< 1 Sarakuna 16 >
1 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Yehu ɗan Hanani game da Ba’asha,
Bawipa e lawk Baasha ka taran e Hanani capa Jehu koe ka phat e teh,
2 “Na ɗaga ka daga ƙura na mai da kai shugaban mutanena Isra’ila, amma ka yi tafiya a hanyoyin Yerobowam, ka kuma sa mutanena Isra’ila suka yi zunubi, ka tsokane ni na yi fushi ta wurin zunubansu.
nang teh vaiphu dawk hoi na tawm teh, ka tami Isarel miphun na uk sak hanelah, na tawmrasang eiteh, nang ni Jeroboam e lamthung na dawn. Isarelnaw na payon sak teh, kai lungkhuek hanelah na sak dawkvah,
3 Saboda haka ina gab da cinye Ba’asha da gidansa, zan kuma mai da gidanka kamar na Yerobowam ɗan Nebat.
nange miphun ca catounnaw koung ka raphoe vaiteh, nange imthung Nebat capa Jeroboam e a imthung patetlah kai ni ka o sak han.
4 Karnuka za su cinye waɗanda suke na Ba’asha da suka mutu a birni, tsuntsaye kuma za su cinye waɗanda suka mutu a jeji.”
Baasha imthung teh khopui thung dout pawiteh, a ro hah uinaw ni a ca han. Khopui lawilah dout pawiteh, kalvan e tavanaw ni a ca han telah ati.
5 Game da sauran ayyukan mulkin Ba’asha, abin da ya yi, da kuma nasarorinsa, an rubuta su cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Baasha ni a tawksak e pueng teh Isarel siangpahrangnaw e setouknae cauk dawk thut e lah ao nahoehmaw.
6 Ba’asha ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Tirza. Sai Ela ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Baasha teh a na mintoenaw koe a i teh, Tirzah kho a pakawp awh. Hahoi a capa Elah ni a yueng lah a uk.
7 Ban da haka, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Yehu ɗan Hanani wa Ba’asha da gidansa, saboda dukan muguntar da ya aikata a gaban Ubangiji, ya tsokane shi yă yi fushi ta wurin abubuwan da ya yi, da kuma zama kamar gidan Yerobowam, da kuma domin ya hallaka gidan Yerobowam.
Baasha teh Jeroboam imthung hoi a kâvan teh, BAWIPA hmaitung a sakpayon e naw hoi a lungkhuek sak hanelah kut hoi a sak e hoi ahnimouh a theinae lahoi Baasha hoi a imthung kong dawk BAWIPA e lawk hai Hanani capa profet Jehu hno lahoi a pha.
8 A shekara ta ashirin da shida ta Asa sarkin Yahuda, Ela ɗan Ba’asha ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Tirza shekaru biyu.
Judah siangpahrang Asa a bawinae kum 26 nae dawk, Baasha capa Elah ni Tirzah kho hoi Isarel ram kum 2 touh a uk.
9 Zimri, ɗaya daga cikin shugabanni, wanda ya shugabanci rabin kekunan yaƙin Ela, ya yi maƙarƙashiya a kansa. Ela yana a Tirza a lokacin, ya bugu a gidan Arza, sarkin fada a Tirza.
A san Zimri, rangleng tangawn kahrawikung ni, Tirzah e imthungkhu kahrawikung Arza im vah, yamu a nei teh, a parui lahun nah, ahni taranlahoi a thei.
10 Zimri ya shiga, ya buge shi ya kashe a shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda. Sa’an nan ya gāje shi a matsayin sarki.
Judah siangpahrang a bawinaw kum 27 nae dawk Zimri ni a kâen teh a hem teh a thei, ahnie yueng lah let a bawi.
11 Nan da nan sai ya fara mulki ya kuwa zauna a kujerar sarauta, ya kashe dukan iyalin Ba’asha. Bai bar namiji guda ɗaya ba, ko dangi, ko aboki.
Uk a kamtawng teh, a bawitungkhung dawk a tahung tahma, Baasha imthung pueng koung a thei. A hmaunawngha hoi a huikonaw thung dawk hoi a na pa capa buet touh hai pâhlung hoeh.
