< 1 Bitrus 1 >

1 Bitrus, manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga zaɓaɓɓu na Allah, baƙi a duniya, da suke a warwatse ko’ina a Fontus, Galatiya, Kaffadokiya, Asiya da kuma Bitiniya,
Petro, intumwa ya Yesu Kristo, ku bhagenyi bhanu abha mu bhunyalambuke, ku bhasolwa, mu Ponto yona, Galatia, Kapadokia, Asia, na mu Bhisinia,
2 waɗanda aka zaɓa bisa ga rigyasanin Allah Uba, ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu, don biyayya ga Yesu Kiristi, su kuma sami yayyafan jininsa. Alheri da salama su zama naku a yalwace.
okulubhana no bhumenyi bhwa Nyamuanga, Lata, kwo kwesibhwa na Mwoyo Mwelu, kwo bhwolobhe bhwa Yesu Kristo, na kulwo kwitililwa insagama yaye. Echigongo chibhe kwimwe, no mulembe gwemwe gwiyongeshe.
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi! Cikin jinƙansa mai girma ya ba mu sabuwar haihuwa cikin bege mai rai ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
Nyamuanga Lata wa Latabhugenyi weswe Yesu Kristo mbe esishwe libhando. Mu bhukulu bhwe chigongo chaye, achiyanile okwibhulwa kuyaya kwo bhubhasi bhwo kulyo mwandu okulabha mu bhusuluko bha Yesu Kristo okusoka mu bhafuye,
4 da kuma cikin gādon da ba zai taɓa lalacewa, ɓacewa ko koɗewa ba, ajiyayye a sama dominku,
kulwo kulya omwandu kunu kutali kwa kusimagila. kutakubhawo na bhujabhi nolwo kukeyelelwe. Kubhikilwe mu lwile ingulu yemwe.
5 ku waɗanda ta wurin bangaskiya ake kiyayewa ta wurin ikon Allah har yă zuwa ceton da yake a shirye da za a bayyana a ƙarshen lokaci.
Kwo bhutulo bhwa Nyamuanga okulibhata okulubhana ne likilisha lyo Mwelulo gunu guliwo bhwangu okusululwa mu mwanya gwo bhutelo.
6 A kan wannan kuke cike da farin ciki ƙwarai, ko da yake yanzu na ɗan lokaci kuna fuskantar baƙin ciki daga gwaje-gwaje iri-iri.
Nimukondelwe mu linu, nolwo kutyo woli ni bhusi-bhusi kwemwe okwiyungwa obhusulumbaye mu malegejo ga bhuli nyami ku gandi na gandi.
7 Wannan kuwa domin a tabbatar da sahihancin bangaskiyarku ne, wadda ta fi zinariya daraja nesa, ita zinariya kuwa, ko da yake mai ƙarewa ce, akan gwada ta da wuta, domin bangaskiyan nan taku ta jawo muku yabo da girma da ɗaukaka a bayyanar Yesu Kiristi.
Jinu ni kwa insonga ati elikilisha lyemwe lisakwe, elikilisha linu lili lyo bhugusi bhulambu kukila ijaabhu, inu eibhula mu mumulilo gunu koleleki lisakwe elikilisha lyemwe. Jinu ejibhonekana koleleki elikilisha lyemwe libhone okwibhula obhumenyi, likusho, echibhalo mu kuswelulwa kwa Yesu Kristo.
8 Ko da yake ba ku taɓa ganinsa ba, kuna ƙaunarsa; kuma ko da yake ba kwa ganinsa yanzu, kun gaskata shi, kun kuma cika da farin ciki ƙwarai, wanda ya fi gaban faɗi,
Muchaliga kumulola omwene, mbe nawe omumwenda. Mutakumulola woli, nawe omwikilisha mu mwene na muli no kukondelwa kunu kutakutula kwaikwa kwo bhukonde bhunu bhwijuywe likusho.
9 gama kuna samun sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku ke nan.
Woli emwe abhene omulamila ganu mwakolele mu likilisha lyemwe, omwelulo gwe mitima jemwe.
10 Game da ceton nan, annabawa, waɗanda suka yi maganar alherin da za tă zo gare ku, sun yi bincike mai zurfi, a natse,
Abhalagi bhaigile no kubhusilisha kwo kwitegelesha okulubhana no Mwelulo gunu, okulubhana ne chiongo chinu chakabhee chemwe.
11 suna ƙoƙari su san lokaci da kuma yanayin da Ruhun Kiristi da yake cikinsu yana nunawa sa’ad da ya yi faɗi a kan wahalolin Kiristi da kuma ɗaukaka da za tă bi.
Bhaigile nibhenda okumenya omwelulo ogwo kutyo guli nigwa nyami-ki ugwa gukachijako. Bhaigile one okwenda okumenya ati ni mwanya-ki gunu Mwoyo wa Kristo unu ali munda yebhwe aliga naika-ki nabho. Jinu jaliga nijibhonekana mu mwanya gunu elabhaga obhabhwila okulubhana na jinyako ja Kristo na likusho linu lyakamulubhile.
12 Aka bayyana musu cewa ba kansu ne suke bauta wa ba sai ku, sa’ad da suka yi maganar abubuwan da aka faɗa muku ta wurin waɗanda suka yi muku wa’azin bishara, ta wurin Ruhu Mai Tsarki wanda aka aika daga sama. Ko mala’iku ma suna marmari su ga waɗannan abubuwa.
