< 1 Sarakuna 10 >
1 Sa’ad da sarauniyar Sheba ta ji game da sunan da Solomon ya yi, da kuma dangantakarsa da Ubangiji, sai ta zo tă gwada shi da tambayoyi masu wuya.
A LOHE ae la ko alii wahine o Seba i ke kaulana o Solomona, no ka inoa o Iehova, hele mai la oia e hoao ia ia i na mea pohihihi.
2 Ta iso Urushalima da tawaga mai yawa, tare da raƙuma masu ɗauke da kayan yaji, da zinariya masu yawa, da duwatsu masu daraja. Ta zo wurin Solomon ta kuwa yi magana da shi game da dukan abin da take da shi a ranta.
Hele mai la hoi oia i Ierusalema me ka huakai nui loa, a me na kamelo e halihali ana i na mea ala, a me ke gula he nui loa, a me na pohaku makamae; a hiki mai ia io Solomona la, kamailio mai la oia me ia i na mea a pau iloko o kona naau.
3 Solomon ya amsa dukan tambayoyinta, ba abin da ya yi wa sarki wuyan bayyanawa mata.
Hoakaka aku la o Solomona i na mea a pau ana i ninau mai ai, aohe mea hunaia i ke alii, ana i hai ole aku ai ia ia.
4 Da sarauniya Sheba ta ga dukan hikimar Solomon da fadan da ya gina.
A ike ae la ke alii wahine o Seba, i ke akamai a pau a Solomona, a me ka hale ana i kukulu ai,
5 Da irin abincin da yake kan teburinsa, da irin zaman fadawansa, da irin rigunan masu hidimarsa, da irin masu shayarwarsa, da kuma hadayun ƙonawar da yake yi a haikalin Ubangiji, sai ta yi mamaki ƙwarai.
A me ka ai o kona papaaina, a me ka noho ana o kana mau kauwa, a me ke ku ana mai o kona poe lawelawe, me ko lakou kahiko ana, a me kona poe lawe kiaha, a me kona alapii i pii ai oia i ka hale o Iehova; aole ae la he hanu iloko ona.
6 Ta ce wa sarki, “Labarin da na ji a ƙasata game da abin da ka yi da kuma hikimarka gaskiya ne.
A olelo ae la oia i ke alii, He olelo oiaio ka'u i lohe ai ma ko'u aina no kau mau hana a me kou akamai:
7 Amma ban gaskata waɗannan abubuwa ba sai da na zo na gani da idanuna. Tabbatacce, ba a ma faɗa mini ko rabi ba. Gama cikin hikima da arziki, ka wuce labarin da na ji nesa ba kusa ba.
Aka, aole au i manaoio ia mau olelo, a hiki mai nei au, a ike ko'u mau maka, aia hoi, aole no ka hapalua i haiia mai ia'u; na kela aku kou akamai a me kou pomaikai mamua o ke kaulana a'u i lohe ai.
8 Abin farin ciki ne ga mutanenka! Abin farin ciki ne ga fadawanka, waɗanda suke cin gaba da tsayawa a gabanka suna kuma jin hikimarka!
Pomaikai kou poe kanaka, pomaikai kau poe kauwa, ka poe e ku mau ana ma kou alo, e hoolohe ana i kou akamai.
9 Yabo ga Ubangiji Allahnka, wanda ya ji daɗinka, ya kuma sa ka a kujerar sarautar Isra’ila. Ubangiji ya naɗa ka sarki saboda madawwamiyar ƙaunar wa Isra’ila, don ka yi shari’a da adalci.”
E hoomaikaiia'ku o Iehova kou Akua, ka mea i olioli mai ia oe e hoonoho iho ia oe ma ka nohoalii o ka Iseraela; no ko Iehova aloha mau ana i ka Iseraela, nolaila i hoolilo ai oia ia oe i alii e hooponopono, a e hana ma ka maikai.
10 Ta kuma ba sarki talenti 120 na zinariya, da kayan yaji masu yawa, da kuma duwatsu masu daraja. Ba a taɓa kawo kayan yaji da yawa haka kamar yadda sarauniyar Sheba ta ba wa Sarki Solomon ba.
Haawi ae la hoi ia wahine i ke alii i hookahi haneri mo ka iwakalua talena gula, a mo na mea ala he nui loa, a me na pohaku makamae; aole hiki hou mai ka nui loa o na mea ala me neia a ke alii wahine o Seba i haawi mai ai ia Solomona ke alii.
11 (Jiragen ruwan Hiram suka kawo zinariya daga Ofir. Daga can kuma suka kawo kaya masu yawa na katakon almug, da kuma duwatsu masu daraja.
A o na moku hoi o Hirama i lawe mai i ke gula mai Opera mai, ua lawe pu mai i na laau alemuga he nui loa, mai Opera mai, a me na pohaku makamae.
12 Sarki ya yi amfani da almug don yă yi kayan ado wa haikalin Ubangiji da kuma don fadan sarki, don kuma yă yi molaye, da garayu saboda mawaƙa. Ba a taɓa yin jigilar katakon almug ko a gani irin yawan katakai haka ba har wa yau.)
Hana iho la ke alii i na laau alemuga i mau kia no ka hale o Iehova, a no ka hale o ke alii, a me na lira, a me na pesaleteria no ka poe mele; aole hiki mai na laau alemuga e like me neia, aole hoi i ikeia a hiki i keia la.
13 Sarki Solomon ya ba wa sarauniyar Sheba dukan abin da take so, da kuma duk abin da ta nema, ban da abin da ya ba ta daga yalwar fadan sarki. Sa’an nan ta koma tare da tawagarta zuwa ƙasarta.
