< 1 Bitrus 3 >

1 Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba
Munshila ilico, nenjamwe batukashi mwebwa, bombelani bamulume benu, kwambeti nabambi batanyumfu maswi a Lesa, nibalitibuke bene nekushoma, babona mikalilo yenu yaina. Nteti pakayandike maswi akwambapo sobwe,
2 sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi.
pakwinga nibakalibonene bene mikalilo yenu yabulemu kayi yaswepa.
3 Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada.
Kwapa kwenu kakutabowa kwakunsa, kwakuposa mishishi kwanyanyisha, nekuli kobaika byagolide, byamulo wadula.
4 Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah.
Amwe kwapa kwenu kube ncomubele mukati, kwapa kutapu kwa moyo wabomba kayi wakamweneneshi. Moyo ulico eulayandikinga pamenso pali Lesa.
5 Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
Umu batukashi bakaindi baswepa myoyo, kayi bashoma Lesa mobalikulyapisha, kayi balikunyumfwila balume babo.
6 kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
Encalikuba Sala, walikumunyumfwila Abulahamu, nekumukuweti, “Nkambo.” Neco amwe batukashi njamwe banabendi Sala, na kamwinsa cena mwakubula kutina kantu kalikonse.
7 Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.
Nenjamwe balume, kamwikalanga cena ne bamakashenu nekubeshibeti nimushobo wabula ngofu. Bapeni bulemu pakwinga nimukatambule pamo cipo ca Lesa cabuyumi. Kamwinsangeco kwambeti pabule kuba kantu kela kushinkilisha mipailo yenu.
8 A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u.
Maswi akupwililisha nakwambeti, mwense mube ne moyo umo kayi munyumfwilanenga nkumbo. Sunanani eti pabukwenu. Kamubani ne moyo wankumbo kayi balicepesha.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka.
Balamwinshilinga byaipa kamutababweshela byaipa, balamutukananga, kamutabatukananga. Amwe mubapenga colwe, pakwinga amwe Lesa walamukuwani kubwikalo bulico kwambeti mukatambule colwe cakendi.
10 Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.
Ntepasa Maswi a Lesa alambangeti, Layandanga kusamwa ne buyumi, ne kubona masuba aina, alekeshe lulemi lwakendi kwamba byaipa, kayi mulomo wakendi uleke bwepeshi,
11 Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
Aleye byaipa neye ainse byaina, alangaule lumuno ne moyo wakendi wonse.
12 Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu, amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”
Ntepasa Mwami ukute kubalanga cena bantu balulama, ukute kushako matwi kumipailo yabo. Nomba beshikwinsa byaipa ukute kubapa camusana.
13 Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta?
Niyani wela kumwinshila byaipa na kamukute kangwabu pa bintu byaina?
14 Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”
Nomba nambi munyumfwe bishikubaba cebo ca bululami kondwani, kamutatina bantu nambi kupenga mumoyo.
15 Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi,
Nomba amwe lemekeshani Klistu Mwami wenu mumyoyo yenu. Kamubani balibambila cindi conse.
16 tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi.
Kamubani nemoyo wabula kankoleleshi kwambeti bantu nabambi bakumbwileko cendo cenu caina omulakonkelenga Klistu. kwambeti mubanyufwishe nsoni balamutukananga. Kamubani balibambia kubakumbula mwakubomba moyo, kayi mubulemu, bantu balamwipushunga shakupembelela nkomukute.
17 Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta.
Caina kunyumfwa byeshikubaba cebo cakwinsa byaina na encalayandanga Lesa, kupita kunyumfwa byeshikubaba cebo ca kwinsa byaipa.
18 Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu,
Klistu walafwila bwipishi bwa bantu kankanda kamo, muntu walulama kutufwila kwambeti atushikishe kuli Lesa. Ee kumubili walafwa, nsombi Mushimu wa Lesa walamupundusha.
19 ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi
Kacili mu Mushimu walaya kukambauka ku mishimu yasungwa mujele.
20 waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa,
Iyi mishimu ni yabantu bakaindi balabula kunyumfwa Lesa mpwalikupembelela camoyonteka, pacindi Nowa mpwalikwibaka bwato umo mobalapulukila bantu basanu ne batatu.
21 ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Asa menshi ecikoshano ca lubatisho lulamupulushunga masuba ano, ulu lubatisho nkalukute kuswepesha mubili sobwe, nsombi nikulibenga nemoyo wonse kuli Lesa, elupulusho lwenu pacebo cakupunduka kwa Klistu.
22 wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.
Klistuyo walaya Kwilu kayi wekala ku cikasa calulyo ca Lesa. Kopeloko bangelo, ne bendeleshi ne ngofu bonse bakute kumunyumfwila.

< 1 Bitrus 3 >

A Dove is Sent Forth from the Ark
A Dove is Sent Forth from the Ark