< 1 Sarakuna 1 >

1 Sa’ad da Sarki Dawuda ya tsufa ya kuma ƙara shekaru, ba ya iya jin ɗumi ko an rufe shi da abin rufuwa.
Hina bagade Da: ibidi da da: i hamone fisi. Ea hawa: hamosu dunu da e abulaga sosonesi. Be amomane e da hame dogoloi.
2 Saboda haka bayinsa suka ce masa, “Bari mu nemi wata budurwa wadda za tă yi wa ranka yă daɗe, sarki hidima, tă kuma kula da shi. Za tă dinga kwanta kusa da ranka yă daɗe, yă ji ɗumi.”
Amaiba: le, ea hawa: hamosu ouligisu dunu, da ema amane sia: i, “Hina! Ninia uda a: fini afae di ouligisa esaloma: ne hogomu. E da di anegagi gumima: ne, di gadenene golasu hamoma: mu.”
3 Suka nemi kyakkyawar yarinya cikin fāɗin Isra’ila, sai suka sami Abishag, mutuniyar Shunam, suka kawo ta wa sarki.
Ilia da Isala: ili soge fi huluane amo ganodini uda a: fini afae noga: idafa hohogola lafia: i. Amalalu, ilia da Siuneme soge ganodini, uda a: fini noga: idafa ea dio A: bisia: ge ba: le, amola hina bagadema oule misi.
4 Yarinyar kuwa kyakkyawa ce ƙwarai; ta kuwa lura da sarki, ta kuma yi masa hidima, amma sarki bai yi jima’i da ita ba.
E da uda a: fini isisima: goi ba: i. E da hina bagade noga: le ouligi. Be amomane ela da: iga hame gilisi.
5 Adoniya, wanda mahaifiyarsa ce Haggit, ya fito ya ce, “Zan zama sarki.” Saboda haka ya nemi kekunan yaƙi, ya kuma shirya dawakai, tare da mutane hamsin da za su sha gabansa.
A: basalome da bogoloba, A:dounaidia (Da: ibidi amola Ha: gide elea mano) da Da: ibidi ea magobo mano fawane esalu. E da dunu isisima: goidafa esalu. Eso huluane, A:dounaidia da giadofaloba, Da: ibidi da mae hahamone udigili yolesisu. E da hina bagade hou lamusa: hanai galu. E da hisu sa: liode amola hosi amola sigi aligisu dunu 50 agoane, e fidima: ne lai.
6 (A duk rayuwarsa mahaifinsa bai taɓa tsawata masa yă ce, “Me ya sa kake yin haka ba?” Shi kuwa mai kyan gani ne ƙwarai, shi ne aka haifa bayan Absalom.)
7 Adoniya ya haɗa baƙi da Yowab ɗan Zeruhiya da kuma Abiyatar firist, suka kuma ba shi goyon baya.
E da Youa: be (ea ame da Seluaia) amola gobele salasu dunu Abaia: da, ela e fidima: ne gilisili sia: dasu. Amola ela da e fuligala: musa: sia: i.
8 Amma Zadok firist, Benahiya ɗan Yehohiyada, annabi Natan, Shimeyi, Reyi da kuma matsara na musamman na Dawuda ba su bi Adoniya ba.
Be gobele salasu dunu Sa: idoge, Bina: ia (Yihoiada ea mano), ba: la: lusu dunu Na: ida: ne, Simiai, Liai amola Da: ibidi ea da: i ouligisu dunu, ilia da A: dounaidia emagai hame galu.
9 Wata rana Adoniya ya tafi Dutsen Zohelet kusa da En Rogel, inda ya yi hadayar tumaki, da shanun noma, da shanun da ake kiwo a gida. Ya kuma gayyaci’yan’uwansa, wato, sauran’ya’yan Sarki Dawuda, tare da dukan dattawan sarki da suka fito daga Yahuda,
Eso afaega, A:dounaidia da sibi, bulamagau amola sefena gala bulamagau mano amo Sania Magufu (Enelougele hano bubuga: su bega: gadenene) Godema gobele sali. E da hina bagade Da: ibidi egefelali oda amola Da: ibidi ea hawa: hamosu dunu Yuda soge amo ganodini esala, amo gobele salasu lolo nabe amoga misa: ne hiougi.
10 amma bai gayyaci annabi Natan, ko Benahiya, ko wani daga matsara na musamman, ko kuwa ɗan’uwansa Solomon ba.
Be ea hobe Soloumane, ba: la: lusu dunu Na: ida: ne, Bina: ia amola Da: ibidi ea da: i ouligisu dunu, amo e da hame hiougi.
