< 1 Sarakuna 14 >

1 A lokacin Abiya, ɗan Yerobowam ya kamu da ciwo,
E kindeno Abija wuod Jeroboam nobedo matuo,
2 sai Yerobowam ya ce wa matarsa, “Ki tafi, ki ɓad da kama, don kada a gane ke a matsayin matar Yerobowam. Ki je Shilo. Annabi Ahiya yana a can, wannan wanda ya ce mini zan zama sarki a bisa wannan mutane.
kendo Jeroboam nowacho ni chiege niya, “Dhiyo, iwuondri mondo kik ngʼato fweny ni in chi Jeroboam, kendo dhi nyaka Shilo nimar Ahija janabi nikuro, en ema nonyisa ni anabed ruodh jogi.
3 Ki ɗauki dunƙulen burodi goma tare da ke, da waina, da tulun zuma, ki tafi wurinsa. Zai faɗa miki abin da zai faru da yaron.”
Kaw makati apar gi kek moko kod chupa mar mor kich kendo dhi ire. Obiro nyisi gima biro timore ni nyathino.”
4 Saboda haka matar Yerobowam ta yi abin da ya faɗa, ta kuma tafi gidan Ahiya a Shilo. Yanzu dai Ahiya ba ya gani; idanunsa sun tafi saboda tsufa.
Omiyo chi Jeroboam notimo kaka nonyise modhi e od Ahija man Shilo. Ahija ne muofu ma ok nyal neno, nikech ne oseti.
5 Amma Ubangiji ya ce wa Ahiya, “Matar Yerobowam tana zuwa tă tambaye ka game da ɗanta, gama yana ciwo, za ka kuwa ba ta amsa kaza da kaza. Sa’ad da ta iso za tă yi kamar wata ce dabam.”
To Jehova Nyasaye nosewacho ni Ahija niya, Chi Jeroboam biro penji kuom wuode, nimar otuo kendo nyaka imiye dwoko machalo kama kata kamacha. Kochopo to obiro wuondore ni en ngʼat machielo.
6 Saboda haka sa’ad da Ahiya ya ji motsin sawunta a ƙofa, sai ya ce, “Ki shigo, matar Yerobowam. Me ya sa kike yi kamar wata ce dabam? An aiko ni wurinki da labari marar daɗi.
Kamano kane Ahija owinjo tiende e dhoot nowacho niya, “Donji, chi Jeroboam. En angʼo momiyo iwuondori? Oseora iri gi wach marach.
7 Je ki faɗa wa Yerobowam cewa ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na tā da kai daga cikin mutane, na mai da kai shugaba a bisa mutanena Isra’ila.
Dhiyo, inyis Jeroboam ni ma e gima Jehova Nyasaye Nyasach Israel owacho, ‘Ne ayieri e kind ji duto mi aketi jatend joga Israel.
8 Na yage mulki daga gidan Dawuda na ba da shi gare ka, amma ba ka zama kamar bawana Dawuda wanda ya kiyaye umarnaina ya kuma bi ni da dukan zuciyarsa, yana yin abin da yake daidai kaɗai a idanuna ba.
Ne apogo pinyruoth koa e od Daudi mi amiyi, to ok isebedo kaka jatichna Daudi mane orito chikena kendo noluwa gi chunye duto kotimo mana gima kare e nyima.
9 Ka aikata mugunta fiye da dukan waɗanda suka rayu kafin kai. Ka yi wa kanka waɗansu alloli, gumakan da aka yi da ƙarfe; ka tsokane ni na yi fushi, ka kuma juye mini baya.
Isetimo richo moloyo ji duto mane odak kapok idak. Iseloso ne in iwuon nyiseche mamoko, nyiseche mag chuma; isemiyo iya owangʼ mi idhira ka ngʼeyi.
10 “‘Saboda wannan, zan kawo masifa a gidan Yerobowam. Zan yanke kowane ɗa na ƙarshe a Isra’ila, bawa ko’yantacce. Zan ƙone gidan Yerobowam kamar yadda mutum yakan ƙone juji, sai duk ya ƙone ƙurmus.
