< 1 Sarakuna 22 >

1 Aka yi shekaru uku ba a yi yaƙi tsakanin Aram da Isra’ila ba.
Le lia’e tsy nialy telo taoñe ty Arame naho Israele.
2 Amma a shekara ta uku, Yehoshafat sarkin Yahuda ya gangara don yă ga sarki Isra’ila.
Ie amy taom-paha-teloy, le nizotso mb’amy mpanjaka’ Israeley mb’eo t’Ieho­safate mpan­jaka’ Iehoda.
3 Sarkin Isra’ila ya ce wa shugabanninsa, “Ba ku san cewa Ramot Gileyad namu ne ba, duk da haka ba mu yi kome ba don mu sāke karɓanta daga sarkin Aram?”
Aa hoe ty mpanjaka’ Israele amo mpitoro’eo: Fohi’ areo hao te antika t’i Ramote-Gilade? fe mbe eo avao tika tsy nandrambe aze am-pitam-panjaka’ i Arame.
4 Saboda haka ya tambayi Yehoshafat, ya ce, “Za ka tafi tare da ni don in yi yaƙi da Ramot Gileyad?” Yehoshafat ya amsa wa sarkin Isra’ila, ya ce, “Ni ma kamar ka ne, mutanena kuwa kamar mutanenka, dawakaina kamar dawakanka.”
Le hoe re am’ Iehosafate: Hitraok’ amako hao irehe hifandrapake e Ramote-Gilade añe? le hoe t’Iehosafate amy mpanjaka’ Israeley: Ama’o iraho manahake ty vata’o, ondatikoo hoe ondati’o, o soavalakoo hoe soavala’o.
5 Amma Yehoshafat ya ce wa sarkin Isra’ila, “Da farko mu nemi nufin Ubangiji.”
Le hoe t’Iehosafate amy mpanjaka’ Israeley: Ehe, paiao hey ty tsara’ Iehovà.
6 Saboda haka sarkin Isra’ila ya tattara annabawa, kamar ɗari huɗu, ya tambaye su, “In kai yaƙi a kan Ramot Gileyad, ko kada in kai?” Suka amsa, “Ka tafi, gama Ubangiji zai ba ka ita a hannunka.”
Aa le natonto’ i mpanjaka’ Israeley o mpitokio, va’e ondaty efa-jato, le nanoa’e ty hoe: Homb’ e Ramote-Gilade mb’eo hao iraho hifañotakotake, he hifoneñe? Le hoe iereo: Miavota; fa hitolora’ i Talè am-pità’ i mpanjakay.
7 Amma Yehoshafat ya yi tambaya, ya ce, “Babu wani annabin Ubangiji a nan da za mu tambaya?”
Aa hoe t’Iehosafate: Tsy amam-pitoki’ Iehovà hao ty atoy hañontanean-tika?
8 Sarkin Isra’ila ya amsa wa Yehoshafat, ya ce, “Akwai mutum guda har yanzu wanda ta wurinsa za mu iya nemi nufin Ubangiji, amma na ƙi jininsa domin bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni ba, sai dai mummuna kullum. Shi ne Mikahiya ɗan Imla.” Yehoshafat ya ce, “Kada sarki ya ce haka.”
Le hoe ty mpanjaka’ Israele am’ Iehosafate: Mbe añe t’indaty raike hampañontanean-tika am’ Iehovà, i Mikaià ana’ Imlà; fe hejeko; amy te tsy soa ty fitokia’e amako fa raty. Le hoe t’Iehosafate: Ee te tsy hanao izay ty mpanjaka!
9 Saboda haka sarkin Isra’ila ya kira ɗaya daga cikin shugabanninsa ya ce, “Kawo Mikahiya ɗan Imla nan take.”
Aa le kinanji’ i mpanjaka’ Israeley ty mpifehe, nanao ty hoe: Hitrifo masika t’i Mikaià ana’ Imlà.
10 Saye da rigunansu na sarauta, sarkin Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suna zama a kujerun sarautarsu a masussuka ta mashigin ƙofar Samariya, tare da dukan annabawa suna ta annabci a gabansu.
Ie amy zao songa niambesatse am-piambesa’e, nisarimbo an-toem-pamofohañe an-dalambeim-pimoaha’ i Somerone ey ty mpanjaka’ Israele naho Iosafate mpanjaka’ Iehoda; le nitoky añatrefa’ iereo o mpitoky iabio.