12 Ta haka Zimri ya hallaka dukan iyalin Ba’asha, bisa ga maganar da Ubangiji ya yi game da Ba’asha ta wurin annabi Yehu.
Hottelah BAWIPA ni profet Jehu hno lahoi Baasha koelah lawk a dei e patetlah Zimri ni Baasha imthungnaw be a thei.
13 Wannan ya faru saboda dukan zunuban Ba’asha da waɗanda ɗansa Ela ya yi, da ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila, yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
Bangkongtetpawiteh, hottelah Baasha a yonae pueng hoi a capa Elah e yonnae pueng amamouh ni a sak e hoi Isarelnaw a payon sak e hoi, Isarel BAWIPA a lungkhuek sak dawk doeh.
14 Game da sauran ayyukan mulkin Ela, da dukan abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Elah a tawksaknae dawk hoi ka cawi rae hoi a sak e pueng Isarel siangpahrangnaw setouknae cauk dawk thut lah ao nahoehmaw.
15 A shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda, Zimri ya yi mulki a Tirza kwana bakwai. Mayaƙa suka yi sansani kusa da Gibbeton, wani garin Filistiyawa.
Judah siangpahrang Asa a bawinae kum 27 nae dawk Zimri teh Tirzah kho dawk hnin 7 touh a bawi.
16 Sa’ad da Isra’ilawa a cikin sansani suka ji cewa Zimri ya yi maƙarƙashiya a kan sarki, ya kuma kashe shi, sai suka yi shela, suka naɗa Omri, shugaban mayaƙa ya zama sarki a bisa Isra’ila, a wannan rana a cikin sansani.
Zimri ni a kâcoun awh teh, siangpahrang ka thei telah Filistin ram Gibbethon kho e a hmalah katungpupnaw ni a thai nah, hote hnin dawkvah kacue e Omri hah Isarel siangpahrang lah a tungpupnae hmuen koe a tawmrasang awh.
17 Sai Omri da dukan Isra’ilawa suka janye daga Gibbeton, suka yi wa Tirza kwanto.
Omri teh Isarelnaw hoi Gibbethon kho hoi a tâco awh teh, Tirzah kho hah a kalup awh.
18 Da Zimri ya ga cewa an kame birnin, sai ya je ya shiga hasumiya fadan sarki ya sa wa fadan wuta wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu.
Zimri ni kho a la toe tie a panue tahma vah, siangpahrang im a kâen teh, siangpahrang im vah hmai hoi a kâsawi teh a due.
19 Wannan ya faru saboda zunuban da ya yi, ya yi mugunta a gaban Ubangiji ya kuma yi tafiya a hanyoyin Yerobowam da kuma cikin zunubin da Yerobowam ya yi da ya sa Isra’ila suka yi.
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA e hmaitung vah kahawi hoeh e sak payonnae hoi Isarel yonnae a sak hanelah ka sak e Jeroboam ni a dawn e lamthung a dawn awh.
20 Game da sauran ayyukan mulkin Zimri, da tawayen da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Zimri a tawksaknae dawk hoi ka cawi rae naw hoi youknae taran hai Isarel siangpahrangnaw setouknae cauk dawk thut lah ao nahoehmaw.
21 Sai mutanen Isra’ila suka rabu kashi biyu; rabi guda sun goyi bayan Tibni ɗan Ginat yă zama sarki, ɗayan rabin kuma sun goyi bayan Omri.
Hatnae tueng dawk Isarelnaw phu hni touh lah a kâkapek awh. A tangawn ni Ginath capa Tibni hah siangpahrang lah o sak hane a ngai awh teh a hnuk a kâbang awh. A tangawn ni Omri hnuk a kâbang awh.
22 Amma mabiyan Omri suka nuna sun fi na Tibni ɗan Ginat ƙarfi. Sai Tibni ya mutu, Omri kuwa ya zama sarki.
Hatei, Omri e hnuk ka kâbangnaw ni Ginath capa Tibni hnuk ka kâbangnaw a tâ awh. Tibni a due teh Omri ni a uk.
23 A shekara ta talatin da ɗaya na Asa sarkin Yahuda, Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki shekara goma sha biyu, shekaru shida a Tirza.