“‘Kuom mano, adhi kelo chandruok ne od Jeroboam. Abiro ngʼado yawuowi duto mawuok e od Jeroboam man Israel bed ni gin wasumbini kata ok gin wasumbini. Abiro wangʼo od Jeroboam mana kaka ngʼato wangʼo owuoyo nyaka oliel duto.
11 Karnuka za su ci waɗanda suka mutu na Yerobowam a cikin birni, kuma tsuntsayen sararin sama za su cinye waɗanda suka mutu a jeji. Ni Ubangiji na faɗa!’
Guogi biro chamo joka Jeroboam motho e dala maduongʼ kendo winy mae kor polo biro chamo mago motho e pap. Jehova Nyasaye osewacho!’
12 “Ke kuma, ki koma gida. Sa’ad da kika taka ƙafa a birninki, yaron zai mutu.
“To in, dogi dala, ka inyono dala. Ka inyono dala maduongʼ, to nyathino notho.
13 Dukan Isra’ila kuwa za su yi makoki dominsa. Shi ne kaɗai na Yerobowam wanda za a binne, domin shi ne kaɗai a gidan Yerobowam wanda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya sami wani ɗan abu mai kyau a kansa.
Israel duto biro ywage mi ike. En kende e jaka Jeroboam mibiro iki, nikech en kende ema en e od Jeroboam ma Jehova Nyasaye ma Nyasach Israel oseyudoe gimoro maber.
14 “Ubangiji zai tā da wani sarki wa kansa a bisa Isra’ila wanda zai hallaka iyalin Yerobowam. Ko yanzu ma, wannan zai fara faruwa.
“Jehova Nyasaye biro yiero ni en owuon ruoth ni jo-Israel mabiro tieko dhood joka Jeroboam. Ma e odiechiengʼ! Angʼo? Ee, kata mana sani.
15 Ubangiji kuma zai bugi Isra’ila, har tă zama kamar kyauro mai girgiza a bakin rafi. Zai tumɓuke Isra’ila daga wannan ƙasa mai kyau da ya ba wa kakanninsu, yă watsar da su gaba da Kogin Yuferites domin sun tsokane Ubangiji har ya yi fushi, ta wurin yin ginshiƙan Ashera.
Kendo Jehova Nyasaye biro goyo Israel, mochal mana gi odundu ma yamo tero ewi pi. Obiro pudho Israel oko kogologi e piny maber mane omiyo kweregi mi okegi loka Aora nikech negimiyo Jehova Nyasaye mirima ka giloso ludhe mag Ashera.
16 Zai kuma ba da Isra’ila saboda zunuban da Yerobowam ya yi, da ya kuma sa Isra’ila suka yi.”
Nojwangʼ Israel nikech richo mane Jeroboam otimo kendo mosemiyo Israel otimo.”
17 Sai matar Yerobowam ta tashi ta tafi, ta kuwa tafi Tirza. Nan da nan da ta taka madogarar ƙofar gidan, sai yaron ya mutu.
Eka chi Jeroboam noa malo modhi Tirza. E kinde mane ochopo e laru mar dino cham, nyathino notho.
18 Suka binne shi, dukan Isra’ila kuwa suka yi makoki dominsa, yadda Ubangiji ya faɗa ta wurin bawansa annabi Ahiya.
Ne giike kendo Israel duto noywage mana kaka Jehova Nyasaye nosewacho kaluwore gi dho jatichne janabi Ahija.
19 Sauran ayyukan sarautar Yerobowam, da yaƙe-yaƙensa, da yadda ya yi mulki, ba a rubuce suke a littafin tarihi na sarakunan Isra’ila ba?
Timbe mamoko mag loch Jeroboam kaka lwenje mane okedo kod kaka nobedo e loch ondiki e kitepe mag rapar mag ruodhi mag Israel.
20 Ya yi mulki shekaru ashirin da biyu, sai ya huta tare da kakanninsa. Sai Nadab ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Nobedo e loch kuom higni piero ariyo gariyo bangʼe to noyweyo gi kwerene. Kendo Nabad wuode nokawo lochne.