11 Zedekiya ɗan Kena’ana kuwa ya yi ƙahonin ƙarfe ya kuma furta, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka tunkuyi Arameyawa har su hallaka.’”
Nandranjy tsifa viñe ho aze t’i Tsedekià ana’ i Kenaanà nanao ty hoe: Hoe t’Iehovà: Ho tombohe’o amo retiañe o nte-Arameo am-para’ te mongotse.
12 Dukan sauran annabawan suka yi annabci iri abu ɗaya. Suka ce, “Ka yaƙi Ramot Gileyad, ka kuma yi nasara, gama Ubangiji zai ba da ita cikin hannun sarki.”
Le nitoky hoe izay iaby o mpitokio, nanao ty hoe: Mionjona mb’e Ramote-Gilade mb’eo le miraoraòa; fa hatolo’ Iehovà am-pità’ i mpanjakay.
13 Ɗan aikan da ya je yă kawo Mikahiya, ya ce masa, “Duba, sauran annabawa suna maganar nasara wa sarki, sai ka ce mutum guda. Bari maganarka tă yarda da tasu, ka kuma yi maganar alheri.”
Nisaon­tsie’ i nampihitrifeñe amy Mikaià ty hoe: Inao: mikoike hasoa amy mpanjakay am-palie raike ty fisaontsi’ o mpitokio, aa, ee te hanahake ty fisaontsi’ ty raik’ am’ iereo o enta’oo, fa ty hasoa ty atao’o.
14 Amma Mikahiya ya ce, “Na rantse da Ubangiji mai rai, zan faɗa masa kawai abin da Ubangiji ya faɗa mini.”
Aa hoe t’i Mikaià: Kanao veloñe t’Iehovà, ze hafè’ Iehovà amako, izay ty ho taroñeko.
15 Da suka kai, sai sarki ya tambaye shi, ya ce, “Mikahiya, mu kai yaƙi a kan Ramot Gileyad, ko kada mu kai?” Ya amsa ya ce, “Yaƙe ta, za ka kuwa yi nasara, gama Ubangiji zai ba da ita cikin hannun sarki.”
Ie pok’ amy mpanjakay eo, le hoe i mpanjakay ama’e: O Mikaià, hionjomb’ e Ramote-Gilade mb’eo hao tika, he hifoneñe? Le hoe re: Mionjona, mirao­raòa, fa hatolo’ Iehovà am-pità’ i mpanjakay.
16 Sai sarki ya ce masa, “Sau nawa ne zan sa ka rantse cewa ba za ka faɗa mini kome ba sai dai gaskiya a cikin sunan Ubangiji?”
Le hoe i mpanjakay ama’e: Im-pire hao t’ie hitolom-pamantoke azo ty tsy hisaontsy amako naho tsy ty hatò ami’ty tahina’ Iehovà?
17 Sa’an nan Mikahiya ya amsa, “Na ga dukan Isra’ila a warwatse a kan tuddai kamar tumakin da ba su da makiyayi, kuma Ubangiji ya ce, ‘Waɗannan mutane ba su da maigida. Bari kowa yă tafi gida cikin salama.’”
Le hoe re: Nitreako te hene niparaitak’ amo vohitseo t’Israele, manahak’ añondry tsy amam-piarake; aa le hoe t’Iehovà: Po-talè iereo; apoho songa himpoly mb’ an-kiboho’e mb’eo an-kanin­tsiñe.
18 Sai sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Ban faɗa maka cewa bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni, sai mummuna kawai ba?”
Le hoe ty mpanjaka’ Israele am’ Ieho­safate: Aa vaho tsy vinolako ama’o hao te tsy ty soa ty hitokia’e ahy fa ty raty.
19 Mikahiya ya ci gaba, “Saboda haka ka ji maganar Ubangiji. I, na ga Ubangiji zaune a kursiyinsa tare da dukan rundunar sama tsaye kewaye da shi a dama da hagunsa.
Le hoe re: Aa le janjiño ty tsara’ Iehovà. Nitreako t’Iehovà niambesatse amy fiam­besa’ey naho nijohañe añ’ ila’e am-pità’e havana naho an-kavia’e i valobohòn-dikerañey.
20 Kuma Ubangiji ya ce, ‘Wa zai ruɗi Ahab zuwa yaƙi da Ramot Gileyad, yă kuma kai shi mutuwarsa a can?’ “Wani ya ce wannan, wani ya ce wancan.
