< 1 Bitrus 5 >

1 Zuwa ga dattawan da suke cikinku, ina roƙo a matsayin ɗan’uwanku dattijo, mashaidin shan wahalar Kiristi wanda kuma shi ma zai sami rabo cikin ɗaukakar da za a bayyana.
کھْرِیشْٹَسْیَ کْلیشاناں ساکْشِی پْرَکاشِشْیَمانَسْیَ پْرَتاپَسْیاںشِی پْراچِینَشْچاہَں یُشْماکَں پْراچِینانْ وِنِیییدَں وَدامِ۔
2 Ku zama makiyayan garken Allah da yake a ƙarƙashin kulawarku, kuna hidima kamar masu kula, ba kan dole ba, sai dai da yardar rai, yadda Allah yake so ku zama; ban da kwaɗayin kuɗi, sai dai marmarin yin hidima;
یُشْماکَں مَدھْیَوَرْتِّی یَ اِیشْوَرَسْیَ میشَورِنْدو یُویَں تَں پالَیَتَ تَسْیَ وِیکْشَنَں کُرُتَ چَ، آوَشْیَکَتْوینَ نَہِ کِنْتُ سْویچّھاتو نَ وَ کُلوبھینَ کِنْتْوِچّھُکَمَنَسا۔
3 ban da nuna iko a kan waɗanda aka danƙa muku amana, sai dai ku zama gurbi ga garken.
اَپَرَمْ اَںشانامْ اَدھِکارِنَ اِوَ نَ پْرَبھَوَتَ کِنْتُ ورِنْدَسْیَ درِشْٹانْتَسْوَرُوپا بھَوَتَ۔
4 Sa’ad da kuwa Babban Makiyayin ya bayyana, za ku karɓi rawanin ɗaukaka marar koɗewa.
تینَ پْرَدھانَپالَکَ اُپَسْتھِتے یُویَمْ اَمْلانَں گَورَوَکِرِیٹَں لَپْسْیَدھْوے۔
5 Samari, ku ma, ku yi biyayya ga waɗanda suka girme ku. Dukanku, ku yafa sauƙinkai ga juna, domin, “Allah yana gāba da mai girman kai, amma yakan yi alheri ga mai sauƙinkai.”
ہے یُوانَح، یُویَمَپِ پْراچِینَلوکاناں وَشْیا بھَوَتَ سَرْوّے چَ سَرْوّیشاں وَشِیبھُویَ نَمْرَتابھَرَنینَ بھُوشِتا بھَوَتَ، یَتَح،آتْمابھِمانِلوکاناں وِپَکْشو بھَوَتِیشْوَرَح۔ کِنْتُ تینَیوَ نَمْریبھْیَح پْرَسادادْ دِییَتے وَرَح۔
6 Saboda haka, ku ƙasƙantar da kanku a ƙarƙashin hannun Allah mai ƙarfi, don yă ɗaukaka ku a lokacin da ya ga dama.
اَتو یُویَمْ اِیشْوَرَسْیَ بَلَوَتْکَرَسْیادھو نَمْرِیبھُویَ تِشْٹھَتَ تینَ سَ اُچِتَسَمَیے یُشْمانْ اُچِّیکَرِشْیَتِ۔
7 Ku danƙa masa dukan damuwarku, domin shi ne yake lura da ku.
یُویَں سَرْوَّچِنْتاں تَسْمِنْ نِکْشِپَتَ یَتَح سَ یُشْمانْ پْرَتِ چِنْتَیَتِ۔
8 Ku zama masu kamunkai, ku kuma zauna a faɗake. Abokin gābanku, Iblis yana kewayewa kamar zaki mai ruri, yana neman wanda zai cinye.
یُویَں پْرَبُدّھا جاگْرَتَشْچَ تِشْٹھَتَ یَتو یُشْماکَں پْرَتِوادِی یَح شَیَتانَح سَ گَرْجَّنَکارِی سِںہَ اِوَ پَرْیَّٹَنْ کَں گْرَسِشْیامِیتِ مرِگَیَتے،
9 Ku yi tsayayya da shi, kuna tsayawa daram cikin bangaskiya, domin kun san cewa’yan’uwanku ko’ina a duniya suna shan irin wahalolin nan.
اَتو وِشْواسے سُسْتھِراسْتِشْٹھَنْتَسْتینَ سارْدّھَں یُدھْیَتَ، یُشْماکَں جَگَنِّواسِبھْراترِشْوَپِ تادرِشاح کْلیشا وَرْتَّنْتَ اِتِ جانِیتَ۔
10 Allah mai dukan alheri, wanda ya kira ku ga madawwamiyar ɗaukaka cikin Kiristi, bayan kun sha wahala na ɗan lokaci, shi da kansa zai raya ku, yă kuma sa ku yi ƙarfi, ku kahu, ku kuma tsaya daram. (aiōnios g166)
کْشَنِکَدُحکھَبھوگاتْ پَرَمْ اَسْمَبھْیَں کھْرِیشْٹینَ یِیشُنا سْوَکِییانَنْتَگَورَوَدانارْتھَں یوسْمانْ آہُوتَوانْ سَ سَرْوّانُگْراہِیشْوَرَح سْوَیَں یُشْمانْ سِدّھانْ سْتھِرانْ سَبَلانْ نِشْچَلاںشْچَ کَروتُ۔ (aiōnios g166)
11 Gare shi bari iko yă tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
تَسْیَ گَورَوَں پَراکْرَمَشْچانَنْتَکالَں یاوَدْ بھُویاتْ۔ آمینْ۔ (aiōn g165)
12 Da taimakon Sila, wanda na ɗauka a matsayin ɗan’uwa mai aminci, na rubuta muku a taƙaice, ina ƙarfafa ku ina kuma shaida muku cewa wannan shi ne alherin Allah na gaske. Ku tsaya daram a cikinsa.
یَح سِلْوانو (مَنْیے) یُشْماکَں وِشْواسْیو بھْراتا بھَوَتِ تَدْواراہَں سَںکْشیپینَ لِکھِتْوا یُشْمانْ وِنِیتَوانْ یُویَنْچَ یَسْمِنْ اَدھِتِشْٹھَتھَ سَ ایویشْوَرَسْیَ سَتْیو نُگْرَہَ اِتِ پْرَمانَں دَتَّوانْ۔
13 Ita wadda take a Babilon, zaɓaɓɓiya tare da ku, tana gaishe ku, haka ma ɗana Markus.
یُشْمابھِح سَہابھِرُچِتا یا سَمِتِ رْبابِلِ وِدْیَتے سا مَمَ پُتْرو مارْکَشْچَ یُشْمانْ نَمَسْکارَں ویدَیَتِ۔
14 Ku gai da juna da sumbar ƙauna. Salama gare ku duka da kuke cikin Kiristi.
یُویَں پْریمَچُمْبَنینَ پَرَسْپَرَں نَمَسْکُرُتَ۔ یِیشُکھْرِیشْٹاشْرِتاناں یُشْماکَں سَرْوّیشاں شانْتِ رْبھُویاتْ۔ آمینْ۔

< 1 Bitrus 5 >