21 Rehobowam ɗan Solomon ya zama sarki a Yahuda. Yana da shekara arba’in da ɗaya sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekaru goma sha bakwai a Urushalima, birnin da Ubangiji ya zaɓa daga cikin dukan kabilan Isra’ila don yă sa Sunansa. Sunan mahaifiyarsa Na’ama, ita mutuniyar Ammon ce.
Rehoboam wuod Solomon ne ruoth e Juda. Ne en ja-higni piero angʼwen gachiel kane obedo ruoth, kendo nobedo e loch kuom higni apar gabiriyo e Jerusalem, e dala maduongʼ mane Jehova Nyasaye oseyiero kuom dhoudi duto mag Israel mondo oketie Nyinge. Nying min-gi ne en Naama nyar jo-Amon.
22 Yahuda ya aikata mugunta a gaban Ubangiji. Ta wurin zunuban da suka yi, sun tā da fushin kishinsa fiye da yadda kakanninsu suka yi.
Juda notimo richo e nyim Jehova Nyasaye. Kuom richo mane gitimo, negimiyo Nyasaye mirima omako kodgi moloyo kaka kweregi notimo.
23 Sun kuma kafa wa kansu masujadai da suke kan tuddai, da a kan keɓaɓɓun duwatsu, suka kuma gina ginshiƙan Ashera a kowane tudu, da kuma a ƙarƙashin kowane duhuwar itace.
Bende negilosone gin giwegi kuonde motingʼore, kite milamo kod yiende mag Ashera ewi gode maboyo kendo e bwo yiende motarore.
24 Har ma akwai maza karuwai na masujada. Mutane suka sa kansu ga yin kowane abin ƙyama na al’umman da Ubangiji ya kora kafin Isra’ilawa.
Bende ne nitie kata mana chwo materore kuonde lemo e pinyno, ne nitie kendo ji notimo timbe dwanyruok mag ogendini mane Jehova Nyasaye oriembo oko e nyim jo-Israel.
25 A shekara ta biyar ta Sarki Rehobowam, Shishak sarkin Masar ya kai wa Urushalima yaƙi.
E higa mar abich mar loch ruoth Rehoboam, Shishak ruodh Misri nomonjo Jerusalem.
26 Ya kwashe dukiyar haikalin Ubangiji da kuma dukiyar fadan sarki. Ya ɗauki kome, har da dukan garkuwoyi na zinariya da Solomon ya yi.
Noyako mwandu hekalu mar Jehova Nyasaye kaachiel gi mwandu mag od ruoth. Nokawo gimoro amora, kaachiel gi kuodi mag dhahabu mane Solomon ochuogo.
27 Saboda haka sarki Rehobowam ya yi garkuwoyin tagulla ya mayar da su. Ya kuma naɗa waɗannan shugabannin matsara ya sa su aiki a ƙofar zuwa fadan sarki.
Omiyo ruoth Rehoboam nochwogo okumbni mag nyinyo mondo oket kar mane okawgo kendo nomiyo jotelo mag jorit mane rito rangach midonjogo e dala ruoth.
28 Duk sa’ad da sarki ya tafi wurin haikalin Ubangiji, matsara sukan riƙe garkuwoyinsu, daga baya kuma sai su mai da su ɗakin tsaro.
E kinde moro amora mane ruoth dhi e hekalu mar Jehova Nyasaye, joritogo ne tingʼo kuodigo kendo bangʼe negidwokogi e od jorito.
29 Game da sauran ayyukan mulkin Rehobowam kuwa, da kuma dukan abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
Kuom weche mamoko mag loch Rehoboam, kaachiel gi gik moko duto mane otimo, donge ondikgi e kitap rapar mag ruodhi mag Juda?
30 Aka ci gaba da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam.
Ne nitiere lweny ma ok rum e kind Rehoboam gi Jeroboam.
31 Sai Rehobowam ya huta da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a Birnin Dawuda. Sunan mahaifiyarsa Na’ama, ita kuwa mutuniyar Ammon ce. Sai Abiyam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Rehoboam notho kaka kwerene kendo noyike kodgi e Dala Maduongʼ mar Daudi. Nying min-gi ne en Naama; ma nyar jo-Amon. Abija wuode nobedo ruoth kare.

< 1 Sarakuna 14 >