Le hoe t’Iehovà: Ia ty hanigìke i Aka­be, hion­jona’e hikoro­voke e Ramote-gilade añe. Nanao hoe zao ty raike, naho hoe izay ty ila’e.
21 A ƙarshe, wani ruhu ya zo gaba, ya tsaya a gaban Ubangiji ya ce, ‘Zan ruɗe shi.’
Nionjomb’ eo amy zao ty fañahy nijohañe añatrefa’ Iehovà ey, nanao ty hoe: Izaho ty hanigìk’ aze. Le hoe t’Iehovà ama’e: Ami’ty manao akore?
22 “Ubangiji ya yi tambaya ‘Ta wace hanya?’ Ya ce, “‘Zan tafi in zama ruhun ƙarya a bakunan dukan annabawansa.’ “Ubangiji ya ce, ‘Za ka yi nasara a ruɗinsa. Ka tafi, ka yi haka.’
Le hoe re, Hionjomb’ eo iraho ho fañahim-bande am-palie’ o mpitoky iabio. Le hoe re: Ihe arè ty hanigik’ aze vaho ho tahieñe; akia, anò.
23 “Saboda haka yanzu Ubangiji ya sa ruhun ƙarya a bakunan dukan annabawanka. Ubangiji ya zartar maka da masifa.”
Ie amy zao, mahaoniña te nampipoha’ Iehovà am-palie’ o hene mpitoky retoañe ty fañahin-drem­borake; fe ni­tsara hànkañe ama’o t’Iehovà.
24 Sai Zedekiya ɗan Kena’ana ya hau ya mari Mikahiya a fuska. Ya yi tambaya, “A wace hanya ce ruhu daga Ubangiji ya bar ni ya yi maka magana?”
Le nañarine aze t’i Tsedekià ana’ i Kenaanà naho tinampifi’e am-pivimbi’e ty Mikaià vaho nanao ty hoe: Nimb’ aia i fañahi’ Iehovà niboak’ amako hampi­volañe azoy?
25 Mikahiya ya amsa, “Za ka gane a ranar da ka je ka ɓuya a ciki cikin ɗaki.”
Le hoe t’i Mikaià: Mahafohina te ho isa’o ami’ty andro himoaha’o hietak’ an-traño añate’e ao.
26 Sa’an nan sarkin Isra’ila ya umarta, “Ku kama Mikahiya, ku kai shi wurin Amon, shugaban birnin, da wurin Yowash ɗan sarki.
Le hoe ty mpanjaka’ Israele, Rambeso t’i Mikaià le aseseo amy Amone mpifelek’ i rovay naho am’ Ioase ana’ i mpanjakay;
27 Ku ce ga abin da sarki ya ce, ‘Ku sa wannan mutum a kurkuku, kuma kada ku ba shi wani abu sai dai burodi da ruwa, sai na dawo lafiya.’”
le ano ty hoe: Hoe ty saontsi’ i mpanjakay: Agabeño ampandrohizañe ao t’indaty tia vaho fahano mofon-kasotriañe naho ranon-kaoreañe ampara’ te mimpoly an-kanin­tsin-draho.
28 Mikahiya ya furta, “Idan har ka dawo lafiya, to, Ubangiji bai yi magana ta wurina ba.” Ya kuma ƙara da cewa, “Ku lura da maganata, dukanku mutane!”
Le hoe t’i Mikaià, Naho mimpoly an-kanintsin-drehe le tsy nitsara añamako t’Iehovà. Le hoe re: Mijanjiña ondatio; inahareo iaby.
29 Sai sarkin Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suka haura zuwa Ramot Gileyad.
Aa le nionjomb’e Ramote-gilade mb’eo ty mpanjaka’ Israele naho Iehosafate mpanjaka’ Iehoda.
30 Sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Zan ɓad da kama in shiga wurin yaƙi, amma ka sa kayan sarautarka.” Saboda haka sarkin Isra’ila ya ɓad da kama, ya shiga cikin yaƙi.
Le hoe ty mpanjaka’ Israele am’ Iehosafate: Hañonohono vatan-draho vaho himoak’ ankotakotak’ ao; fe ampiombeo o saro’oo. Le nañonohono ty mpanjaka’ Israele, t’ie nionjomb’ añ’ aly mb’eo.
