< 1 Sarakuna 4 >
1 Sai Sarki Solomon ya yi mulki a bisa dukan Isra’ila.
Ngakho inkosi uSolomoni yaba yinkosi phezu kukaIsrayeli wonke.
2 Waɗannan su ne manyan shugabanninsa. Azariya ɗan Zadok shi ne firist;
Lalezi yiziphathamandla ayelazo: UAzariya indodana kaZadoki wayengumpristi;
3 Elihoref da Ahiya,’ya’yan Shisha maza, su ne marubuta. Yehoshafat ɗan Ahilud, shi ne mai lura da takardu.
uElihorefi loAhiya amadodana kaShisha babengababhali; uJehoshafathi indodana kaAhiludi wayengumabhalane;
4 Benahiya ɗan Yehohiyada, shi ne shugaban mayaƙa. Zadok da Abiyatar, su ne firistoci.
loBhenaya indodana kaJehoyada wayephezu kwebutho; loZadoki loAbhiyatha babengabapristi;
5 Azariya ɗan Natan, shi ne mai lura da shugabannin yanki. Zabud ɗan Natan, shi ne firist da kuma mai wa sarki shawara.
loAzariya indodana kaNathani wayephezu kwabaphathi; uZabudi indodana kaNathani wayengumphathi omkhulu, umngane wenkosi;
6 Ahishar, shi ne sarkin fada. Adoniram ɗan Abda, shi ne mai lura da aikin gandu.
loAhishari wayengumlawuli wendlu; loAdoniramu indodana kaAbida wayephezu kwemithelo.
7 Solomon yana da gwamnoni yankuna goma sha biyu a bisa dukan Isra’ila, waɗanda suke tanaji abinci domin sarki da kuma gidan sarauta. Kowanne yakan tanada abinci na wata ɗaya a shekara.
USolomoni wayelabaphathi abalitshumi lambili phezu kukaIsrayeli wonke, ababedingela inkosi lendlu yayo ukudla, ngulowo lalowo ngenyanga yakhe ngomnyaka wadinga ukudla.
8 Ga sunayensu, Ben-Hur, shi ne a ƙasar tudun Efraim;
Lala ngamabizo abo: UBeni-Huri entabeni zakoEfrayimi.
9 Ben-Deker, shi ne a Makaz, Sha’albim, Bet-Shemesh da Elon Bet-Hanan;
UBeni-Dekeri eMakazi leShahalibimi leBeti-Shemeshi leEloni-Beti-Hanani.
10 Ben-Hesed, shi ne a Arubbot (Soko da dukan ƙasar Hefer);
UBeni-Hesedi eArubothi, eleSoko lelizwe lonke leHeferi.
11 Ben-Abinadab, shi ne a Nafot Dor (ya auri Tafat’yar Solomon);
UBeni-Abinadaba wayelelizwe lonke leDori; uTafathi indodakazi kaSolomoni wayengumkakhe.
12 Ba’ana ɗan Ahilud, shi ne a Ta’anak da Megiddo, da kuma dukan Bet-Sheyan biye da Zaretan ƙasa da Yezireyel, daga Bet-Sheyan zuwa Abel-Mehola a ƙetaren Yokmeyam;
UBahana indodana kaAhiludi wayeleThahanakhi leMegido layo yonke iBeti-Sheyani, eseceleni kweZarethani ngaphansi kweJizereyeli, kusukela eBeti-Sheyani kuze kube seAbeli-Mehola, kuze kube ngaphetsheya kweJokimeyama.
13 Ben-Geber, shi ne a Ramot Gileyad (Mazaunan Yayir ɗan Manasse a Gileyad suna a ƙarƙashinsa, haka ma yankin Argob a Bashan tare da manyan biranen sittin masu katanga da suke da ƙyamare na tagulla);
UBeni-Geberi eRamothi-Gileyadi wayelemizi kaJayiri indodana kaManase, eseGileyadi, wayelelizwe leArigobi, eliseBashani, imizi engamatshumi ayisithupha emikhulu elemiduli lemigoqo yethusi.
14 Ahinadab ɗan Iddo, shi ne a Mahanayim;
UAhinadaba indodana kaIdo eMahanayimi.
15 Ahimawaz, shi ne a Naftali (ya auri Basemat’yar Solomon);
UAhimahazi wayekoNafithali; laye wathatha uBasemathi indodakazi kaSolomoni abe ngumkakhe.
16 Ba’ana ɗan Hushai, shi ne a Asher da Bayelot;
UBahana indodana kaHushayi wayekoAsheri leAlothi.
17 Yehoshafat ɗan Faruwa, shi ne a Issakar;
UJehoshafathi indodana kaParuwa wayekoIsakari.
18 Shimeyi ɗan Ela, shi ne a Benyamin;
UShimeyi indodana kaEla wayekoBhenjamini.
19 Geber ɗan Uri, shi ne a Gileyad (ƙasar Sihon sarkin Amoriyawa da kuma Og sarkin Bashan). Shi ne kaɗai gwamna a bisa yankin.
UGeberi indodana kaUri wayeselizweni leGileyadi, ilizwe likaSihoni inkosi yamaAmori, lelikaOgi inkosi yeBashani. Njalo wayenguye yedwa umphathi kulelolizwe.
20 Mutanen Yahuda da na Isra’ila sun yi yawa sai ka ce yashi a bakin teku. Suka ci, suka sha, suka kuma yi farin ciki.
UJuda loIsrayeli babebanengi njengetshebetshebe elingaselwandle ngobunengi, besidla, benatha, bethokoza.
