< 1 Sarakuna 17 >
1 To, Iliya mutumin Tishbe, daga Tishbe a Gileyad, ya ce wa Ahab, “Muddin Ubangiji, Allah na Isra’ila wanda nake bauta wa yana a raye, ba za a yi raɓa ko ruwan sama a’yan shekaru masu zuwa ba, sai ko na faɗa haka.”
Sie mwet palu Tishbe in acn Gilead su inel pa Elijah, el fahk nu sel Tokosra Ahab, “Inen LEUM GOD moul lun Israel su nga kulansupu, nga fahk nu sum lah ac fah wangin aunfong ku af ke yac luo ku tolu, nwe ke pacl se nga fahk in af.”
2 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,
Na LEUM GOD El fahk nu sel Elijah,
3 “Ka bar nan, ka nufi wajajen gabas, ka ɓuya a Rafin Kerit, gabas da Urdun.
“Fahla liki acn se inge nu kutulap, ac wikla apkuran nu ke infacl srisrik Cherith, kutulap in Infacl Jordan.
4 Za ka sha daga rafin, zan kuma umarci hankaki su ciyar da kai a can.”
Infacl srisrik soko inge ac fah sot kof nimom, ac nga sap tari won raven in utuk mongo nom nu we.”
5 Saboda haka sai Iliya ya yi abin da Ubangiji ya faɗa masa. Ya tafi Rafin Kerit, gabas da Urdun, ya zauna a can.
Elijah el akos sap lun LEUM GOD, ac som ac muta apkuran nu ke Infacl srisrik Cherith.
6 Hankaki suka riƙa kawo masa abinci da nama, safe da yamma, ya kuma sha daga rafin.
El nim kof ke infacl soko ah, na won raven utuk bread ac ikwa nal ke lotu ac eku nukewa.
7 Ana nan sai rafin ya bushe saboda ba a yi ruwan sama a ƙasar ba.
Tia paht toko, infacl srisrik soko ah paola, mweyen wanginla af.
8 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya cewa,
Na LEUM GOD El fahk nu sel Elijah,
9 “Je ka, nan take, zuwa Zarefat na Sidon, ka zauna a can. Na umarci wata gwauruwa a can tă ciyar da kai.”
“Inge kom som nu ke siti srisrik Zarephath, apkuran nu Sidon, ac muta we. Nga sapkin tari nu sin katinmas se we in kite kom.”
10 Saboda haka sai ya tafi Zarefat. Sa’ad da ya isa ƙofar gari, sai ga wata gwauruwa tana tattara’yan itace. Sai ya kira ta, ya ce, “Ki kawo mini ɗan ruwa a tulu don in sha.”
Ouinge Elijah el som nu Zarephath, ac ke el tuku nu ke nien utyak nu in siti srisrik sac, sie katinmas el ti etong we. Na Elijah el fahk nu sel, “Nunak munas, use kutu kof an nimuk.”
11 Da ta kama hanya za tă tafi tă kawo, sai ya sāke kiranta ya ce, “Ina roƙonki, ki kuma kawo mini ɗan abinci.”
Ac ke el fahsr in eis, Elijah el sifilpa fahk, “Nunak munas, tuh use pac sie ipin flao an nak.”
12 Sai ta ce masa, “Na rantse da Ubangiji Allahnka, ba ni da wani abinci, sai dai ɗan gari hannu guda a tulu, da kuma ɗan mai a kwalaba. Ina tattara’yan itacen nan ne don in kai gida in yi abinci wa kaina da ɗana, don mu ci, mu mutu.”
Ac katinmas sac topuk ac fahk, “Inen LEUM GOD lom, God moul, nga fulahk lah wangin ipin flao yuruk. Pwayena ma oasr yuruk pa kitin flao takmwek oan in pol srisrik se, ac kitin kiris in sufa soko. Nga tuku ti etong in tuh munanla kitinmah lula inge nasr. Ac pa inge mongo safla lasr uh, na kut ac masrinsral nwe ke na kut misa.”
13 Iliya ya ce mata, “Kada ki ji tsoro. Ki tafi gida, ki yi yadda kika ce. Amma da farko ki yi mini’yar wainar burodi daga abin da kike da shi ki kawo mini, sa’an nan ki yi wani abu wa kanki da kuma ɗanki.