Judah siangpahrang Asa a bawinae kum 31 nah Omri ni Isarel hah uknae a kamtawng teh, kum 12 touh a uk. Tirzah kho dawk kum 6 touh a uk.
24 Ya saya tudun Samariya daga Shemer, a bakin talentin biyu na azurfa, ya kuma gina birni a kan tudun, ya kira shi Samariya, bayan Shemer, sunan mai tudun a dā.
Samaria mon buet touh hah Shemer koe tangka 20 touh hoi a ran. Hottelah hoi mon dawkvah, kho a kangdue sak. A kangdue sak e khopui teh mon katawnkung Shemer min lahoi Samaria teh a phung.
25 Amma Omri ya yi mugunta a gaban Ubangiji, ya kuma yi zunubi fiye da dukan waɗanda suka kasance kafin shi.
Omri ni BAWIPA e hmaitung vah kahawihoehe ouk a sak. Ha hoehnahlan e taminaw hlak kahawihoeh hno a sak e a paphnawn.
26 Ya yi tafiya a dukan hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat da kuma cikin zunubinsa wanda ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
Nebat capa Jeroboam e lamthungnaw a dawn awh teh, meikaphawk ni Isarel BAWIPA a lungkhuek sak hanelah Isarel ka payonsakkung yonnae hah a sak.
27 Game da sauran ayyukan mulkin Omri, abin da ya yi, da kuma abubuwan da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Omri ni a tawksak e dawk hoi kacawirae hoi a thasainae a kamnue sak e naw hah Isarel siangpahrangnaw setouknae cauk dawk thut e lah ao nahoehmaw.
28 Omri ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Samariya. Sai Ahab ya gāje shi a matsayin sarki.
Omri teh a na mintoenaw koe a i teh, a capa Ahab ni a yueng lah a bawi.
29 A shekara ta talatin da takwas ta Asa sarkin Yahuda, Ahab ɗan Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Samariya a kan Isra’ila, shekara ashirin da biyu.
Judah siangpahrang Asa, a bawinae kum 38 nah Omri capa Ahab ni Isarelnaw hah uknae a kamtawng. Omri capa Ahab ni Isarelnaw hah Samaria kho dawk hoi kum 22 touh a uk.
30 Ahab ɗan Omri ya yi mugunta sosai a gaban Ubangiji fiye da wani daga cikin waɗanda suka riga shi.
Omri capa Ahab ni ama hoehnahlan tami pueng hlak BAWIPA e hmaitung kahawihoehe hno a sak.
31 Bai zama masa wani abu mai wuya ba, yă yi zunuban Yerobowam ɗan Nebat, har ma ya auri Yezebel’yar Etba’al sarkin Sidoniyawa, ya kuma fara bauta wa Ba’al, ya yi masa sujada.
Nebat capa Jeroboam yonnae lamthung dawn e hah ahni hanelah yonnae ka phouhoucalah a pouk teh, Sidon siangpahrang Ethbaal canu Jezebel hah a yu lah a paluen teh Baal cathut hah a bawk.
32 Ya kafa bagade domin Ba’al a haikalin Ba’al da ya gina a Samariya.
Samaria kho dawk Baal cathut e bawkim dawk Baal cathut hanelah khoungroe a sak.
33 Ahab ya gina ginshiƙin Ashera, ya kuma aikata abubuwa masu yawa don yă tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi fiye da dukan sarakunan Isra’ila da suka riga shi.
Ahab ni thing meikaphawk hah a sak teh, ahni hoehnahlan e Isarelnaw hlak Ahab ni BAWIPA Isarelnaw e Cathut lungkhuek saknae hno lah hoe kapap lah a sak.
34 A lokaci Ahab ne, Hiyel mutumin Betel ya sāke gina Yeriko. Ya kafa tushensa a bakin ran ɗan farinsa Abiram, ya kuma kafa ƙofofinsa a bakin ran autansa Segub, bisa ga maganar Ubangiji da ya yi ta wurin Yoshuwa ɗan Nun.
Ahab se nah Bethel kho e tami Hiel ni Jeriko kho a thawng. BAWIPA ni Nun capa Joshua hno lahoi a dei tangcoung e patetlah a camin Abiram se nah kho rapan adu a ung teh, a ca cahnoung Segub se nah kho longkhanaw hah a kangdue sak.