< 1 Bitrus 4 >
1 Saboda haka, da yake Kiristi ya sha wahala a jikinsa, sai ku ma ku yi wa kanku ɗamara da irin wannan hali, gama wanda ya sha wahala a jikinsa ya gama da zunubi ke nan.
Lino, ulwakuva u Kilisite alyapumusivue kim'bili, najumue mugudaghe muvufumbue vuno alyale navwo umwene. Juno ikuguda vwimila imhumuko isa pa iisi apa, asilekile inyivi.
2 Ta haka, ba ya sauran rayuwarsa a kan mugayen sha’awace-sha’awacen jiki, sai dai nufin Allah.
Unsiki ghwinu ghuno ghusighile kukukala pa iisi apa, mulekaghe kuvingilila uvunoghelua vwa mu iisi, looli muvingililaghe isavughane vwa Nguluve.
3 Gama kun ɓata lokaci sosai a dā kuna yin abubuwan da masu bauta gumaka suka zaɓa su yi, kuna rayuwa cikin lalata, sha’awace-sha’awace, buguwa, shashanci, shaye-shaye da kuma bautar gumaka masu banƙyama.
Ulwakuva unsiki ghuno ghukilile ghukwilile kuvomba sino vilonda pivomba avapanji— uvuvwafu, uvunoghelua vwa m'bili, uvughaasi, kuva nifikulukulu ifya kipanji ifyakulia na kunywaa kyongo nakukwimika ifihwani.
4 Sun yi mamaki da ba kwa haɗa kai da su a yanzu, da ba kwa kutsa kai tare da su cikin irin rayuwar banzan nan, har suna zaginku.
Avapanji vikuvadegha vule vivono lino namuva palikimo navene kuvomba isio palikimo na Vene, muulio vikuvaligha.
5 Amma dole su ba da lissafi gare shi wanda yake a shirye yă shari’anta masu rai da matattu.
Mu uluo, vilikujoleka kwajuno iling'hanisie kuuti ka vumi na vafue.
6 Dalilin ke nan da ya sa aka yi wa’azin bishara har ga waɗanda yanzu suke mutattu, don ko da yake an hukunta su a matsayin mutane a batun jiki, amma su rayu ga Allah a batun ruhu.
Mu uluo, fyenambe imola inofu jikapulisivue na kuvafue, kuuti nambe valyahighilue kufua kim'bili, mungufu isa Mhepo Mwimike, vwumi ndavule alivuo uNguluve.
7 Ƙarshen abubuwa duka ya yi kusa. Saboda haka ku kasance masu tunani mai kyau da masu kamunkai don ku iya yin addu’a.
Uvusililo vwa finu fyoni vuli pipi pikwisa. Mu uluo, mulolelelaghe nakuva Mason kange mufunyaghe ndavule lunoghile.
8 Fiye da kome, ku ƙaunaci juna sosai, domin ƙauna tana rufe zunubai masu ɗumbun yawa.
Ikivaha tasi kusoni, mughimbaghe kughanana nu mwoojo ghuoni ulwakuva ulughano nalulonda kufwikula uvuhosi vwa
9 Ku riƙa karɓar juna ba da gunaguni ba.
vaange. Muvisaghe vakola nujunge nu mwoojo umbalafu.
10 Kowa yă yi amfani da kowace baiwar da ya samu don kyautata wa waɗansu, cikin aminci yana aikata alherin Allah a hanyoyi dabam-dabam.
U Nguluve avapelile nujunge kipelua kyake, liino nujunge avombelaghe ikipelua ikio nulwakuvatanga avaange, mu uluo muva valoleli vanofu vafipelua ifio fino fili pa pinga.
11 In wani ya yi magana, ya kamata yă yi ta a matsayin wanda yake magana ainihin kalmomin Allah. In wani yana yin hidima, ya kamata yă yi ta da ƙarfin da Allah ya tanadar, domin a cikin kome a yabi Allah ta wurin Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
U munhu juno ipulisia, amasio ghake ghavisaghe ndavule agha Nguluve, ghwope juno itanga avanhu, avatangaghe mungufu sino apelilua nu Nguluve, kuuti u Nguluve aghinisivuaghe mu soon vwimila u Yesu Kilisite. Uvuvaha ni ngufu fili nu mwenemwene fighono fyoni. Amen. (aiōn )
12 Abokaina ƙaunatattu, kada ku yi mamakin gwaji mai tsananin da kuke sha, sai ka ce wani baƙon abu ne yake faruwa da ku.
Vaghanike vaango, ingelo sino sikwisa kukuvaghela namungavalighaghe hwene kinu kighesi, kwekuuti ikiinu ikighesi kino kyahumilagha kulyumue.
13 Sai dai ku yi murna cewa kuna tarayya cikin shan wahalolin Kiristi, domin ku kai ga farin ciki mai yawa sa’ad da aka bayyana ɗaukakarsa.
Looli muhovokaghe ulwakuva muanyana kupumuka ndavule aliyah pumuike uKilisite, mu uluo muliva nulukelo uluvaha fijo, alava ivoneka nuvuvaha vwake.
14 In an zage ku saboda sunan Kiristi, ku masu albarka ne, gama Ruhun ɗaukaka da kuma na Allah yana bisanku.
Nave mulighilue vwimila kukum'bingilila u Kilisite, mufunyilue, ulwa Mhepo Mwimike ughwa Nguluve juno amemile kulyumue.
15 In kuna shan wahala, kada yă zama don ku masu kisankai ne ko ɓarayi ko masu wani irin laifi ko kuma masu shisshigi.
Looli napeangavisaghe umunhu ghweni juno ipumusivua mulwakuva m'budi, mhiiji, nyamabatu, nambenambe kukwingilila imbombo isa vaange.
16 Amma fa, in kuka sha wahala a matsayin ku Kirista ne, kada ku ji kunya, sai dai ku yabi Allah cewa kuna amsa wannan suna.
Neke nave umunhu ipumusivua ulwakuva N'kilisite, nangavonaghe soni, looli mulitavua ilio amuginiaghe uNguluve.
17 Gama lokaci ya yi da za a fara yi wa iyalin Allah shari’a; in kuwa ya fara da mu, to, me zai faru da waɗanda ba sa biyayya da bisharar Allah?
Ulwakuva unsiki ughwa vuhighi ghufikile kutengulila munyumba ija Nguluve. nave uvuhighi vutengula tasia kulyusue, pe kuvona navikwitika imola inofu luva ndani?
18 Kuma, “In da ƙyar masu adalci su kuɓuta, me zai faru da marasa tsoron Allah da kuma masu zunubi?”
Kange nave “Umunhu umugholofu ipokua kukila inalamu, pe luliva ndani kwa munhu juno naikwitika kange muhosi?”
19 Saboda haka, waɗanda suke shan wahala bisa ga nufin Allah ya kamata su danƙa kansu ga Mahaliccinsu mai aminci, su kuma ci gaba da aikata abin da yake daidai.
Lino, voni vano vipumuka vwimila kuvomba is vughane vwa Nguluve, vaghendelelaghe kuvomba inofu, vivike mu vuloleleli vwa mpeli ghwave unnufu.