< 1 Bitrus 3 >
1 Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba
Kwa ndila yii, mwenga mwabubile mwalwawa mupalikwa kwipiya kwa akinasengo binu mwabena, ili ata baadhi yabe banaliyikitya li neno, pitya tabia ya akinajumbo babe baweza utilwa bila neno.
2 sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi.
kwa sababu balu bene baluwa bona tabia yinu njema pamope na heshima.
3 Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada.
Yino ipangike siyo kwa mapambo ga panja suka njwili, vito vya dhahabu, au ngubo ya mitindo.
4 Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah.
Lakini badala yake mupange kwa utu wa nkati ya mwoyo, na zidi katika goloka ma unyenyekevu na utulivu wa mwoyo ambani wa thamani mbele ya Nn”ungu
5 Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
Kwa njo alwawo atakatifu bate kwi pamba bene kwa ajili yino. Bibile na imani katika Nn”ungu na bate kawatii akina sengo babe bene.
6 kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
Kwa ndila yino, sana atikujuawa Ibrahamu na kunkema ywembe “mchengowe” mwenga lelo ni mwabana bake mana mwapanga ganang'oloka na mwana nyogopali mabaya.
7 Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.
Kwa ndila yoyoyo mwenga mwanalume mupalikwa tamaa na akinajumbo binu mutangite panga ni ainu alwawani dhaifu, mwatangite bembe kasi yabe pokya ainu zawadi ya ukoti. Mupange nya ili kwamba luba kwinu kwane mukotoke.
8 A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u.
Hatimaye, mwenga mwaboti, mube na ndelajimo, mwabene huruma, upendo kati mwalongo mwanyenyekevu, na mwapole.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka.
Kwane mulipe kwa mbisi tukana kwa tukana. Nungi yake muyendeli bariki, kwa sababu yino mwatekimelwa, ili kwamba muwese kwipata baraka.
10 Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.
Nyembe ywapala kuoenda maisha no bona lisuba sapi lazima alukilibuye lulime lwake kwa mabaya na mikano yake baya hila.
11 Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
Na agalabuke na aleke masapuino panga gagabile mazuri.
12 Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu, amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”
Mijo ya bwana umona mwene haki na masikio gake kugayuwa maombi gake. Lakini kuminyo ya Bwana kubile kinyume na balu babapanga maovu.
13 Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta?
Nyai ywapala kudhuru mwe, kanpala tamani lyalibile lizuri.
14 Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”
Lakini mwana mwateseka kwa haki mubarikiwe, Kwane muyogope galu ambapo bembe banda gayogapa. Kwane mube na sukala.
15 Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi,
Badala yake mumeke Kristo Bwana katika mwoyo winu kati mtakatifu kila saa mupetayari kunyangwa kila munduywa nokiya mwenga kwa namari mumwobilya Nn”ungu.
16 tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi.
Mube na dhamini sapi ili panga bandu babatukana maisha ginu mema katika Kristo bawesa aibika lwa sababu balongela kinyume dhidi yinu panga mwabile mwamupanga maovu.
17 Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta.
Ni vizuri zaidi mwanaipangite Nn”ungu andapala, kwamba muteseka kwo panga mema kuliko kwo panga mabaya.
18 Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu,
Kristo na ywembe atiteseka mara jima kwa ajili ya sambi. Ywembe ambaye ni mwene haki atiteseka kwa ajili yetu ambao twabile twabene haki ili kwamba atulete twenga kwa Nn”ungu.
19 ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi
Atiwa katika yiga lakini apangilwa nkoti katika mwoyo. Katika mwoyo atinda no kwa bakiya mwoyo ambao sasa utitabilwa.
20 waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa,
Yubile sapili wakati uvumilivu wa Nn”ungu pawabile kaulinda wakatiwa nuhu, lichuba lyabarengesage safina na Nn”ungu atekwaokoa bandu asene nafsi nane buka katika masi.
21 ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Yino n alama you batizo wawakombwa mwenga sasa, sio leka usapu buka muyiga, lakini kwo luba dhamini sapi kwa Nn”ungu pitya yuka Yesu Kristo.
22 wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.
Nywemba abile luboko lwa nungi kwa Nn”ungu ayei mbinguni. Malaika na ngupu lazima inyue yewmbe.