Na Elijah el fahk nu sel, “Nimet fosrnga. Fahla orala mongo nomtal an, tusruktu oralawin sie srukwal in flao an nak meet ac use nu sik, na kom fah orala ma lula an nomtal.
14 Gama abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Tulun garin ba zai ƙare ba, kwalabar man kuma ba zai bushe ba sai ranar da Ubangiji ya bayar da ruwan sama a ƙasar.’”
Tuh pa inge ma LEUM GOD lun Israel El fahk: ‘Pol sac ac fah tia pisala ke flao, ku sufa soko ah ke kiris, meet liki len se ma nga, LEUM GOD, ac supwama af.’”
15 Sai ta tafi, ta yi yadda Iliya ya faɗa mata. Saboda haka aka kasance da abinci kowace rana wa Iliya da kuma don macen da iyalinta.
Na katinmas sac som oru oana ma Elijah el fahk nu sel ah, na oasr na mongo nalos ke len nukewa.
16 Gama tulun garin bai ƙare ba, kwalabar man kuma bai bushe ba, kamar yadda Ubangiji ya faɗa wa Iliya.
Oana ma LEUM GOD El wulela kac nu sel Elijah, pol sac tiana pisala ke flao, oayapa sufa soko ah tiana pisala ke kiris.
17 Ana nan sai ɗan matan, wato, gwauruwan nan ya fara ciwo. Ciwon ya ƙara muni, daga ƙarshe sai ya daina numfashi.
In kutu pacl tok, wen se nutin katinmas sac masak, ac el arulana keoki, na el misa.
18 Sai ta ce wa Iliya, “Mutumin Allah, yaya haka? Ka zo ne domin ka nuna wa Allah zunubaina, ka kuma jawo mutuwar ɗana?”
Katinmas sac fahk nu sel Elijah, “Mwet lun God, efu kom ku oru ouinge nu sik? Ya kom tuku nu inge in tuh oru God Elan esamak ma koluk luk, in pwanang wen nutik elan misa?”
19 Iliya ya ce, “Ki miƙa mini ɗanki.” Sai ya ɗauke shi daga hannuwanta, ya kai shi ɗakin sama inda yake zama, ya kwantar da shi a gadonsa.
Elijah el fahk, “Usalu nu sik.” Na el eisla tulik mukul sac liki inpoun nina kial, ac usalak nu fin twek ah, nu infukil se el muta we, ac likilya fin mwe oan kial.
20 Sa’an nan ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, don me ka kawo wannan masifa a kan gwauruwan nan? Kai ka ce in zauna tare da ita, ga shi yanzu ɗanta ya mutu.”
Na el pre ke sie pusra lulap ac fahk, “O LEUM GOD luk, efu kom ku filiya mwe ongoiya na upa se nu fin katinmas se inge? El kulang na nu sik ac liyeyuyang, a inge kom uniya wen natul.”
21 Sai ya kwanta, ya miƙe kansa a kan yaron sau uku, ya kuma yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, ka mai da ran yaron nan!”
Elijah el ona ac asrosrelik fin tulik sac pacl tolu ac pre, “O LEUM GOD luk, akmoulyauk tulik se inge!”
22 Ubangiji kuwa ya ji kukan Iliya, sai ran yaron ya dawo masa, ya kuma rayu.
LEUM GOD El porongo pre lal Elijah, ac mongin tulik sac folokyak ac el sifil moulla.
23 Iliya ya ɗauki yaron ya sauko da shi daga ɗakin sama zuwa cikin gida. Ya ba da shi ga mahaifiyarsa, ya ce, “Duba, ɗanki yana da rai!”
Elijah el usya tulik sac nu ten nu yurin nina kial, ac fahk nu sel, “Liye, tulik nutum uh moul!”
24 Sai matar ta ce wa Iliya, “Yanzu na san cewa kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuma yana magana ta wurinka.”
Nina sac fahk, “Inge nga etu lah kom sie mwet lun God, ac pwayena lah kas lom uh ma sin LEUM GOD me!”