< 1 Sarakuna 12 >

1 Rehobowam ya tafi Shekem, gama dukan Isra’ila sun je can don su naɗa shi sarki.
Aa le nomb’e Sekeme añe t’i Rekhavame, ie fa niheo mb’e Sekeme mb’eo t’Israele iaby hañory aze ho mpanjaka.
2 Sa’ad da Yerobowam ɗan Nebat ya ji labari (gama har yanzu yana a Masar, inda ya gudu daga Sarki Solomon), sai ya dawo daga Masar.
Ie amy zao, naho jinanji’ Iarovame ana’ i Nebate e Mitsraime añe—ie fa nitriban-day boak’ añatrefa’ i Se­lomò mpanjaka vaho nimoneñe e Mitsraime añe
3 Saboda haka mutane suka aika Yerobowam yă zo, sai shi da dukan taron Isra’ila suka tafi wurin Rehobowam, suka ce masa,
le nañitrike naho nikoik’ aze iereo naho niheo mb’ amy Rekhavame mb’eo t’Iarovame rekets’ i valobohò’ Israeley, nanao ty hoe:
4 “Mahaifinka ya sa mana kaya mai nauyin gaske, amma yanzu ka sassauta wannan aiki mai zafi, da kuma kaya masu nauyin da ya sa a kanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
Nanoan-drae’o jokan-tsa­rererake; aa le hamaivaño ty fitoloñan-tsare­rerahan-drae’o, naho i joka mavesatse nampitarazoe’e anaiy, le hitoroñ’ azo zahay.
5 Rehobowam ya amsa, “Ku tafi, bayan kwana uku, ku dawo.” Sai mutane suka watse.
Le hoe re am’ iereo: Misitaha telo andro heike, le mibaliha amako. Le nienga ondatio.
6 Sai Sarki Rehobowam ya nemi shawarar dattawa waɗanda suka yi wa mahaifinsa Solomon, hidima a kwanakinsa. Ya ce, “Wace shawara ce za ku ba ni don in amsa wa waɗannan mutane?”
Nisafiry amo androanavy nijohañe añatrefa’ i Selomò rae’e, ie mbe niveloñe, t’i Rekhavame, ami’ty hoe: Ino ty fanoroañe hatolo’ areo amako hamaleako ondatio?
7 Suka amsa, “In a yau za ka zama bawan waɗannan mutane, ka kuma yi musu hidima, ka ba su amsa mai kyau, kullum za su kasance bayinka.”
Le hoe ty nisaontsia’ iareo: Naho toe ho mpitoro’ ondatio irehe te anito hitoroña’o naho hihaoña’o vaho hisaon­tsia’o mora, le ho mpitoro’o nainai’e iereo.
8 Amma Rehobowam ya ƙi shawarar da dattawan suka ba shi, sai ya nemi shawarar matasa waɗanda suka yi girma tare, waɗanda kuma suke masa hidima.
Fe nifarie’e ty safiry natolo’ o androanavio aze, vaho nandrambe ty fanoroa’ o ajalahy nindre nibey ama’e naho nijohañe añatrefa’eo.
9 Ya tambaye su, “Mece ce shawararku? Yaya za mu amsa wa waɗannan mutane masu cewa, ‘Ka sassauta nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?”
Fa hoe re am’ iereo: Akore ty safiri’ areo, hamalean-tika ondaty nisaontsy amako ami’ty hoe: Hamaivaño ty joka nampitarazoen-drae’o anaio?
10 Matasan, waɗanda suka yi girma tare da shi, suka amsa, “Faɗa wa waɗannan mutanen da suka ce maka, ‘Mahaifinka ya sa kaya masu nauyi a kanmu, amma ka sassauta kayanka.’ Ka ce musu, ‘Ƙaramin yatsana ya fi ƙugun tsohona kauri.
Aa le hoe ty asa’ o ajalahy nindre nibey ama’eo: Inao ty ho saon­tsie’o am’ondaty nisaontsy ama’o nanao ty hoe: Nanoen-drae’o mavesatse ty joka’ay, aa le hamaivaño ama’ay; Inao ty hilañona’o: Bey ta i fisafoan-draekoy ty anakikiko.
11 Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; ni zan ma sa su fi haka nauyi. Mahaifina ya hore ku da bulala; ni kuwa zan hore ku da kunamai.’”
Aa ndra t’ie nampijinien-draeko joka mavesatse, mbe ho tompeako ka o joka’ areoo; ie nandafa anahareo an-karavantsy, fa an-kalengo ka ty ihamofohako.
12 Bayan kwana uku, Yerobowam da dukan mutane suka dawo wurin Rehobowam yadda sarki ya faɗa, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.”
Aa le nomb’ amy Rekhavame amy andro fahateloy t’Iarovame rekets’ ondaty iabio, ty amy saontsi’ i mpanjakaiy, vaho nanao ty hoe: Mibaliha amako ami’ty andro fahatelo.