Ejo jasuluywe ku bhalagi ati bhaliga nibhabhakolela emisango jinu, nawe atali ingulu yebhwe abhene, nawe ingulu yemwe-inyaika ye misango jinu okulabha ku bhalya bhanu abhachiletela omusango gwo bhwana kwemwe ku njila ya Mwoyo Mwelu unu atumilwe okusoka mu lwile, emisango jinu nolwo bhamalaika one abhaligila kwo kuswelulilwa kwaye.
13 Saboda haka, ku shirya kanku don aiki; ku zama masu kamunkai; ku kafa begenku duka a kan alherin da za a ba ku sa’ad da aka bayyana Yesu Kiristi.
Kulwejo mwibhoyega ebhibhunu bhyo bhwenge bhwemwe. Nimubhega bhanu bhanu bhatuliye mu menganilisho gemwe. Nimubhega no bhubhasi bhwo kwiikanyimbwa mu chigongo chinu echiletwa kwemwe mu mwanya gwo kuswelulilwa kwa Yesu Kristo.
14 Kamar’ya’ya masu biyayya, kada ku bi mugayen sha’awace-sha’awacen da dā kuke da su sa’ad da kuke rayuwa a cikin jahilci.
Lwa bhana bhatoto abholobhe, mwasiga kubhoywa abhene kwa jinamba jinu mwalubhile mu mwanya gunu mwaliga mutangasha bhumenyi.
15 Amma kamar yadda wanda ya kira ku yake mai tsarki, haka ku ma sai ku kasance masu tsarki cikin dukan abubuwan da kuke yi;
Mbe nawe lwa kutyo unu abhabhilikiye aliga Mwelu, emwe one, mubhega bhelu mu ntungwa jemwe jona mu bhulame.
16 gama a rubuce yake cewa, “Ku zama masu tsarki, domin ni mai tsarki ne.”
Kulwo kubha jandikilwe ati, “Nimubhega bhelu, ku nsonga anye nili Mwelu.”
17 Tun da yake kuna kira ga Uba wanda yake yin wa kowane mutum shari’a bisa ga ayyukansa ba bambanci, sai ku yi rayuwarku a nan kamar baƙi cikin tsoro mai bangirma.
Alabha mukabhilikila “Lata” Unu kalamula kwe chimali okulubhana ne milimu ja bhuli munu, kumisha omwanya gwo lugendo lwawo mu kwikeya.
18 Gama kun san cewa ba da abubuwa masu lalacewa kamar azurfa ko zinariya ce aka fanshe ku daga rayuwar banza da kuka karɓa daga kakanni-kakanninku ba,
Mumenyele ati jaliga jitali ja feja amwi jaabhu- ebhinu bhinu ebhinyamuka-ebhinu bhinu emwe mweluywe okusoka mu ntungwa jemwe ejo bhumumu bhunu mweigiye okusoka ku bhalata bhemwe.
19 sai dai an fanshe ku da jini mai daraja na Kiristi, ɗan rago marar aibi ko lahani.
Mbe nawe mweluywe mu nsagama ye chibhalo eya Kristo, lwa inyabhalega inu italiko esolo nolwo kakojole.
20 An zaɓe shi kafin halittar duniya, amma an bayyana shi a zamanin ƙarshe saboda ku.
Kristo asolelwe jinfuka je chalo jichali kutebhwawo, mbe nawe woli ku nsiku jinu eja kubhutelo, asuluywe kwemwe.
21 Ta gare shi ne kuka gaskata da Allah, wanda ya tā da shi daga matattu, aka kuma ɗaukaka shi, ta haka bari bangaskiyarku da begenku su kasance ga Allah.
Mu mwikilisishe Nyamuanga okulabha ku mwene, unu Nyamuanga amusuluye okusoka mu bhafuye na unu amuyaye likusho koleleki ati elikilisha lyemwe no bhubhasi bhubhe ku Nyamuanga.
22 Yanzu da kuka tsarkake kanku ta wurin yin biyayya ga gaskiyan nan, don ku kasance da ƙauna mai gaskiya wa’yan’uwanku, sai ku ƙaunaci juna ƙwarai, daga zuciya.
Mujikolele emitima jemwe kubha ja kisi kwo bholobhe bhwe chimali chilya, kulwa insonga ye lyenda lya bhasu linu lili no bhwikeya, kwibhyo mwendanega kwo kwikomesha kunu okusoka mu Mioyo.
23 Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
Emwe mwamalile okwibhulwa lwa kabhili, atali ku njuma unu ejinyamuka, mbe nawe okusoka ku njuma jinu jitakunyamuka, okulabha ku bhuanga no musango gwa Nyamuanga gunu gwasagile. (aiōn g165)
24 Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
Kulwo kubha “emibhili jona ni kuti mabhibhi, na likusho lyaye lyona ni kuti bhwaso bhwe ebhabhi. Libhabhi eliotoka no bhwaso obhusilisha,
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)
mbe nawe omusango gwa Latabhugenyi ogusigala kutyo kajanende.” Gunu ni musango gunu gwalasibhwe kuti musango gwo bhwana kwemwe. (aiōn g165)

< 1 Bitrus 1 >