< 1 Sarakuna 8 >
1 Sai Sarki Solomon ya tattara dattawan Urushalima a gabansa, da dukan shugabannin kabilu, da shugabannin iyalan Isra’ilawa, domin su kawo akwatin alkawarin Ubangiji daga Sihiyona, Birnin Dawuda.
Solomon ni Isarel kacuenaw hoi miphun a lû lah la kaawmnaw hai Isarel catoun imthungkhu tongpanaw hah Devit khopui Zion hoi Bawipa thingkong kâkayawt hanelah Jerusalem e siangpahrang Solomon koevah ceikhai hanelah a pâkhueng awh.
2 Dukan mutanen Isra’ila suka tattaru a gaban Sarki Solomon a lokacin biki, a watan Etanim, wato, wata na bakwai.
Hatdawkvah, Isarelnaw pueng teh, Ethanim thapa yung sari nah, pawi dawk siangpahrang Solomon koevah a kamkhueng awh.
3 Sa’ad da dukan dattawan Isra’ila suka iso, sai firistoci suka ɗauki akwatin alkawarin,
Isarel kacuenaw pueng ni a tho awh teh, vaihmanaw ni BAWIPA thingkong hah a la awh.
4 suka haura da akwatin alkawarin Ubangiji da kuma Tentin Sujada, da dukan kayayyaki masu tsarkin da suke cikinsa. Firistoci da Lawiyawa suka ɗauko su,
BAWIPA e thingkong teh, kamkhuengnae hoi bawknae rim dawk e kathounge hlaamnaw pueng hah a la awh teh, vaihma hoi Levihnaw ni a ceikhai awh.
5 sai Sarki Solomon da dukan taron Isra’ila da suka tattaru kewaye da shi a gaban akwatin alkawari, suka yi ta miƙa hadayar tumaki da bijimai masu yawa da ba a iya lissaftawa, ko ƙirgawa.
Siangpahrang Solomon hoi ahni koe kamkhuengnaw Isarel maya pueng hah thingkong hmalah ao awh teh, tu hoi maitotan apap lawi touklek thai hoeh e hoi panue thai hoeh totouh thuengnae hah a sak awh.
6 Sa’an nan firistoci suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji inda aka shirya masa, can ciki cikin haikali, a Wuri Mafi Tsarki, aka kuma sa shi a ƙarƙashin fikafikan kerubobin.
Hahoi vaihmanaw ni, Bawipa lawkkam thingkong a onae hmuen bawkim thung athung patuen hmuen kathoung thung vah, cherubim a rathei kadai e rahim vah hmuen kathoungpounge hmuen koe a kâenkhai awh.
7 Kerubobin sun buɗe fikafikansu a bisa wurin da akwatin alkawarin yake, suka inuwartar da akwatin alkawarin da sandunan ɗaukansa.
Cherubim ni a rathei kahni touh hah thingkong onae lathueng a kadai teh, cherubim ni thingkong hoi kâkayawtnae acung hah a ramuk.
8 Waɗannan sandunan sun yi tsawo har ana iya ganin bakinsu daga Wuri Mai Tsarki a gaban wuri mai tsarki na can ciki, amma ba a iya ganinsu daga waje na Wuri Mai Tsarki ba. Suna nan kuwa a can har wa yau.
Kâkayawtnae acung a saw poung dawkvah, athung patuen hmuen kathoung koehoi a kâhmu thai han eiteh, alawilah hoi kâhmawt thai hoeh. Sahnin totouh hawvah ao.
9 Ba kome a cikin akwatin alkawarin, sai dai alluna na dutse guda biyu waɗanda Musa ya ajiye a ciki tun a Horeb, inda Ubangiji ya yi alkawari da Isra’ilawa bayan sun fito Masar.
Izip ram hoi a tâco awh teh, BAWIPA ni Isarel catounnaw koe lawkkamnae a sak navah, Mosi ni Horeb mon dawk e lungphen kahni touh a la e hloilah thingkong thung banghai awm hoeh.
10 Sa’ad da firistoci suka janye daga Wuri Mai Tsarki, sai girgije ya cika haikalin Ubangiji.
Hahoi vaihmanaw hmuen kathoung koehoi a tâco awh toteh, BAWIPA im teh tâmai muen a kawi.
