< 1 Sama’ila 1 >

1 Akwai wani mutum daga Ramatayim, mutumin Zuf daga ƙasar tuddan Efraim, sunansa Elkana, ɗan Yeroham, shi jikan Elihu ɗan Tohu, tattaɓa kunnen Zuf, mutumin Efraim.
Kwakukhona-ke indoda ethile yeRamathayimi-Zofimu entabeni yakoEfrayimi; lebizo layo lalinguElkana indodana kaJerohamu, indodana kaElihu, indodana kaTohu, indodana kaZufi umEfrayimi.
2 Yana da mata biyu, ɗaya sunanta Hannatu, ɗayan kuwa ana kiranta Feninna. Ita Feninna tana da’ya’ya, amma Hannatu ba ta da’ya’ya.
Njalo yayilabafazi ababili; ibizo lomunye lalinguHana, lebizo lomunye lalinguPenina. Njalo uPenina wayelabantwana, kodwa uHana wayengelabantwana.
3 Shekara-shekara wannan mutum yakan haura daga garinsa zuwa Shilo domin yin sujada da miƙa hadayu ga Ubangiji Maɗaukaki. A can kuwa’ya’yan Eli maza biyu, Hofni da Finehas su ne firistoci na Ubangiji.
Leyondoda yenyuka-ke isuka emzini wayo iminyaka ngeminyaka ukuyakhonza lokuhlabela iNkosi yamabandla eShilo, njalo kwakukhona lapho amadodana amabili kaEli, uHofini loPhinehasi, abapristi beNkosi.
4 Duk sa’ad da rana ta kewayo don Elkana yă miƙa hadaya, yakan ba da kashin nama ga matarsa Feninna da dukan’ya’yanta maza da mata.
Kwakusithi mhla uElkana ehlaba, wanika uPenina umkakhe lawo wonke amadodana akhe lamadodakazi akhe izabelo;
5 Amma Hannatu kuwa sai yă ba ta babban rabo gama yana ƙaunarta ko da yake Ubangiji ya kulle mahaifarta.
kodwa uHana wamnika isabelo esiphindwe kabili, ngoba wayemthanda uHana; kodwa iNkosi yayisivalile isizalo sakhe.
6 Saboda Ubangiji ya kulle mahaifarta, sai kishiyarta ta dinga tsokanarta don tă ba ta haushi.
Lesitha sakhe laso samcaphula ngentukuthelo ukuze simkhathaze, ngoba iNkosi yayisivalile isizalo sakhe.
7 Wannan ya ci gaba shekara da shekaru. Duk lokacin da Hannatu ta haura zuwa haikalin Ubangiji, sai kishiyarta tă tsokane ta har tă yi ta kuka tă kuma ƙi cin abinci.
Wayesenza njalo-ke iminyaka ngeminyaka; kusukela lapho esenyukela endlini yeNkosi, ngokunjalo samcaphula. Ngakho walila, kadlanga.
8 Elkana mijinta kuwa yakan ce mata, “Hannatu don me kike kuka? Me ya sa ba za ki ci abinci ba? Don me kika karaya? Ashe, ban fi’ya’ya goma a gare ki ba?”
UElkana umkakhe wasesithi kuye: Hana, ulilelani? Njalo kawudli ngani? Kungani-ke inhliziyo yakho idabukile? Mina kangingcono kuwe kulamadodana alitshumi yini?
9 Wata rana sa’ad da suka gama ci da sha a Shilo, Hannatu ta miƙe tsaye. Eli firist kuwa yana zaune a kujera a bakin ƙofar haikalin Ubangiji.
Ngakho uHana wasukuma emva kokudla eShilo langemva kokunatha. UEli umpristi wayehlezi-ke esihlalweni phansi kwensika yethempeli leNkosi.
10 A cikin baƙin ciki, Hannatu ta yi kuka mai zafi ta yi addu’a ga Ubangiji.
Njalo wayelobuhlungu emphefumulweni, wasekhuleka eNkosini ekhala lokukhala inyembezi.
11 Ta yi ta cewa, “Ya Ubangiji Maɗaukaki. In har ka dubi baƙin cikin baiwarka, ka tuna da ni, ba ka kuma manta da baiwarka ba, amma ka ba ta ɗa, ni ma zan miƙa shi ga Ubangiji dukan rayuwarsa, aska kuwa ba za tă taɓa kansa ba.”
Wasefunga isifungo wathi: Nkosi yamabandla, uba ungabona lokubona ukuhlupheka kwencekukazi yakho, ungikhumbule, ungakhohlwa incekukazi yakho, kodwa unike incekukazi yakho inzalo yesilisa, ngizamnika iNkosi insuku zonke zempilo yakhe, lempuco kayiyikwedlula ekhanda lakhe.
12 Yayinda take addu’a ga Ubangiji, Eli ya lura da bakinta.
Kwasekusithi esaqhubeka ukukhuleka phambi kweNkosi, uEli waqaphelisa umlomo wakhe.
13 Hannatu tana addu’a a zuci, ba a jin muryarta, sai leɓunanta ne kawai suna motsi. Eli kuwa ya yi tsammani ta bugu ne.
UHana wayekhulumela-ke enhliziyweni yakhe, kwanyikinyeka indebe zakhe kuphela, kodwa ilizwi lakhe lalingezwakali; ngakho uEli wacabanga ukuthi udakiwe.
