< 1 Bitrus 1 >

1 Bitrus, manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga zaɓaɓɓu na Allah, baƙi a duniya, da suke a warwatse ko’ina a Fontus, Galatiya, Kaffadokiya, Asiya da kuma Bitiniya,
Nne a Petili, ntume jwa a Yeshu Kilishitu, ngunakunnjandishilanga mmanganya nng'agulwenje na Atati a Nnungu, bhajeninji nshilambolyo mmutushilenje ku nkoa gwa ku Ponto na ku nkoa gwa ku Galatia na ku Kapadokia na ku Ashia na ku Bhishinia.
2 waɗanda aka zaɓa bisa ga rigyasanin Allah Uba, ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu, don biyayya ga Yesu Kiristi, su kuma sami yayyafan jininsa. Alheri da salama su zama naku a yalwace.
Atati a Nnungu bhashinkutumbilila kunng'agulanga mmanganya kuumila bhukalago na mwashinkutakaywanga nagwe Mbumu, kupinga mwaakundanje a Yeshu Kilishitu na nkonjeleywanje na minyai jabho. Ngunakunnjujilanga nnjeshewanje mboka na ulele.
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi! Cikin jinƙansa mai girma ya ba mu sabuwar haihuwa cikin bege mai rai ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Bhalumbililwe a Nnungu Atati bha Bhakulungwa bhetu a Yeshu Kilishitu! Kwa shiya shabho shikulungwa bhashikututenda tupate gumi gwa ambi kwa kwaayuya a Yeshu Kilishitu kukopoka bhakaweje. Bhatupele ngulupai ya kweli,
4 da kuma cikin gādon da ba zai taɓa lalacewa, ɓacewa ko koɗewa ba, ajiyayye a sama dominku,
kwa nneyo tunalindilila ulishi gubhaabhishilenje a Nnungu bhandunji bhabho. A Nnungu bhashikummishilanga gwene ulishigo kunnungu na kweneko ukabhola, ukaangabhanika na wala ukajumula.
5 ku waɗanda ta wurin bangaskiya ake kiyayewa ta wurin ikon Allah har yă zuwa ceton da yake a shirye da za a bayyana a ƙarshen lokaci.
Yeneyo shiibhe yenunji mmanganya kwa ngulupai nnatamangana muulinda gwa mashili ga a Nnungu mpaka muupatanje ntapulo upinga langulwa kumpelo gwa yaka.
6 A kan wannan kuke cike da farin ciki ƙwarai, ko da yake yanzu na ɗan lokaci kuna fuskantar baƙin ciki daga gwaje-gwaje iri-iri.
Nng'angalalanje kwa genego, ikabheje kwa malanga gashoko ga nnaino gano, nkaangalala ukoto kwa ligongo lya mboteko ya malinjilo gamagwinji,
7 Wannan kuwa domin a tabbatar da sahihancin bangaskiyarku ne, wadda ta fi zinariya daraja nesa, ita zinariya kuwa, ko da yake mai ƙarewa ce, akan gwada ta da wuta, domin bangaskiyan nan taku ta jawo muku yabo da girma da ɗaukaka a bayyanar Yesu Kiristi.
malinjilo nkupinga nkong'ondelanje ngulupai yenunji. Shaabhu nkali jiangabhanikayo jinalingwa pa moto, na malinga ngulupai jenunji jili ja mana kupunda shaabhu, jinapinjikwa jilingwe jimanyishe gwa mmbone gwakwe. Penepo shinnumbililwanje na kuywa na ishimika lyubha lishibhabhoneshe a Yeshu Kilishitu.
8 Ko da yake ba ku taɓa ganinsa ba, kuna ƙaunarsa; kuma ko da yake ba kwa ganinsa yanzu, kun gaskata shi, kun kuma cika da farin ciki ƙwarai, wanda ya fi gaban faɗi,
Nkali nkanabhe kwabhonangayo, mmanganyanji nnakwaakulupalilanga nkali nkakwaabhonanga nnainoyo. Kwa nneyo nnakwiinonyelenga kwa kaje numbe kwangatendeka kutalashiywa,
9 gama kuna samun sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku ke nan.
pabha nnapatanga ntapulo gwa mitima jenunji na shitumbililwe nngulupai jenunji.
10 Game da ceton nan, annabawa, waɗanda suka yi maganar alherin da za tă zo gare ku, sun yi bincike mai zurfi, a natse,
Ashinkulondola bha a Nnungu bhashinkuloleyanga na kagulila ga gwene ntapulogo, gubhalondolenje ga mboka jipinga kunng'ishilanga mmanganya.
11 suna ƙoƙari su san lokaci da kuma yanayin da Ruhun Kiristi da yake cikinsu yana nunawa sa’ad da ya yi faɗi a kan wahalolin Kiristi da kuma ɗaukaka da za tă bi.
Gubhalinjilenje kuloleya malanga na miongwe gugapinga koposhela genego. Yani malanga galugwile Mbumu jwa a Kilishitu aliji nkati jabhonji, alilondola ga mboteko ipinga kwaapata a Kilishitu na ukonjelo upinga kagula gapitaga genego.
12 Aka bayyana musu cewa ba kansu ne suke bauta wa ba sai ku, sa’ad da suka yi maganar abubuwan da aka faɗa muku ta wurin waɗanda suka yi muku wa’azin bishara, ta wurin Ruhu Mai Tsarki wanda aka aika daga sama. Ko mala’iku ma suna marmari su ga waɗannan abubuwa.