31 Sarkin Aram kuwa ya umarci shugabanni kekunan yaƙinsa talatin da biyu, ya ce, “Kada ku yaƙe kowa, ƙarami ko babba, sai dai sarkin Isra’ila.”
Ie amy zao fa linili’ i mpanjaka’ i Aramey i mpifehen-tsarete’e telo-polo-ro’ amby rey ami’ty hoe: Ko mialy ami’ ty kede ndra ami’ ty bey, fa amy mpanjaka Israeley avao.
32 Sa’ad da shugabannin kekunan yaƙin suka ga Yehoshafat, suka yi tsammani, suka ce, “Tabbatacce wannan shi ne sarkin Isra’ila.” Saboda haka suka juye don su yaƙe shi, amma sa’ad da Yehoshafat ya yi ihu,
Aa ie nioni’ o mpife­hen-tsareteo t’Iehosafate, le nanao ty hoe: Inge ie! ty mpanjaka’ Israele, le hene nitolike hialy ama’e; vaho nikoike t’Iehosafate.
33 sai shugabannin kekunan yaƙin suka ga ashe ba sarkin Isra’ila ba ne, sai suka daina binsa.
Aa ie nioni’ i mpifehen-tsarete rey t’ie tsy mpanjaka’ Israele, le nivio tsy nañoridañ’ aze ka.
34 Amma wani ya ja bakansa kawai ya bugi Ahab sarkin Isra’ila a tsakanin sassan kayan yaƙinsa. Sai sarki ya ce wa mahayin keken yaƙinsa, “Juye, ka fitar da ni daga yaƙin. An ji mini rauni.”
Le teo t’indaty nam­pibitso-pale tsy nahi’e, vaho trino­fa’e ty mpanjaka’ Israele añivo’ ty fikalañ’ ambane naho ty fikalañ’ araña’e ao; aa le hoe re amy mpinday sarete’ey: Ampitoliho ty fità’o, le akaro amy valobohòkey iraho, fa vata’e fere.
35 Dukan yini aka yi ta yaƙi, aka kuma riƙe sarki a keken yaƙinsa yana fuskanci Arameyawa. Jini daga mikinsa ya yi ta zuba a ƙasan keken yaƙin, a wannan yamma kuwa ya mutu.
Niindra avao ty aly amy andro zay, le nampiatoeñe amy sarete’ey am-piatrefañe o nte-Arameo i mpanjakay, le nihomake te hariva; nikararàke boak’ am-pere’e mb’an gorodo’ i saretey ty lio’e.
36 Da rana tana fāɗuwa, sai kuka ta bazu cikin mayaƙa, “Kowane mutum ya tafi garinsu; kowa ya tafi ƙasarsa!”
Nipoñak’ amy zao ty koike niboele amy valobohòkey te tsofots’ àndro nanao ty hoe: Songa ondaty mb’ an-drova’e, fonga ondaty mb’ an-tane’e añe.
37 Sai sarki ya mutu, aka kuwa kawo shi Samariya, aka binne shi a can.
Aa le nihomake i mpanjakay, vaho nendeseñe e Some­rone; le nalente’ iereo e Somerone ao i mpanjakay.
38 Suka wanke keken yaƙi a tafki, a Samariya (inda karuwai suke wanka), sai karnuka suka lashe jininsa, kamar yadda maganar Ubangiji ta furta.
Sinasa marine’ i antara’ i Someroney i sarete’ey, naho tsinela’ o amboao ty lio’e, (toe fiandroa’ o tsimirirañeo ty ao), ty amy enta’ Iehovà nitsarae’ey.
39 Game da sauran ayyukan mulkin Ahab, haɗe da dukan abin da ya yi, da fadan da ya gina ya kuma shimfiɗa da hauren giwa, da biranen da ya gina, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
O fitoloña’ i Akabe ila’eo naho o nanoe’e iabio naho i anjomba niranjie’e an-tsifay vaho o rova maro namboare’eo, tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
40 Ahab ya huta da kakanninsa. Ahaziya ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Aa le nitrao-piròtse aman-droae’e t’i Akabe; vaho nandimbe aze nifehe t’i Ahkazià ana’e.
41 Yehoshafat ɗan Asa ya zama sarkin Yahuda a shekara ta huɗu ta Ahab sarkin Isra’ila.
Niorotse nifehe e Iehoda t’Iehosafate ana’ i Asa amy taom-paha-efa’ i Aka­be mpanjaka’ Israeley.