14 Sai ya ce mata, “Har yaushe za ki ci gaba da maye? Ki daina shan ruwan inabi.”
UEli wasesithi kuye: Koze kube nini udakwa? Susa iwayini lakho kuwe.
15 Hannatu ta ce, “Ba haka ba ne, ranka yă daɗe, ni mace ce da take cikin matsala ƙwarai da gaske. Ban sha ruwan inabi ba, ko wani abu mai sa maye, ina dai faɗa wa Ubangiji abin da yake damuna ne.
UHana wasephendula wathi: Hatshi, nkosi yami, ngingowesifazana odabukileyo emoyeni; kanginathanga wayini loba okunathwayo okulamandla, kodwa bengithulula umphefumulo wami phambi kweNkosi.
16 Kada ka yi zato baiwarka’yar iska ce. Ina addu’a a nan saboda yawan azaba da baƙin cikin da nake ciki.”
Ungayithathi incekukazi yakho njengendodakazi kaBheliyali, ngoba ebunengini bosizi lwami lenkathazo yami sengikhulume kwaze kwaba khathesi.
17 Eli ya ce, “In haka ne, to, ki sauka lafiya, Allah na Isra’ila kuma yă ba ki abin da kika roƙa daga gare shi.”
UEli wasephendula wathi: Hamba ngokuthula; uNkulunkulu wakoIsrayeli akunike isicelo sakho osicele kuye.
18 Ta ce, bari baiwarka tă sami tagomashi a idonka. Sai ta yi tafiyarta ta je ta ci wani abu, fuskarta kuwa ba tă ƙara kasance da baƙin ciki ba.
Wasesithi: Incekukazi yakho kayithole umusa emehlweni akho. Ngakho owesifazana wahamba ngendlela yakhe, wadla; lobuso bakhe abaze busanyukumala ngakho.
19 Kashegari da sassafe suka tashi suka yi sujada a gaban Ubangiji, sai suka koma garinsu a Rama. Elkana kuwa ya kwana da matarsa Hannatu, Ubangiji kuma ya tuna da ita.
Basebevuka ekuseni kakhulu, bakhonza phambi kweNkosi, basebebuyela bafika emzini wabo eRama. UElkana wasemazi uHana umkakhe, leNkosi yamkhumbula.
20 Ana nan sai Hannatu ta yi ciki, ta kuma haifi ɗa. Ta ba shi suna Sama’ila; tana cewa, “Domin na roƙe shi daga wurin Ubangiji.”
Kwasekusithi ekuqhubekeni kwesikhathi uHana wakhulelwa, wabeletha indodana, wayitha ibizo layo uSamuweli; ngoba wathi: Ngimcelile eNkosini.
21 Da shekara ta kewayo, sai Elkana da iyalinsa suka sāke tafi Shilo domin su yi hadaya ga Ubangiji, yă kuma cika alkawarin da ya yi.
Lendoda uElkana lendlu yakhe yonke benyukela ukuyahlabela iNkosi umhlatshelo weminyaka ngeminyaka, lesifungo sakhe.
22 Hannatu kuwa ba tă bi su ba. Ta gaya wa mijinta cewa, “Sai bayan na yaye yaron, zan kai shi in miƙa shi a gaban Ubangiji, yă kuma kasance a wurin koyaushe.”
Kodwa uHana kenyukanga, ngoba wathi kumkakhe: Kangiyikuhamba aze alunyulwe umfana; khona ngizamletha ukuze abonakale phambi kweNkosi, abesehlala khona kuze kube nininini.
23 Elkana mijinta ya ce mata, “Ki yi abin da kika ga ya fi miki kyau. Ki jira har sai bayan kin yaye shi. Ubangiji dai ya cika maganarsa.” Saboda haka matar ta tsaya a gida, ta yi ta renon ɗanta har ta yaye shi.
UElkana umkakhe wasesithi kuye: Yenza okulungileyo emehlweni akho; hlala uze umlumule; kuphela, iNkosi kayiqinise ilizwi lakho. Ngokunjalo owesifazana wahlala, wayimunyisa indodana yakhe waze wayilumula.
24 Bayan ta yaye shi, sai ta ɗauki yaron tare da bijimi bana uku, da mudun gari, da salkan ruwan inabi, ta kawo su a gidan Ubangiji a Shilo.
Wasesenyuka layo eseyilumule, elamajongosi amathathu, le-efa elilodwa lempuphu, lembodlela yewayini, wayiletha endlini yeNkosi eShilo; lomfana wayemncinyane.
25 Bayan an yanka bijimin, sai suka kawo yaron wurin Eli.
Balihlaba ijongosi, bamletha umntwana kuEli.
26 Sai ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ba ka gane ni ba? Ai, ni ce matar da ta taɓa tsayawa a gabanka, tana addu’a ga Ubangiji.
Wasesithi: Hawu nkosi yami, kuphila komphefumulo wakho, nkosi yami, yimi owesifazana owayemi lawe lapha, ekhuleka eNkosini.
27 Wannan yaron ne na roƙa daga wurin Ubangiji, ya kuwa ba ni abin da na roƙa daga gare shi.
Ngakhulekela lo umfana, njalo iNkosi inginikile isicelo sami engasicela kuyo.
28 Saboda haka, na ba da shi ga Ubangiji muddin ransa, zai zama na Ubangiji.” A can kuwa ya yi wa Ubangiji sujada.
Ngakho lami ngimnikele eNkosini, zonke izinsuku ekhona; wacelwa eNkosini. Wasekhonza iNkosi lapho.

< 1 Sama’ila 1 >