11 Firistocin kuwa ba su iya yin hidimarsu ba saboda girgijen, gama ɗaukakar Ubangiji ta cika haikalinsa.
Tâmai kecu dawk vaihma ni thaw kahawicalah tawk thai hoeh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA bawilennae hoi BAWIPA im muen akawi.
12 Sai Solomon ya ce, “Ubangiji ya ce zai zauna a gizagizai masu duhu;
Solomon ni lawk a dei e teh, kathapoung e tâmai dawk ka o han telah BAWIPA ni a ti.
13 ga shi na gina haikali mai daraja dominka, inda za ka zauna har abada.”
A yungyoe na onae hmuen tawmrasang e im teh, ka sak pouh katang toe telah a ti.
14 Yayinda dukan taron Isra’ila suke tsattsaye a can, sai sarki ya juya ya albarkace su.
Kamkhueng e Isarelnaw pueng ni a kangdue awh teh, siangpahrang ni a hnuklah a kamlang teh. ka kamkhueng e Isarelnaw pueng hah yawhawi a poe.
15 Sa’an nan ya ce, “Ku yabi Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda da hannunsa ya cika abin da ya yi alkawari da bakinsa ga mahaifina Dawuda. Gama ya ce,
Ahni ni Isarel BAWIPA Cathut, apa Devit koevah, amae pahni dawk hoi roeroe vah, Izip ram hoi ka tami Isarel ka tâcokhai nah hnin hoi Isarel miphunnaw thung dawk nâ lahai ka min ao nahane im sak hanlah rawi boihoeh.
16 ‘Tun ran da na fitar da mutanena Isra’ila daga Masar, ban zaɓi wani birni a cikin wata kabilar Isra’ila a gina haikali domin Sunana yă kasance a can ba, amma na zaɓi Dawuda yă yi mulkin mutanena Isra’ila.’
Hatei ka tami Isarel kaukkung hanlah, Devit heh ka rawi e doeh telah kadeikung ama kut dawk hoi roeroe ka kuepsakkung teh pholen lah awm seh.
17 “Mahaifina Dawuda ya yi niyya a cikin zuciyarsa yă gina haikali saboda Sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Apa Devit niyah Isarel BAWIPA min lahoi im sak hanlah a lungthung hoi pou a noe.
18 Amma Ubangiji ya ce wa mahaifina Dawuda, ‘Saboda yana a zuciyarka ka gina haikali domin Sunana, ka yi daidai da ka yi niyyar wannan a zuciyarka.
Hatei BAWIPA ni apa Devit koevah, na lungthin hoi ka min hanlah im sak hane ouk na noe e lungthin na tawn e hah ahawi.
19 Duk da haka, ba kai ba ne za ka gina haikali, amma ɗanka, wanda yake namanka da jininka, shi ne wanda zai gina haikali domin Sunana.’
Hatei, nang ni teh im na sak mahoeh. Hatei, na capa nange cati dawk hoi ka tâcawt e ni ka min hanlah im teh a sak han telah ati toe.
20 “Ubangiji ya kiyaye alkawarin da ya yi. Na gāje Dawuda mahaifina, yanzu kuma ga shi na zauna a kujerar sarautar Isra’ila, kamar dai yadda Ubangiji ya yi alkawari, na kuma gina haikali domin Sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila.
BAWIPA ni a kam tangcoung e hah a caksak teh, BAWIPA e a kam e patetlah apa Devit e hmuen teh ka coe teh, Isarel bawitungkhung dawk ka tahung teh, Isarel BAWIPA Cathut min hanlah, im teh ka sak toe.
21 Na tanada wuri saboda akwatin alkawari, akwatin da ya ƙunshi alkawarin da Ubangiji ya yi da kakanninmu sa’ad da ya fitar da su daga Masar.”
Hawvah, thingkong o nahane hmuen lah ka pouk teh, hawvah, Izip ram hoi a tâcokhai navah, mintoenaw koe a kam e BAWIPA lawkkam ao telah a ti.