13 Sai Sarki ya amsa wa mutane da zafi. Yana ƙin shawarar da dattawa suka ba shi.
Le sinotra’ i mpanjakay ondatio, vaho napo’e i fanoroañe natolo’ o androana­vioy;
14 Ya bi shawarar matasa, ya ce, “Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; ni zan ma sa su fi haka nauyi. Mahaifina ya hore ku da bulala; ni kuwa zan hore ku da kunamai.”
fa i fanoroa’ o ajalahioo ty nilañonà’e ami’ty hoe: Nanoen-draeko mavesatse ty joka’ areo, fe ho tovoñako o joka’ areoo, nandafa anahareo an-karavantsy ty raeko f’ie ho fofoheko an-kalengo.
15 Saboda haka sarki bai saurare mutane ba, gama wannan abin da ya faru daga wurin Ubangiji ne, don a cika maganar Ubangiji da ya yi wa Yerobowam ɗan Nebat ta wurin Ahiya, mutumin Shilo.
Aa le tsy hinao’ i mpanjakay ondatio; ie toe fandahara’ Iehovà, hampijadoñe i enta’ey, i tsi­nara’ Iehovà am-pità’ i Akià nte Silò am’ Iarovame, ana’ i Nebatey.
16 Da dukan Isra’ila suka ga sarki ya ƙi yă saurare su, sai suka amsa wa sarki, “Ina ruwanmu da Dawuda! Ai! Ba mu da gādo wurin ɗan Yesse. Ya Isra’ila, kowa yă koma tentinsa! Dawuda, sai ka lura da gidanka!” Saboda haka Isra’ilawa suka watse zuwa gida.
Aa ie nioni’ Israele iaby te tsy nihaoñe’ i mpanjakay, le hoe ty natoi’ ondatio amy mpanjakay: Ino ty anay amy Davide ao? Aman-dova amy ana’ Isaý hao zahay? Akia mb’an-kivoho’ areo ry Israele! Hajario i akiba’oy ry Davide. Aa le niavotse mb’ an-kiboho’ iareo mb’eo t’Israele.
17 Amma ga Isra’ilawan da suke zama a garuruwan Yahuda kuwa, Rehobowam ya ci gaba da mulki a kansu.
Fe mbe nifehe o ana’ Israele nimo­neñe amo rova’ Iehodaoo t’i Rekhavame.
18 Sarki Rehobowam ya aiki Adoniram wanda yake shugaban aikin gandu, amma Isra’ila suka jajjefe shi da dutse har ya mutu. Sarki Rehobowam, ya sullale ya hau keken yaƙinsa ya tsere zuwa Urushalima.
Nirahe’ i Rekhavame mpanjaka mb’eo, t’i Adorame, mpifeleke ty haba; f’ie finetsa’ Israele iaby vato le nihomake vaho nipitsike mb’ an-tsarete’e añe t’i Rekhavame nitson­demboke mb’e Ierosalaime mb’eo.
19 Tun daga wannan ranar ne mutanen Isra’ila suka shiga gāba da gidan Dawuda har wa yau.
Aa le niola amy anjomba’ i Davidey t’Israele pake henane.
20 Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ji Yerobowam ya dawo, sai suka aika, suka kira shi zuwa taro, suka kuma naɗa shi sarki bisa dukan Isra’ila. Kabila Yahuda kaɗai ta kasance mai biyayya ga gidan Dawuda.
Ie amy zao, naho jinanji’ Israele iaby te tafampoly t’Iarovame, le nampisangitrife’ iereo mb’am-pivori-bey vaho nanoe’ iereo mpanjaka’ Israele iaby; leo raike tsy nañorike ty anjomba’ i Davide naho tsy Iehodà avao.
21 Da Rehobowam ya isa Urushalima, ya tattara dukan gidan Yahuda da kabilar Benyamin, ya sami sun kai mayaƙa dubu da tamanin. Sai aka shirya don su yaƙi gidan Isra’ila, su kuma mayar da masarautar wa Rehobowam ɗan Solomon.
Aa ie niheo mb’e Ierosalaime mb’eo t’i Rekhavame, le hene natonto’e ty anjomba’ Iehoda naho ty fifokoa’ i Beniamine, lahindefoñe soa-joboñe rai-hetse-tsi-valo-ale, hialy amy anjomba’ Israeley, hampolia’e amy Rekhavame ana’ i Selomò i fifeheañey.
