< 1 Bitrus 3 >

1 Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba
Mu siila iji, umue mwevano mulivakijuuva muvisaghe vakundi kuvaghosi viinu, ulwakuuti nave kwevale avaghosi vano navikwitika ilisio, pono vikughagha amaghendele ghinu amanono ghikuvapelela kuuva vitiki kisila kuvavula ilisio,
2 sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi.
ulwakuva avaghosi viva vaghaghile amaghendele ghiinu amanono.
3 Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada.
Ulu luvombekaghe nakuuti kutoga amavili ghiinu kuunji— kutiva ilinyele, kutwala ifiinu ifya ndalamandalama inyinga, nambe Amanda gha lutogo.
4 Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah.
Looli kutoa kwinu kuvisilaghe munkate mu mojo ghinu kange nuvukoola nu lujisio vuno vwe vunono vuno vunoghile pamaso gha Nguluve.
5 Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
Enendiiki avakijuuva fye valitogile musiila iji javavuo. Valyale nu lwitiko kwa Nguluve nakuva vakundi kuva ghost vaave.
6 kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
Ku uluo u Sara alyale nkundi kwa mughosi ghwake u Ablahamu akantambulagha “Mughosi” ghwake. Umue lino mulivana va Sara nave muvomba inofu kisila kwoghopa silo ndepoonu vikuvavomba
7 Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.
Najumue mwevaghosi mukalaghe vunono navadala viinu mukagulaghe kuuti aveene vasila ngufu, kumo mukagula kuuti voope vilikwupila palikimo number uluvonolo ulwa vwumi. Muvombaghe uluo kuuti nakwekinganakwekinga visaghe ikya kusigha inyifunyo siinu kwa Nguluve.
8 A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u.
Ilisio ilya vusililo lye ili, muvisaghe numwoojo ghumo, ughu nyalusungu, ulughano ndavule unyalukolo, vakoola nu vujisio.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka.
Namungavangilaghe vino vavombile uvuvivi, nambe kuvangila amaligho ghano vavalighile. Looli muvavombelaghe inofu, ulwakuva alyavakemelile kuvomba isio kange muuluo ikuvafunya.
10 Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.
“Juno ilonda kukukala vunofu mu vwumi vwake na kukunoma ifighono fyoni abuhilaghe kujova amavivi, avuhilaghe kujova uvudesi.
11 Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
Asyetuke avulekaghe uvuhosi avombaghe inofu. Alondaghe kuva nulutengano, avingililaghe uluo.
12 Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu, amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”
Amaso gha Mutwa ghikumulola umugholofu kange ikumpulikisia mu sino isuuma. Neke avaanhu vino vivomba inyivi naikuvapulikisia.”
13 Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta?
Nave mughimba kuvomba inofu, ghwe veeniveeni juno ndepoonu ikuvalemasia?
14 Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”
Neke nambe mupumusivua vwimila kuvomba isa vugholofu, umue mufunyilue. Namungoghopaghe sino aveene vikusoghopa. mulekeghe kuva nuludwesi.
15 Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi,
Ulwene, mumughiniaghe uMutwa kilisite kuhuma n'kate mumoojo ghiinu. Unsiki ghwoni muvisaghe muling'hanisie kukumwamula umunhu ghweni Juno ikuvaposia vwimila uluhuvilo lwinu kwa Nguluve.
16 tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi.
Muvombaghe uluo kuvuhugu nu vwitiki. Muvesaghe nu mwoojo unono, kuuti avaanhu vano vikuvadesela name kukuvaligha vwimila amaghendele ghiinu amanono mulwakumbingilila ukilisite vajejevukaghe.
17 Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta.
Yekuba, kupumusivua vwimila kuvomba inono nave uNguluve ikeela, kukila kupumusivua vwimila kuvomba uvuhosi.
18 Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu,
wope ukilisite alyapumusivue kamo Keene vwimila inyivi. Umwene alyale mugholofu, alyapumuike vwimila use twevano natulyale mugholofu kuuti atulete kwa Nguluve alyafwile kim'bili neke kungufu sa Mhepo uMwimike akaava mwumi.
19 ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi
Mu Mhepo, ujuo alyatile kuvafue vano vadindilwe, akapulisia imola ja Nguluve kuveene.
20 waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa,
Avafue avuo vevano m'bukuulu unsiki ghuno u Nuhu alyale itenda isafina valyakanile kumwitika u Nguluve. U Nguluve alyagudile uvwimila inyivi saave kuhanga unsiki ghuno isafina jitendua, umuo vakingile avaanhu lekela kuoni veene vano u Nguluve alyavapokile kufua na malenga.
21 ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Uluo kihwanikisio kya lwofugho luno lukuvapoka umwe amasiki agha, nakwekuuti kuvalasia uvunyali vwa m'bili, looli lufiingo nu Nguluve luno luvombela nu mwoojo um'balafu uvwimila kusyuka kwa Yesu kilisite. Umwene ikalile kuluvoko ulwa ndio ulwa
22 wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.
Nguluve. Umwene alyalutile kukyanya. Munyamola, atemileatemile ningufu vwimila ku kunda Kwan mwene.

< 1 Bitrus 3 >