22 Sai Solomon ya tsaya a gaban bagaden Ubangiji, a gaban dukan taron Isra’ila, ya ɗaga hannuwansa sama,
Solomon teh BAWIPA koe thuengnae khoungroe hmalah vah, kamkhueng e Isarelnaw pueng ni a hmunae koe a kangdue teh, kalvan lah a kut hah a dâw teh,
23 ya ce, “Ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, babu Allah kamar ka a sama can bisa, ko a ƙasa can ƙarƙashi, kai da kake kiyaye alkawarinka na ƙauna ga bayinka waɗanda suke cin gaba a hanyarka da dukan zuciyarsu.
Isarel BAWIPA Cathut kalvan hai thoseh, talai thung hai thoseh, a lungthin abuemlah na hmalah kahawicalah kaawm e naw koevah, lawkkam hoi pahrennae kakuepsakkung nang patet lae Cathut awm hoeh.
24 Ka kiyaye alkawarinka da ka yi wa bawanka Dawuda mahaifina. Da bakinka ka yi alkawari, da hannunka kuma ka cika shi, yadda yake a yau.
Na san apa Devit koevah, lawk na kam e hah na pahnim hoeh teh, na pahni hoi na dei e hah na kut hoi na kuepsak. Sahnin totouh nama paroup lah na o.
25 “Yanzu, ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, bari ka cika wa bawanka Dawuda mahaifina alkawaran da ka yi masa sa’ad da ka ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani da zai zauna a gabana a kan kujerar sarautar Isra’ila ba, in kawai’ya’yanka maza sun yi hankali cikin dukan abubuwan da suke yi, don su yi tafiya a gabana kamar yadda ka yi.’
Hatdawkvah, Isarel BAWIPA Cathut, na san apa Devit koevah, na capanaw ni a hringnae nuencang kâhruetcuet teh, ka mithmu vah, hring awh pawiteh, ka hmaitung vah Isarel bawitungkhung dawk ka tahung hane vout mahoeh na ti telah na kam e hah kuep sak haw.
26 Yanzu fa, ya Allah na Isra’ila, bari maganarka da ka yi wa bawanka Dawuda mahaifina tă cika.
Oe Isarel Cathut, na san Devit koevah na dei e kuep sak haw telah ka ratoum.
27 “Amma anya, Allah, za ka zauna a duniya? Sammai, har ma da saman sammai ba za tă iya riƙe ka ba, balle wannan haikalin da na gina!
Hatei Cathut nang teh, talai van kho na ka sak han tangngak na maw. Khenhaw, kalvan hoi kalvannaw dawk patenghai na ka cawng hoeh e, hete ka sak e im dawkvah, banghloimaw cawng laipalah hoe ao han vai.
28 Duk da haka ka ji addu’ar bawanka da kuma roƙonsa don jinƙai, ya Ubangiji Allahna. Ka ji kuka da addu’ar da bawanka yake yi a gabanka a wannan rana.
Hatei Oe BAWIPA Cathut, sahnin vah na san ni na kaw e hoi ka ratoumnae hoi ka dei e na thai pouh haw. Na san ni ratoumnae hoi ka heinae hah na thai pouh haw.
29 Bari idanunka su buɗe, su fuskanci wannan haikali dare da rana, wannan wurin da ka ce, ‘Sunana zai kasance a can,’ saboda ka ji addu’ar bawanka in yana fuskantar wannan wuri.
Hete hmuen koe ka min a kamtue han na tie patetlah, hete hmuen hoi hete impui hah karum khodai pou khen nateh, na san ni hete hmuen koe ka ratoum e lawk hah na thai pouh haw.
30 Ka ji roƙon bawanka da kuma na mutanenka Isra’ila sa’ad da suka yi addu’a, suka fuskanci wannan wuri. Ka ji daga sama, mazauninka, kuma sa’ad da ka ji, ka gafarta.
Na san hoi na tami Isarelnaw ni hete hmuen koelah kangvawi haw. A ratoum awh toteh a hei awh e hah thai pouh haw.
