei taran ka thaw e tami tangawn ni hete tami ni maimanaw bangtelamaw na rungngang thai han telah ati awh teh, a dudam awh teh, poehno hai poe awh hoeh. Hatei Sawl ni duem ao.