11 Sai Natan ya ce wa Batsheba, mahaifiyar Solomon, “Ki san cewa Adoniya, ɗan Haggit, ya zama sarki ba tare da sanin ranka yă daɗe, sarkinmu Dawuda ba?
Amalalu, Na: ida: ne da Ba: desiba (Soloumane ea ame) ema asili, amane adole ba: i, “Ha: gide ea mano A: dounaidia da higobele hina bagade hamoi, amo di da hame nabibala: ? Amola hina bagade Da: ibidi da amo hamedafa nabi galu.
12 Yanzu bari in ba ki shawara yadda za ki cece ranki da kuma ran ɗanki Solomon.
Di da dia esalusu amola dia mano Soloumane ea esalusu gaga: musa: hanai galea, na da dima sisamu.
13 Ki shiga wurin Sarki Dawuda ki ce masa, ‘Ranka yă daɗe sarki, ba ka rantse mini ni baiwarka cewa, “Tabbatacce Solomon ɗanka ne zai zama sarki bayana, yă kuma zauna a kujerar sarautar ba”? To, me ya sa Adoniya ya zama sarki?’
Hedolo hina Da: ibidima asili amane adole ba: ma! ‘Hina bagade! Di da nama dafawane ilegele sia: i, amo na mano Soloumane da dia hina bagade sogebi lamusa: sia: i. Amaiba: le, abuliba: le A: dounaidia da hina bagade hamobela: ?’”
14 Yayinda kike can kina magana da sarki, zan shiga in kuma tabbatar da abin da kika faɗa.”
Na: ida: ne da eno amane sisia: asi, “Amasea, di da hina Da: ibidi ali gilisili sia: dalea, na da ganodini misini, dia sia: da dafawane sia: mu.”
15 Saboda haka Batsheba ta je don tă ga sarki. A yanzu dai sarki ya tsufa, yana nan kuma a cikin ɗakinsa, inda Abishag mutuniya Shunam take masa hidima.
Amaiba: le, Ba: desiba da hina bagade ea golala ahoasu ganodini e ba: la asi. E da da: idafa hamoiba: le, Siuneme a: fini A: bisia: ge e ouligilalebe ba: i.
16 Batsheba ta rusuna ta kuma durƙusa a gaban sarki. Sai sarki ya tambaye ta ya ce, “Me kike so?”
Ba: desiba da hina bagade ea midadi gududafa begudui. Da: ibidi da ema amane adole ba: i, “Di da adi lamusa: misibala: ?”
17 Ta ce masa, “Ranka yă daɗe, kai kanka ka rantse mini ni baiwarka da sunan Ubangiji Allahnka cewa, ‘Solomon ɗanka zai zama sarki bayana, zai kuma zauna a kujerar sarautata.’
E bu adole i, “Hina bagade! Di da Hina Gode Ea Dioba: le nama amane ilegele sia: i. Na mano Soloumane da di bagia hina bagade hamomu.
18 Amma yanzu Adoniya ya zama sarki, kai kuwa ranka yă daɗe sarki, ba ka san wani abu game da shi ba.
Be A: dounaidia e da hina bagade hamoi dagoi. Amola di da amo hou hamedafa nabi.
19 Ya miƙa hadayun shanu, da shanun da ake kiwo a gida, da tumaki masu yawa, ya kuma gayyaci dukan’ya’yan sarki maza, da Abiyatar firist, da Yowab shugaban mayaƙa, amma bai gayyaci Solomon bawanka ba.
E da bulamagau gawali, sibi amola bulamagau mano sefena amo bagohame Godema gobele sali. Amola e da dia mano oda, gobele salasu dunu Abaia: da amola dia dadi gagui wa: i ouligisu dunu Youa: be, ili amo gobele salasu lolo amoga misa: ne hiougi. Be e da dia mano Soloumane misa: ne hame hiougi.
20 Ranka yă daɗe sarki, idanun dukan Isra’ila suna a kanka, domin su san wa zai zauna a kujerar ranka yă daɗe sarkina, a bayanka.
Hina bagade! Isala: ili fi dunu huluane ilia hanai da di da dia bagia manebe hina amo di ilima adoma: ne dawa: lala.
21 In ba haka, bayan an binne ranka yă daɗe sarki, tare da kakanninsa, za a wulaƙance ni da Solomon ɗana, kamar masu laifi.”
Be di da mae adole bogosea, ilia da na mano Soloumane anima wadela: i hamosu dunu ilia se nabasu defele anima se nabasu imunu.”
22 Yayinda take cikin magana tare da sarki, sai annabi Natan ya iso.
E da gebe adodalobawane, Na: ida: ne da hina bagade diasuga doaga: i.