31 “Sa’ad da mutum ya yi abin da ba daidai ba ga maƙwabcinsa, an kuma bukace shi yă yi rantsuwa, sai ya zo ya rantse a gaban bagade a cikin haikalin nan,
Tami bang patet ni hai a imrinaw koe yon a sak awh toteh, thama lahoi lawk hah kam sak pawiteh, hete na bawkim khoungroe hmalah a tho hoi lawk a kam toteh,
32 sai ka ji daga sama, ka kuma yi wani abu. Ka shari’anta tsakanin bayinka, ka hukunta mai laifi, ka mai da laifinsa a kansa, mai gaskiya kuma ka nuna shi marar laifi ne bisa ga gaskiyarsa.
Kalvan lahoi na thai pouh nateh, tami kathoungnaw e tawksaknae teh amamae lû dawk letlang phat sak haw. Tami kalan teh, a lannae patetlah yonpen laipalah na san heh lawkceng pouh.
33 “Sa’ad da abokan gāba suka ci mutanenka Isra’ila a yaƙi saboda sun yi maka zunubi, sa’ad da kuma suka dawo gare ka don su furta sunanka, suna addu’a suna roƙo gare ka a wannan haikali,
Na tami Isarelnaw ni nang taranlahoi yonnae a sak awh kecu, a tarannaw ni tâ awh pawiteh, nang koe a kamlang awh teh, na min hah a pâpho awh teh, hete bawkim dawk ratoum awh pawiteh, hno a hei awh navah,
34 ka ji daga sama, ka gafarta zunubin mutanenka, ka kuma dawo da su ƙasar da ka ba wa kakanninsu.
Kalvan hoi thai pouh nateh, na tami Isarelnaw e yonnae hah ngaithoum haw. A na mintoenaw koe na poe e ram lah bout bankhai haw.
35 “Sa’ad da sammai sun kulle, babu kuma ruwan sama domin mutane sun yi maka zunubi, sa’ad da suka yi addu’a suna fuskantar wannan wuri, suka kuma furta sunanka, suka juye daga zunubinsu domin ka hore su,
Nang taranlahoi yonnae sak kecu dawk kalvan hah a pâbing, kho a rak hoeh toteh, het hmuen koe kangvawi a ratoum teh, na min a pâpho teh, a pataw nahan na poe e thung hoi a yonnae kamlang takhai pawiteh,
36 ka ji daga sama, ka kuma gafarta zunubin bayinka, mutanenka Isra’ila. Ka koya musu hanyar da ta dace ta rayuwa, ka kuma aika da ruwan sama a ƙasar da ka ba wa mutanenka gādo.
Kalvan hoi thai pouh nateh, a cei nahane lam kalan pâtu nateh, râw lah na poe e ram dawk kho a rak thai nahanlah na san Isarelnaw e yonnae ngaithoum pouh haw.
37 “Sa’ad da yunwa ko annoba ta fāɗo a ƙasar, ko burtuntuna, ko fumfuna, ko fāri, ko tsutsa, ko kuwa abokan gāba sun yi musu kwanto, a wani daga cikin biranensu, duk wata cuta, ko ciwon da ya zo,
Ram dawk takang a tho teh, lacik thoseh, kehramnae thoseh, pawknae thoseh, samtong thoseh, ahriai thoseh awm boilah, a taran ni a khopui longkha koehoi koe kalup awh pawiteh, patawnae lacik aphunphun a pha toteh,
38 in suka yi addu’a ko roƙo ta wurin wani daga cikin mutanenka Isra’ila, kowa ya san wahalar zuciyarsa, ya kuma buɗe hannuwansa yana fuskantar wannan haikali,
Tami bangpatet ni hai ratoum hoi kâheinae a sak nakunghai, na tami Isarelnaw pueng ni, amae a lungthin hoi lacik ao e hah a panue awh teh, hete bawkim koe kangvawi hoi a kut a dâw awh toteh,
39 sai ka ji daga sama, mazauninka. Ka gafarta, ka kuma yi wani abu. Ka yi da kowane mutum bisa ga dukan abin da ya yi, tun da yake ka san zuciyarsa (gama kai kaɗai ka san zukatan dukan mutane),
Na onae hmuen kalvan hoi thai pouh haw. Ngaithoum haw. Kâroe haw. Lungthin na kapanuekkung nang ni a hringnae hoi kamcu e hah, poe haw. Bangkongtetpawiteh, nang dueng doeh tami lungthin na kapanuekkung lah na o.