22 Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,
Fe niheo amy Semaià, ondatin’ Añahare, ty tsaran’ Añahare nanao ty hoe:
23 “Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon, sarkin Yahuda, ka faɗa wa dukan gidan Yahuda da Benyamin, da kuma dukan sauran mutane,
Saon­tsio t’i Rekhavame, ana’ i Selomò mpanjaka’ Iehoday naho i anjomba’ Iehoda naho Beniamine iabiy vaho o ila’ ondatio, ty hoe;
24 ‘Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku, Isra’ilawa. Ku koma gida, kowannenku, gama wannan aikina ne.”’” Saboda haka suka yi biyayya da maganar Ubangiji, suka sāke watse zuwa gida, yadda Ubangiji ya umarta.
Hoe ty nafè’ Iehovà: Tsy hionjoñe mb’eo nahareo, tsy hialy amo ana’ Israele roahalahi’ areoo; songa mimpolia mb’an-kiboho’e añe, fa amako o raha zao. Aa le hinao’ iereo ty tsara’ Iehovà, vaho nimpoly, ty amy tsara’ Iehovày.
25 Sai Yerobowam ya ƙara gina Shekem a ƙasar tudu ta Efraim, ya zauna a can. Daga can ya tafi ya gina Fenuwel.
Namboare’ Iarovame am-bohibohi’ i Efraime ao t’i Sekeme, le nimoneñe ao; vaho niavotse ama’e namboatse i Penoele.
26 Yerobowam ya yi tunani a ransa ya ce, “Mai yiwuwa mulkin yă koma gidan Dawuda.
Le hoe ty fitsakorean-tro’ Iarovame, Himpoly amy anjomba’ i Davidey henane zao i fifeheañey,
27 In waɗannan mutane sun riƙa haurawa don su miƙa hadayu a haikalin Ubangiji a Urushalima. Za su sāke nuna biyayya ga mai girma, Rehobowam, sarkin Yahuda. Za su kashe ni su kuma koma ga Sarki Rehobowam.”
naho hionjomb’ amy anjomba’ Iehovà e Ierosalaimey ondatio hanao soroñe; le hitolik’ amy talè’ iareoy, homb’amy Rekhavame mpanjaka’ Iehoda ty arofo’ ondatio vaho havetra’ iareo iraho, ie himpoly mb’ an-dRekhavame mpanjaka’ Iehoda ao.
28 Bayan ya nemi shawara, sai sarki ya yi siffofin’yan maruƙa biyu na zinariya. Ya ce wa mutane, “Kun daɗe kuna haurawa zuwa can Urushalima. Ga allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga ƙasar Masar.”
Aa le nisafiry i mpanjakay, naho nandranjy bania volamena roe, vaho nanao ty hoe am’ondatio, Loho sarotse ty fionjona’ areo mb’e Ierosalaime mb’eo: ingo o ‘ndrahare’oo ry Israele, o ninday azo boak’ an-tane Mitsraimeo.
29 Sai ya kafa ɗaya a Betel, ɗaya kuma a Dan.
Napo’e e Betele ao ty raike le napo’e e Dane ao ty raike.
30 Wannan ya zama zunubi, gama mutane suna tafiya yin wa wannan da yake a Betel sujada, su kuma je har Dan don su yi wa ɗayan sujada.
F’ie toe hakeo; amy te nionjoñe hitalaho ami’ty raik’ ama’e ondaty pake Daneo.
31 Yerobowam ya gina masujadai da suke kan tuddai, ya kuma naɗa firistoci barkatai daga cikin mutanen da ba na zuriyar Lawi ba.
Namboara’e kijà ka o haboañeo, vaho boak’ am’ ondaty tsotra iabio ty nanoe’e mpisoroñe fa tsy amo ana’ i Levio.
32 Ya kafa biki a rana ta goma sha biyar ta watan takwas, kamar bikin da ake yi a Yahuda, ya kuma miƙa hadayu a bisa bagade. Ya yi haka a Betel, yana miƙa wa siffofin maruƙan da ya yi hadayu. A Betel kuma ya naɗa firistoci a wuraren tudun da ya yi.
Noriza’ Iarovame ty sabadidak’ ami’ty volam-paha-valo, ami’ty androm-paha-folo-lime ambi’ i volañey, hambañe amy sabadidake e Iehoday, ie nañenga amy kitreliy; izay ty e Betele ao, ie nanoa’e soroñe i bania namboare’e rey; vaho najado’e e Betele ao o mpisoro’ o toets’ abo namboare’eoo.
33 A rana ta goma sha biyar ta watan takwas, watan da ya zaɓa, ya miƙa hadayu a bisa bagaden da ya gina a Betel. Saboda haka ya kafa biki don Isra’ilawa, ya kuma haura zuwa bagade don yă miƙa hadayu.
Aa le niañambone mb’amy kitrely niranjie’e e Betele ao amy faha-folo-lime ambi’ i volam-paha-valoiy, i volañe nitsakorè’e an-tro’ey avao; le nañoriza’e sabadidake o ana’ Israeleo, vaho niañambone mb’amy kitrely fañemboha’ey.

< 1 Sarakuna 12 >