23 Sai aka faɗa wa sarki, “Ga annabi Natan.” Da Natan ya je gaban sarki, sai ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
Ilia da hina bagadema gobele salasu dunu da amogai esala sia: beba: le, Na: ida: ne da golili sa: ili, hina bagade ea midadi gududafa begudui.
24 Natan ya ce, “Ranka yă daɗe, sarki, ko ka furta cewa Adoniya ne zai zama sarki a bayanka, yă kuma zauna a kujerar sarautarka?
Amalu e da amane sia: i, “Hina bagade! Di da A: dounaidia e dia bagia hina hamoma: ne sisia: i labala?
25 Yau ya gangara, ya kuma miƙa hadayun shanu, da shanun da ake kiwo a gida, da tumaki masu yawa. Ya gayyaci dukan’ya’yan sarki maza, da shugaban mayaƙa, da kuma Abiyatar firist. A yanzu haka suna ci, suna sha, tare da shi, suna cewa, ‘Ran Sarki Adoniya yă daɗe!’
Wali esoga e da asili, bulamagau gawali, sibi, amola bulamagau mano sefena gala amo bagohame gobele sala asi. E da diagofelali huluane amola dia dadi gagui wa: i ouligisu dunu Youa: be amola gobele salasu dunu Abaia: da amo huluane lolo nabega misa: ne sia: i. Amola wahadafa ilia da lolo naha bagadewane amane welala, ‘Hina bagade A: dounaidia da sedadewane esalumu da defea!’
26 Amma bai gayyace ni bawanka, da Zadok firist, da Benahiya ɗan Yehohiyada, da kuma bawanka Solomon ba.
Be hina! E da na, gobele salasu Sa: idoge, Bina: ia amola Soloumane, nini hame hiougiya: ba:
27 Ranka yă daɗe, sarki, ko ka tabbatar da haka, amma ba ka ko faɗa wa fadawanka, cewa ga wanda zai gāje Ranka yă daɗe, sarki ba?”
Hina bagade! Di da amo dafawane adobela: ? Amola amo hamobeba: le, dia bagia manebe dunu ea dio amo dia eagene ouligisu dunuma hame adobela: ?”
28 Sai Dawuda ya ce, “Kira Batsheba tă shiga.” Sai ta zo gaban sarki ta kuma tsaya a gabansa.
Hina bagade Da: ibidi da amane sia: i, “Ba: desiba da bu misa: ne sia: ma!” Amalalu, e da misini, ea midadi aligi.
29 Sai sarki ya yi rantsuwa, “Muddin Ubangiji yana a raye, wanda ya cece ni daga kowace damuwa,
Amalalu, Da: ibidi da ema amane sia: i, “Hina Gode, na bidi hamosu Gaga: su dunu, amo Ea Dioba: le, na da dima dafawane ilegele sia: sa.
30 tabbatacce a yau zan aikata abin da na yi miki rantsuwa da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila; Solomon ɗanki zai zama sarki bayana, kuma shi zai zauna a kan kujerar sarautata a maimakona.”
Wali eso, na musa: Isala: ili fi ilia Hina Gode Ea Dioba: le dima ilegele sia: i, amo na da dafawane hamomu. Diagofe Soloumane da dafawane na bagia hina bagade hamomu.”
31 Sai Batsheba ta rusuna da fuskarta har ƙasa, ta kuma durƙusa a gaban sarki ta ce, “Bari ran Sarkina Dawuda yă daɗe, har abada!”
Ba: desiba da gududafa beguduli, amane sia: i, “Na hina bagade! Di da eso huluane esalumu da defea!”
32 Sarki Dawuda ya ce, “Ku kira mini Zadok firist, annabi Natan, da Benahiya ɗan Yehohiyada.” Da suka zo gaban sarki,
Amalalu, hina Da: ibidi da Sa: idoge, Na: ida: ne amola Bina: ia ili ema misa: ne sia: si. Ilia da ema doaga: le,
33 sai ya ce musu, “Ku ɗauki bayin sarki tare da ku, ku kuma sa ɗana Solomon a kan dokina, ku gangara da shi zuwa Gihon.
e da ilima amane sia: i, “Dilia asili, na diasu ouligisu dunu ili amola oule masa. Na mano Soloumane da nina: ‘miule’ (dougi agoai) amo da: iya fila heda: le, Gaihone hano bubuga: su amogudu oule masa.
34 A can ku sa Zadok firist, da annabi Natan su shafe shi sarki a bisa Isra’ila. Ku busa ƙaho, ku kuma yi ihu, kuna cewa, ‘Ran Sarki Solomon yă daɗe!’