40 saboda su ji tsoronka a kowane lokacin da suke zaune a ƙasar da ka ba wa kakanninmu.
A mintoenaw na poe e ram dawk hoi nang na taki nahanlah,
41 “Game da baƙo kuwa wanda shi ba na mutanenka Isra’ila ba, amma ya zo daga ƙasa mai nisa saboda sunanka,
Hothloilah, na tami Isarel lah kaawm hoeh e miphun alouke na min kecu ram ahlanae koehoi kathonaw kong dawk,
42 gama mutane za su ji game da girman sunanka, da ƙarfin hannunka, da kuma hannunka mai iko, sa’ad da ya zo, ya yi addu’a yana fuskantar wannan haikali,
Na lentoenae na min hoi thaonae kut hoi na kut na dâwnae kong hah a panue awh han doeh. Hotnaw ni hai hete bawkim dawk a ratoum awh toteh,
43 ka ji daga sama, mazauninka, ka kuma yi dukan abin da baƙon ya tambaye ka, saboda dukan mutanen duniya su san sunanka, su kuma ji tsoronka, kamar yadda mutanenka Isra’ila suke yi, bari kuma su san cewa wannan gidan da na gina, ya amsa Sunanka.
Na onae hmuen kalvan hoi thai pouh haw. Na tami Isarelnaw patetlah talai miphun tangkuem ni na min a panue hoi nang barilawa na ta awh teh, hete ka sak e bawkim heh na min lahoi kaw e doeh ti a panue thai awh nahan, nang koe ka kâhet e miphun ni a hei awh e naw pueng hah sak pouh haw.
44 “Sa’ad da mutanenka suka tafi yaƙi da abokan gābansu, a duk inda ka aike su, sa’ad da kuma suka yi addu’a ga Ubangiji suna fuskantar birnin da ka zaɓa, da kuma haikalin da na gina domin Sunanka,
Na taminaw ni a tarantuk han na tha awhnae koe a cei awh toteh na rawi e khopui koe kangvawi hoi na min hanlah sak e bawkim koe kangvawi hoi BAWIPA koe a ratoum awh toteh,
45 ka ji addu’arsu da roƙonsu daga sama, ka kuma biya musu bukatansu.
A ratoumnae hoi a kâheinae hah kalvan hoi na thai pouh haw. A lawknaw hah pouk pouh haw.
46 “Sa’ad da suka yi maka zunubi, gama babu wanda ba ya zunubi, ka kuwa yi fushi da su, ka kuma ba da su ga abokin gāba, wanda ya kwashe su kamammu zuwa ƙasarsa, nesa ko kusa;
Na tak dawk yonnae a sak awh teh, bangtelamaw yonnae ka sak hoeh e apihai awm hoeh bo. Ahnimouh koe na lungkhuek teh, a taran kut dawk na poe teh ahlanae koe thoseh, a hnainae koe thoseh, a tarannaw ni san lah man pawiteh,
47 in suka canja zuciyarsu a ƙasar da aka riƙe su kamammu, suka tuba, suka kuma roƙe ka a ƙasar waɗanda suka ci su da yaƙi, suka ce, ‘Mun yi zunubi, mun yi abin da ba daidai ba, mun yi mugunta’;
San lah a ceikhainae ram dawk a lung a ang awh teh, pan a kângai awh teh, yonnae koe ka sak awh toe, kalan hoeh e hno hoi, puenghoi yonnae ka sak awh toe titeh, san lah a hrawinae hmuen koehoi kâhet awh pawiteh,
48 in sun juye gare ka da dukan zuciyarsu, da dukan ransu a ƙasar abokan gābansu waɗanda suka kwashe kamammu, suka yi addu’a gare ka, suka fuskanci wajen ƙasar da ka ba wa kakanninsu, waje birnin da ka zaɓa, da kuma haikalin da na gina domin Sunanka;
A taran lah kahrawikungnaw e ram hoi a lungthin katang hoi a hringnae katang hoi nang koelah kangvawi hoi a na mintoenaw koevah, na poe e hoi na rawi e khopui hoi nang han ka sak e bawkim koe lah kangvawi laihoi nang koe a ratoum awh toteh,
49 sai ka ji daga sama, mazauninka, ka ji addu’a da roƙonsu, ka kuma biya musu bukatansu.