A Nnungu bhashikwaunukulilanga bhamumanyanje kuti pubhabheleketangaga gene gumpilikenenje mmanganya kukopoka kwa ashintume. Bhene bhannungushiyenje Ngani ja Mmbone kwa mashili gaka Mbumu jwa Ukonjelo atumilwe kukopoka kunnungu. Lyene liengolyo likaliji kwa ligongo lyabhonji ashaayene, ikabhe kwa ligongo lyenu mmanganya. Genego nkali ashimalaika bha a Nnungu bhatendaga pinganga bhagabhonanje.
13 Saboda haka, ku shirya kanku don aiki; ku zama masu kamunkai; ku kafa begenku duka a kan alherin da za a ba ku sa’ad da aka bayyana Yesu Kiristi.
Kwa nneyo, bhai, mwishimilikanje na nsheyanje. Nnolelanje nema jinkupinga poshelanga pushibhaishe a Yeshu Kilishitu.
14 Kamar’ya’ya masu biyayya, kada ku bi mugayen sha’awace-sha’awacen da dā kuke da su sa’ad da kuke rayuwa a cikin jahilci.
Nkundanje ga a Nnungu, nnakaguyanje kutenda yangali ya mmbone imwatendangaga bhukala pumwalinginji mabhelu.
15 Amma kamar yadda wanda ya kira ku yake mai tsarki, haka ku ma sai ku kasance masu tsarki cikin dukan abubuwan da kuke yi;
Ikabhe malinga bhayene bhanshemilenje shibhali bha ukonjelo, nnapinjikwanga mmanganje mma ukonjelo.
16 gama a rubuce yake cewa, “Ku zama masu tsarki, domin ni mai tsarki ne.”
Pabha ishijandikwa, “Mmanganje mma ukonjelo, pabha nne najwa ukonjelo.”
17 Tun da yake kuna kira ga Uba wanda yake yin wa kowane mutum shari’a bisa ga ayyukansa ba bambanci, sai ku yi rayuwarku a nan kamar baƙi cikin tsoro mai bangirma.
Na ibhaga a Nnungu bhunkwashemanga Atati, bhai mmumanyanje kuti bhenebho bhanaukumula bhandu bhowe kwa itendi yabhonji, gwangali kuagulanya. Kwa nneyo ntamangane kwa lipamba lya kwaajogopa a Nnungu kwa mobha genunjiga tama mbuti bhajeninji pa shilambolyo pano.
18 Gama kun san cewa ba da abubuwa masu lalacewa kamar azurfa ko zinariya ce aka fanshe ku daga rayuwar banza da kuka karɓa daga kakanni-kakanninku ba,
Na mmanganya mmumanyinji kuti nshigombolwanga kukopoka ku gwangali gwa mmbone gwenunji gumwauposhelenje kukopoka kwa ashainabhenunji. Numbe mmangagombolwanga kwa indu iangabhanika, ela na shaabhu,
19 sai dai an fanshe ku da jini mai daraja na Kiristi, ɗan rago marar aibi ko lahani.
ikabhe kwa minyai ja mmbone ja a Kilishitu, bhaaliji malinga mwana ngondolo jwa mmbone na jwangali ilebho.
20 An zaɓe shi kafin halittar duniya, amma an bayyana shi a zamanin ƙarshe saboda ku.
Bhenebho bhashinkuagulwa na a Nnungu kutandubhila bhukala, shilambolyo shikanabhe panganywa, ikabheje kuyaka ya kumpelo ino gubhalangwilwe kwa ligongo lyenu mmanganyanji.
21 Ta gare shi ne kuka gaskata da Allah, wanda ya tā da shi daga matattu, aka kuma ɗaukaka shi, ta haka bari bangaskiyarku da begenku su kasance ga Allah.
Kwa ligongo lya bhenebho, nnakwakulupalilanga a Nnungu bhaayushiye bhenebho bhakaweje nikwaapa ukonjelo. Kwa nneyo ngulupai yenunji ibhe kwa a Nnungu.
22 Yanzu da kuka tsarkake kanku ta wurin yin biyayya ga gaskiyan nan, don ku kasance da ƙauna mai gaskiya wa’yan’uwanku, sai ku ƙaunaci juna ƙwarai, daga zuciya.
Pabha nnaino, nshikundanga majiganyo ga kweli ga a Yeshu Kilishitu, mmanganya mwiikonjeleyenje mmitima jenunji na kwaapinganga bhandu ajenunji gwangali ya kwilambilila, bhai, mpingananje mpaka mmitima.
23 Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Pabha nshibhelekwanga gwabhili, nngabha kwa mmbeju yawa, ikabhe kwa mmbeju yangawa, kwa lilobhe lya a Nnungu likwete gumi, litama pitipiti. (aiōn g165)
24 Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
Na malinga Majandiko shigakuti bheleketa. “Bhandunji bhowe malinga manyai, na ukonjelo gwakwe gowe na malinga lilubha lya manyai. Manyai ganajumula na malubha ganapakatika.
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
Ikabheje lilobhe lya Bhakulungwa linatama pitipiti.” Na lyene lilobhelyo ni Ngani Ja Mmbone jilungwiywe kwenu mmanganyanji. (aiōn g165)

< 1 Bitrus 1 >