Amogawi, Sa: idoge amola Na: ida: ne alia Soloumane da Isala: ili ilia hina bagade hamoma: ne, susuligi amoga soga: gala: lesima. Amasea, dalabede fulabole, amane wele sia: ma, ‘Hina bagade Soloumane da sedadewane esaloma: ma!’
35 Sa’an nan ku haura tare da shi, zai kuwa zo yă zauna a kujera sarautata, yă yi mulki a maimakona. Na naɗa shi mai mulki a bisa Isra’ila da Yahuda.”
E da na fisuga fimusa: buhagili goeguda: masea, dilia e bobogema. E da na bagia hina bagade hamomu. Bai na da e fawane, Isala: ili fi amola Yuda fi ouligima: ne ilegei dagoi.”
36 Benahiya ɗan Yehohiyada ya amsa wa sarki, ya ce, “Amin! Bari Ubangiji Allah na ranka yă daɗe sarkina, yă tabbatar da haka.
Bina: ia da bu adole i, “Amanewane hamomu! Amola dia Hina Gode da amo dafawane hamoma: mu.
37 Kamar yadda Ubangiji ya kasance da ranka yă daɗe, sarki, haka ma bari yă kasance da Solomon, yă kuma mai da kujerar sarautarsa tă fi kujerar sarautar ranka yă daɗe, Sarki Dawuda, girma!”
Hina Gode da di, hina bagade, amo noga: le fidisu. E da amo defele, Soloumane noga: le fidimu da defea. Amola E fidibiba: le, Soloumane ea ouligisu da bagadewane gaguiba: le, dia ouligisu hou baligimu da defea.”
38 Sai Zadok firist, annabi Natan, Benahiya ɗan Yehohiyada, Keretawa, da Feletiyawa suka gangara, suka sa Solomon a kan dokin Sarki Dawuda, suka raka shi zuwa Gihon.
Amaiba: le, Sa: idoge, Na: ida: ne, Bina: ia amola hina bagade ea da: i ouligisu dunu da Soloumane amo hina bagade Da: ibidi ea miule da: iya fisili, oule, Gaihone hano bubuga: su amoga oule asi.
39 Zadok firist ya ɗauki ƙahon mai daga tenti mai tsarki, ya shafe Solomon. Sa’an nan suka busa ƙaho, sai dukan mutane suka yi ihu, suna cewa “Ran Sarki Solomon yă daɗe!”
Sa: idoge da olife susuligi buniga di (amo e da musa: Hina Gode Ea abula diasuga lai) amo lale, Soloumane amoga soga: gala: le, e mogili gagale ilegei. Ilia da dalabede fulabole amola dunu huluane da amane wele sia: i, “Hina bagade Soloumane da sedadewane esaloma: mu.”
40 Dukan mutane kuwa suka haura suka bi shi, suna busan sarewa, suna farin ciki sosai, har ƙasa ta girgiza saboda sowa.
Amalalu, ilia huluane da e bobogele, hahawane wele sia: i, amola fulabosu baidama fulaboi. Ilia bagadewane gugulubiba: le, osobo da fofogoi.
41 Adoniya tare da dukan baƙin da suke tare da shi kuwa suka ji wannan sa’ad da suke gama bikinsu. Da jin busan ƙaho, sai Yowab ya yi tambaya, ya ce, “Me ya jawo surutu haka a birni?”
A: dounaidia amola ea hiougi dunu da lolo mai gilalaloba, ilia da gugulubi amo nabi. Amola Youa: be da dalabede fulabobe nababeba: le, e da amane adole ba: i, “Amo moilai ganodini gugulubi ea bai da adila: ?”
42 Tun yana cikin magana, sai Yonatan ɗan Abiyatar ya iso. Adoniya ya ce, “Shigo! Ai, mutumin kirki irinka, lalle ka kawo labari mai daɗi ne.”
E da sia: dagomusa: gala, Yonada: ne (gobele salasu A: baia: da ea mano) da doaga: i. A: dounaidia da ema amane sia: i, “Misa! Di da dunu noga: idafa. Di da sia: noga: idafa gaguli maha ganumu.”
43 Yonatan ya ce wa Adoniya, “A ina! Ranka yă daɗe, Sarkinmu Dawuda ya naɗa Solomon sarki.
Yonada: ne da amane sia: i, “Sia: noga: idafa hame. Hina bagade Da: ibidi da Soloumane hina bagade hamonesi dagoi.