A ratoumnae hoi a kâheinae hah kalvan na onae koehoi thai pouh nateh a lawknaw hah pouk pouh haw.
50 Ka gafarta wa mutanenka, waɗanda suka yi maka zunubi; ka gafarta dukan laifofin da suka yi maka, ka kuma sa waɗanda suka ci su a yaƙi su ji tausayinsu.
San lah kamankungnaw ni a pahren awh thai nahan, na hmalah pahren sak awh haw. Nang koe yonnae kasaknaw hoi na hmalah, kâtapoenae kong dawk na taminaw e kâtapoenae naw pueng hah ngaithoum haw.
51 Gama su mutanenka ne, abin gādonka, waɗanda ka fitar daga Masar, daga tanderu mai narken ƙarfe.
Bangkongtetpawiteh, ahnimouh teh, na taminaw teh Izip ram hoi sumthawngnae tahmanghmai thung hoi na tâco sak e naw doeh.
52 “Bari idanunka su buɗe ga roƙon bawanka, ga roƙon mutanenka Isra’ila, bari kuma ka saurare su sa’ad da suka yi kuka gare ka.
Na kaw awh toteh, na thai pouh nahanelah, na san ni a kâheinae hai na tami Isarel ni a kâheinae koe lah, na mit na ta thai nahan,
53 Gama ka ware su daga dukan al’umman duniya su zama abin gādonka, kamar yadda aka furta ta wurin bawanka Musa sa’ad da kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka ka fitar da kakanninmu daga Masar.”
Bangtelane Oe Bawipa Jehovah, ka na mintoenaw Izip ram hoi na tâcokhai navah, na san Mosi hno lahoi na dei tangcoung e patetlah miphunnaw pueng thung hoi na râw lah na kapek telah a ti.
54 Da Solomon ya gama dukan waɗannan addu’o’i da roƙe-roƙe ga Ubangiji, sai ya tashi daga gaban bagaden Ubangiji, inda ya durƙusa da hannuwansa a buɗe waje sama.
Solomon ni BAWIPA koevah ratoumnae hoi a kâheinae naw pueng koung a dei hnukkhu, BAWIPA e thuengnae khoungroe koelah a khokpakhu a cuengkhuem teh, kalvan lah kut a dâwnae koehoi a thaw.
55 Ya tashi ya kuma albarkaci dukan taron Isra’ila da babbar murya, yana cewa,
A kangdue teh lawk kacaipoung lahoi,
56 “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda ya ba wa mutanensa hutu kamar dai yadda ya yi alkawari. Babu magana guda da ta kāsa cika cikin dukan alkawaransa masu kyau da ya yi ta wurin bawansa Musa.
a lawkkam patetlah a tami Isarelnaw hanlah, kâhatnae kapoekung BAWIPA teh pholen lah awm naseh. A san Mosi hno lahoi kahawi e lawkkamnaw pueng hah, lawklung buet touh hai phen hoeh.
57 Bari Ubangiji Allah yă kasance tare da mu kamar yadda ya kasance da kakanninmu; kada yă taɓa rabu da mu, ko yă yashe mu.
Maimae BAWIPA ka Cathut teh, mintoenaw koevah ao e patetlah maimouh koehai awm naseh. Maimanaw hah khoeroe na pahnawt hanh naseh.
58 Bari yă juye zukatanmu gare shi, don mu yi tafiya a cikin dukan hanyoyinsa, mu kuma kiyaye umarnansa, ƙa’idodinsa, da kuma farillan da ya ba wa kakanninmu.