21 Solomon kuwa ya yi mulki a bisa dukan masarautai daga Kogi zuwa ƙasar Filistiyawa, har zuwa iyakar Masar. Waɗannan ƙasashe sun yi ta kawo haraji, suka kuma zama bayin Solomon dukan kwanakin ransa.
USolomoni wayesebusa phezu kwayo yonke imibuso kusukela emfuleni kuze kufike elizweni lamaFilisti kuze kufike emngceleni weGibhithe; babeletha izipho, babemsebenzela uSolomoni zonke izinsuku zempilo yakhe.
22 Tanajin Solomon na kowace rana su ne, garwa talatin na garin abinci,
Njalo ukudla kukaSolomoni ngosuku olulodwa kwakungamakhori angamatshumi amathathu empuphu ecolekileyo, lamakori angamatshumi ayisithupha empuphu,
23 shanun da aka yi kiwo a gida guda goma, shanu ashirin da suka ƙoshi daga kiwo, tumaki da awaki ɗari; ban da ƙishimai, bareyi, batsiyoyi, da kaji masu ƙiba.
inkabi ezilitshumi ezinonisiweyo, lenkabi ezingamatshumi amabili zemadlelweni, lezimvu ezilikhulu, ngaphandle kwendluzele, lemiziki, lemiziki elempondo ezilembaxambaxa, lenyoni ezinonisiweyo.
24 Gama ya yi mulki a bisa dukan masarautai yamma da Kogi, daga Tifsa zuwa Gaza, aka kuwa sami zaman lafiya a kowane gefe.
Ngoba wayebusa phezu kwalo lonke nganeno komfula, kusukela eTifisa kusiya eGaza, laphezu kwawo wonke amakhosi nganeno komfula, njalo wayelokuthula kuzo zonke inhlangothi zakhe ezizingelezeleyo.
25 A kwanakin da Solomon yake raye, Yahuda da Isra’ila, daga Dan zuwa Beyersheba, sun zauna lafiya, kowane mutum ya zauna a ƙarƙashin itacen inabi da na ɓaurensa.
UJuda loIsrayeli bahlala-ke bevikelekile, ngulowo lalowo ngaphansi kwesivini sakhe langaphansi komkhiwa wakhe, kusukela koDani kuze kufike eBherishebha, zonke izinsuku zikaSolomoni.
26 Solomon yana da rumfunan dawakai masu jan kekunan yaƙi, dubu huɗu, da kuma dawakai dubu goma sha biyu
Njalo uSolomoni wayelezindlwana zamabhiza enqola zakhe ezizinkulungwane ezingamatshumi amane, labagadi bamabhiza abazinkulungwane ezilitshumi lambili.
27 Shugabannin yankuna, kowanne a watansa yakan yi tanajin abinci domin Sarki Solomon da kuma duk wanda ya zo teburin sarki. Sun tabbatar ba a rasa kome ba.
Lalabobaphathi badingela inkosi uSolomoni ukudla, laye wonke osondela etafuleni lenkosi uSolomoni, ngulowo lalowo ngenyanga yakhe; kabatshiyanga kusweleke lutho.
28 Kowa a cikinsu, bisa ga lokacin da aka ba shi, yakan kai hatsin sha’ir da ciyawa domin dawakan-kekunan yaƙi, da sauran dawakai a inda aka ajiye su.
Lebhali lamahlanga awamabhiza lawamabhiza alejubane bakuletha endaweni lapho eyayifanele kube khona, ngulowo lalowo njengemfanelo yakhe.
29 Allah ya ba Solomon hikima da hangen nesa mai girma, da kuma fāɗin fahimta marar iyaka, kamar yashi a bakin teku.
UNkulunkulu wasemnika uSolomoni inhlakanipho lokuqedisisa okukhulu kakhulu, lobubanzi benhliziyo, njengetshebetshebe elisekhunjini lolwandle.
30 Hikimar Solomon ta fi hikimar mutanen Gabas, ta kuma fi dukan hikimar Masar girma.
Lenhlakanipho kaSolomoni yayinkulu kulenhlakanipho yawo wonke amadodana empumalanga, lakulenhlakanipho yonke yeGibhithe.
31 Ya fi kowane mutum hikima, har da Etan dangin Ezra ma. Yana da hikima fiye da Heman, Kalkol da Darda,’ya’yan Mahol maza. Sunansa ya bazu ko’ina a ƙasashen da suke kewaye.
Ngoba wayehlakaniphile kulabo bonke abantu, okwedlula uEthani umEzira loHemani loKalikoli loDarida amadodana kaMaholi; lebizo lakhe lalisezizweni zonke inhlangothi zonke.
32 Ya yi karin magana dubu uku. Waƙoƙinsa kuwa sun kai dubu ɗaya da biyar.
Waseqamba izaga ezizinkulungwane ezintathu, lengoma zakhe zaziyinkulungwane lanhlanu.
33 Ya yi magana a kan rayuwar itatuwa, daga al’ul na Lebanon zuwa hizzob da yake girma a bangaye. Ya kuma yi koyarwa game da dabbobi, da tsuntsaye, da abubuwa masu rarrafe, da kuma kifi.
Wasekhuluma ngezihlahla, kusukela esihlahleni somsedari oseLebhanoni kuze kufike kuhisope emila iphuma emdulini; wakhuluma langezinyamazana langezinyoni langezihuquzelayo langezinhlanzi.
34 Mutane suka yi ta zuwa daga ƙasashe dabam-dabam don su ji hikimar Solomon. Sarakuna daga ko’ina a duniya, sun ji labarin hikimarsa, suka kuma aika da mutane don su ji shi.
Kwasekufika abavela ezizweni zonke ukuzwa inhlakanipho kaSolomoni, bevela emakhosini wonke omhlaba ayezwe ngenhlakanipho yakhe.