44 Sarki ya aika shi tare da Zadok firist, annabi Natan, Benahiya ɗan Yehohiyada, Keretawa, da Feletiyawa, suka sa shi a kan dokin sarki,
E da Sa: idoge, Na: ida: ne, Bina: ia amola ea da: i ouligisu dunu amo Soloumane oule masa: ne asunasi. Ilia da Soloumane hina bagade ea miule fila heda: ma: ne fisi.
45 Zadok firist kuwa da annabi Natan sun shafe shi sarki a Gihon. Daga can suka haura suna kirari, birni kuwa ta ɓarke da sowa. Surutun da kake ji ke nan.
Amola Sa: idoge amola Na: ida: ne da Gaihone hano bubuga: su amoga Soloumanema susuligi soga: gala: le ilegei. Amalalu ilia da moilai ganodini golili sa: ili, hahawaneba: le bagade wele sia: i. Dunu huluane da wali bagadewane hahawane dogolegesa. Waha gugulubi dia nabi amo da goa.
46 Ban da haka ma, Solomon ne sarki yanzu.
Soloumane da wali hina bagade esala.
47 Yanzu haka, fadawa sun zo suna wa ranka yă daɗe, Sarki Dawuda, sam barka, suna cewa, ‘Bari Allahnka yă sa sunan Solomon yă zama sananne fiye da naka, bari kuma sarautarsa tă fi taka girma!’ Sarki kuwa ya rusuna, ya yi sujada a kan gadonsa
Sia: eno da hina bagade hawa: hamosu dunu da hina bagade Da: ibidima asigi sia: sia: musa: asili, ilia amane sia: i, ‘Dia Gode da dunu ilia dima nodone dawa: digi hou amo baligili Soloumanema imunu da defea. Amola dia ouligisu da bagade gaguiwane ba: i. Be Soloumane ea ouligisu da amo baligimu da defea.’ Amalalu, hina bagade Da: ibidi da ea dia heda: su da: iya Godema nodone sia: ne gadomusa: beguduli,
48 ya ce, ‘Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya bar idanuna suka ga magāji a kan kujerar sarautata a yau.’”
amane sia: ne gadoi, ‘Ninia Isala: ili Hina Godema nodone sia: na: di! Bai E da wali nagaga fifi misi afae amo na bagia hina bagade hamoma: ne hamoi. Amola na da mae bogole, amo hou ba: musa: , E da logo doasi dagoi.’”
49 A nan fa, dukan baƙin Adoniya suka taso da rawar jiki suka watse.
Amalalu, A:dounaidia ea hiougi dunu da beda: igia: le, amola ilia huluane wa: legadole, afagogole, afia: i.
50 Amma Adoniya, don tsoron Solomon, ya je ya kama ƙahon bagade ya riƙe.
A: dounaidia da Soloumaneba: le bagade beda: ne, Hina Gode Ea Abula Diasuga asili, oloda hegomai da: iya ‘hono’ biyaduyale, e da amo gaguli lelebe ba: i.
51 Sa’ad da aka faɗa wa Solomon cewa, “Adoniya yana tsoron Sarki Solomon, kuma ya manne wa ƙahonin bagade. Yana cewa, ‘Bari Sarki Solomon yă rantse mini a yau cewa ba zai kashe bawansa da takobi ba.’”
Ilia da hina bagade Soloumanema amane sia: i, “A: dounaidia da diba: le beda: ga oloda ea ‘hono’ gaguiwane esala,’ amane ema sia: i. Amola A: dounaidia ea sia: amo da agoane sia: i, “Na da amo gagui mae fisili, hina bagade Soloumane da na hame medole legema: ne ilegele sia: beba: le fawane fisimu,” amane ilia da Soloumanema sia: i.
52 Solomon ya amsa ya ce, “In ya nuna kansa mai biyayya, ba gashin kansa da zai fāɗi ƙasa; amma in aka same mugunta a cikinsa, zai mutu.”
Soloumane da bu adole i, “E da nama noga: le fa: no bobogesea, na da ea dialuma hinabo afaewane hame wadela: lesimu. Be e da noga: le hame bobogesea, e da bogosu ba: mu.”
53 Sai Sarki Solomon ya aiki mutane, suka kuma sauko da shi daga bagade. Adoniya kuwa ya zo, ya rusuna wa Sarki Solomon, sai Solomon ya ce, “Tafi gidanka.”
Amalalu, hina bagade Soloumane da A: dounaidia ema misa: ne sia: si. Ea hawa: hamosu dunu da A: dounaidia oloda amoga lale, hina bagadema oule asi. A: dounaidia da hina bagadema asili, ema gududafa begudui. Hina bagade da ema amane sia: i, “Di diasua ahoabada!”

< 1 Sarakuna 1 >