42 Yehoshafat yana da shekara talatin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekaru ashirin da biyar. Sunan mahaifiyarsa, Azuba’yar Shilhi.
Ni-telopolo taoñe lime amby t’Iehosafate t’ie namototse nifeleke; le taoñe roapolo-lime amby ty nifehea’e e Ierosalaime ao. I Azobà, ana’ i Silký ty tahinan-drene’e.
43 A cikin kome ya yi tafiya a hanyoyin mahaifinsa Asa, bai kuma kauce daga gare su ba; ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji. Amma bai rurrushe masujadai da suke kan tuddai ba, mutane kuwa suka ci gaba da miƙa hadayu suna kuma ƙone turare a can.
Nañavelo ami’ty lia’ i Asà rae’e re, tsy nivìk’ ama’e le ze mahi­ty am-pihaino’ Iehovà avao ty nanoe’e;
44 Yehoshafat kuma ya zauna lafiya da sarkin Isra’ila.
fe tsy nafahañe añe o tambohoo; le mbe nanao soroñe naho nañenga amo tambohoo ondatio.
45 Game da sauran ayyukan mulkin Yehoshafat da abubuwan da ya yi, da kuma yaƙe-yaƙensa, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
Nifampilongo amy mpanjaka’ Israeley t’Iehosafate.
46 Ya kawar da karuwai maza na masujadai da suke kan tuddai waɗanda suka rage tun mulkin mahaifinsa Asa.
Le o fitoloña’ Iehosafate ila’eo naho i haozara’e naboa’ey vaho o fialia’eo; tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Iehodaoy hao?
47 Babu sarki a lokacin Edom, saboda haka sai mataimaki ya yi mulki.
Naho o Tsivoatsolo sehan­ga’eo, o mbe nisisa faha’ i Asa, rae’eo, le fi­non­go’e amy taney.
48 To, Yehoshafat ya gina jerin jiragen ruwan kasuwanci don su je Ofir saboda zinariya, amma ba su yi tafiya ba, gama sun farfashe a Eziyon Geber.
Tsy amam-panjaka t’Edome, fa mpifeleke ty nisolo i mpanjakay.
49 A lokacin Ahaziya ɗan Ahab ya ce wa Yehoshafat, “Bari mutanena su tafi tare da mutanenka,” amma Yehoshafat ya ƙi.
Nandranjy sambon-Tarsise t’Iehosafate hitoha volamena e Ofira añe; f’ie tsy nionjomb’eo; nifoy e Etsione-gebere ao i sambo rey.
50 Yehoshafat kuwa ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a birnin Dawuda kakansa. Sai Yehoram ɗansa ya gāje shi.
Le hoe t’i Ahkazià ana’ i Akabe am’ Iehosafate: Angao hindre lia amo mpi­toro’oo an-tsambo’ o mpitorokoo. Fe tsy nimete t’Iehosafate.
51 Ahaziya ɗan Ahab ya zama sarkin Isra’ila a Samariya a shekara ta goma sha bakwai ta Yehoshafat sarkin Yahuda, ya kuma yi mulki a bisa Isra’ila shekaru biyu.
Le nitrao-piròtse aman-droae’e t’Iehosafate, naho nalentek’ aman-droae’e an-drova’ i Davide, rae’e ao vaho nandimbe aze nifehe t’Iehorame ana’e.
52 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, domin ya yi tafiya a hanyoyin mahaifinsa da na mahaifiyarsa, da kuma a hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila suka yi zunubi.
Niorotse nifehe Israele e Somerone ao t’i Ahkazià amy taom-paha-folo-fito’ ambi’ Iehosafate mpanjaka’ Iehoday, le nifehe Israele roe taoñe,
53 Ya bauta, ya kuma yi wa Ba’al sujada, ya tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi, kamar yadda mahaifinsa ya yi.
fe nanao halò-tserehañe am-pivazohoa’ Iehovà naho nañavelo an-tsa­tan-drae’e naho an-tsatan-drene’e naho an-tsata’ Iarovame ana’ i Nebate, ie nampa­nan-kakeo’ Israele. Nitoroñe i Baale re naho nitalahoa’e vaho nisigihe’e t’Iehovà Andrianañahare’ Israele, fonga nitsikombè’e o nanoen-droae’eo.

< 1 Sarakuna 22 >