A lamnaw pueng tarawi hane hoi mintoenaw koe kâ a poe tangcoung e patetlah kâpoelawknaw, phunglamnaw hoi, lawkcengnaenaw dâw pouh hanlah, maimae lungthin ama koe lah a kangvawi thai nahan,
59 Bari kuma waɗannan kalmomina, waɗanda na yi addu’a a gaban Ubangiji, su yi kusa da Ubangiji Allahnmu, dare da rana, don yă biya bukatan bawansa da na mutanensa Isra’ila, bisa ga bukatan kowa,
Cathut Jehovah lah a onae, alouke awm hoeh tie miphun pueng ni a panue thai awh nahan, a san kong dawk thoseh,
60 saboda dukan mutanen duniya su san cewa Ubangiji, shi ne Allah, babu kuma wani.
A tami Isarelnaw kong dawk thoseh, a panki e patetlah hnin touh hoi hnin touh a kâroe thai nahan, hete ka dei e naw pueng hah, BAWIPA hmalah ka kâhei e pueng hah karum khodai pouk laipalah, BAWIPA Cathut hmalah pou kangning lawiseh.
61 Amma dole ku miƙa zukatanku ga Ubangiji Allahnmu, don ku rayu, ta wurin bin ƙa’idodinsa, ku kuma yi biyayya da umarnansa, kamar yadda kuke yi a wannan lokaci.”
Hatdawkvah, sahnin e na o e boiboelah, a phunglawknaw dawk na hring awh teh, kâpoelawknaw tarawi hane hoi, maimae BAWIPA Cathut koe na lungthin hah yuemkamcu lah awm seh telah Isarelnaw pueng hah yawhawinae a poe.
62 Sai sarki da dukan Isra’ila, suka miƙa hadayu a gaban Ubangiji.
Siangpahrang hoi Isarelnaw pueng ni BAWIPA e hmalah sathei thuengnae hah a poe awh.
63 Solomon ya miƙa hadaya ta salama ga Ubangiji, shanu dubu ashirin da biyu, tumaki da awaki dubu ɗari da dubu ashirin. Ta haka sarki da dukan Isra’ilawa suka keɓe haikalin Ubangiji.
Solomon ni BAWIPA hanelah a poe e roum thuengnae maitotan 22, 000 hoi, tu 120, 000 touh a poe awh. Hottelah siangpahrang hoi Isarelnaw pueng ni BAWIPA e im dawk a poe awh.
64 A wannan rana sarki ya tsarkake sashe na tsakiyar fili a gaban haikalin Ubangiji, a can kuma ya miƙa hadaya ta ƙonawa, hadaya ta gari, da kitsen hadaya ta salama, gama bagaden tagulla a gaban Ubangiji ya yi ƙanƙanta sosai da za a miƙa hadayun ƙonawa, hadayun hatsi, da kuma kitsen hadayun salama.
Hat hnin vah, siangpahrang ni BAWIPA im e a thongma hah a thoung sak. Hawvah, hmaisawi thuengnae hoi tavai thuengnae e hoi, roum thuengnae satui hah a poe awh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA e hmalah rahum khoungroe hah kapoenaw hanelah a thoungca.
65 Ta haka Solomon da dukan Isra’ila, wato, babban taro, suka yi bikin a lokacin. Mutane suka zo, tun daga Lebo Hamat har zuwa Rafin Masar. Suka yi biki a gaban Ubangiji Allahnmu, kwana bakwai. Suka kuma ƙara kwana bakwai, kwanaki goma sha huɗu gaba ɗaya.
Hatnavah, Solomon hoi Isarelnaw pueng kamkhueng e ni Hamath kho kâennae koehoi, Izip ram palang totouh, kaawm e naw hah, maimae BAWIPA hmalah hnin 7 touh hoi hnin 7 kâhlat lah hnin 14 touh thung pawi a sak awh.
66 A rana ta biye sai ya sallame mutane. Suka sa wa sarki albarka, sa’an nan suka watse zuwa gida, da farin ciki, da murna a zukatansu saboda kyawawan abubuwan da Ubangiji ya yi domin bawansa Dawuda, da kuma mutanensa Isra’ila.
Hnin 8 hnin vah tamimaya teh a ban sak awh. Siangpahrang teh ahnimouh ni yawhawi a poe awh teh, BAWIPA ni a san Devit hoi a tami Isarelnaw hanelah, a sak e ahawinae naw kecu dawk lungthin nawmnae hoi, lunghawinae hoi, amamae rim dawk a cei awh.