A haawi aku la o Solomona ke alii i ke alii wahine o Seba i kona makemake a pau, i kela mea keia mea ana i noi mai ai; o kana ia i haawi aku ai ia ia e like me ka lima o Solomona ke alii; alaila huli ia a hoi aku i kona aina iho, oia me kana mau kauwa.
14 Nauyin zinariya da Solomon yake samun kowace shekara, talenti 666 ne.
A o ke kaumaha o ke gula i hiki mai ia Solomona i ka makahiki hookahi, aono haneri, me kanaono kumamaono talena gula.
15 Ban da haraji daga’yan kasuwa, da fatake, da kuma daga dukan sarakunan Arabiya, da gwamnonin ƙasar.
Okoa ka mea i loaa ia ia mai ka poe kalepa, a me ka poe kuai mea ala, a me na alii a pau o Arabia, a me na kiaaina o ka aina.
16 Sarki Solomon ya yi manyan garkuwoyi ɗari biyu na zinariya. An yi kowace garkuwa da zinariya bekas ɗari shida.
A hana iho la o Solomona ke alii i elua haneri paleumauma gula maemae ole, eono haneri sekela gula i lilo i paleumauma hookahi.
17 Ya kuma yi ƙananan garkuwoyi ɗari uku na zinariya. An yi kowane garkuwa da zinariya minas uku. Ya sa su a cikin Fadar Kurmin Lebanon.
Hana iho la oia i ekolu haneri palekaua gula kuiia; ekolu paona gula i lilo i palekaua hookahi, a waiho ae la ke alii ia lakou maloko o ka hale ma ka ululaau o Lebanona.
18 Sa’an nan sarki ya yi kujerar sarauta mai nauyin giram na hauren giwa, aka kuma dalaye ta da zinariya zalla.
Hana iho la hoi ke alii i nohoalii niho elepani nui, a hoouhi ae la i ke gula maikai loa.
19 Kujera sarautar ta kasance da matakai shida, kuma bayanta tana da bisa mai kamannin gammo. A kowane gefen kujerar akwai wurin sa hannu, da kuma zaki tsaye kusa da kowannensu.
He mau anuunuu eono ko ka nohoalii, a poepoe ae la ke poo o ka nohoalii ma ke kua, a he mau lima ma kela aoao, ma keia aoao ma kahi e noho ai, elua hoi liona e ku ana ma na lima.
20 Zakoki goma sha biyu suna tsaye a matakai shida, ɗaya a kowane gefen ƙarshen mataki. Babu ƙasar da an taɓa gina irin wannan kujerar mulki.
He umikumamalua liona i ku malaila ma kela aoao a ma keia aoao maluna o na anuunuu eono; aohe mea like me ia i hanaia ma kekahi aupuni.
21 Dukan kwaf Solomon zinariya ne, kuma dukan kayayyakin gida a Fadan da ake kira Kurmin Lebanon, zinariya ce zalla. Babu wani abin da aka yi da azurfa, domin ba a ɗauki azurfa a bakin kome ba a zamanin Solomon.
A o ko ke alii, ko Solomona mau kiaha inu he gula no, a me na ipu o ka hale ma ka ululaau o Lebanona, he gula maemae ia; aole mea kala; ua manaoia ia he mea ole i na la o Solomona.
22 Sarki yana da jerin jiragen ruwan kasuwanci a teku, tare da jiragen ruwan Hiram. Sau ɗaya kowace shekara uku jerin jiragen yakan dawo ɗauke da zinariya, da azurfa, da hauren giwa, da birai marasa wutsiya, da kuma gogon biri.
No ka mea, he mau moku no Taresisa ko ke alii ma ke kai, me na moku o Hirama; i na makahiki ekolu, hookahi ka holo ana mai o na moku no Teresisa, e lawe ana mai i ke gula, a me ke kala, a me ka niho elepani, a me na keko, a me na pikoka.
23 Sarki Solomon ya yi suna a wadata fiye da dukan sarakunan duniya.
A kela aku la o Solomona ke alii i na lii a pau o ka honua i ka waiwai a me ke akamai.
24 Dukan duniya ta nemi su zo wurin Solomon don su ji hikimar da Allah ya sa a zuciyarsa.
A imi aku la ka honua a pau i ke alo o Solomona e hoolohe i kona akamai a ke A kua i hahao ai iloko o kona naau.
25 Kowace shekara, kowa da ya zo wurinsa yakan kawo kyautai, kayayyakin azurfa da na zinariya, riguna, makamai, da kayan yaji, dawakai da alfadarai.
Halihali mai la lakou kela kanaka keia kanaka i kona makana, na ipu kala, na ipu gula, na kapakomo, na mea kaua, na mea ala, na lio, na hoki, pela i kela makahiki keia makahiki.
26 Solomon ya tara kekunan yaƙi da dawakai; ya kasance da kekunan yaƙi dubu goma sha huɗu, da dawakai dubu goma sha biyu waɗanda ya ajiye a biranen kekunan yaƙi, ya kuma ajiye tare da shi a Urushalima.
Hoakoakoa ae la o Solomona i na kaa kaua, a me na hoo hololio: hookahi tausani kaa me na haneri eha kona, a he umikumamalua tausani hoohololio, o na mea ana i hoonoho ai ma na kulanakauhale no na kaa, a me ke alii hoi ma Ierusalema.
27 Sarki ya mai da azurfa barkatai a cikin Urushalima kamar duwatsu, al’ul kuma da yawa kamar itatuwan fir na jumaiza a gindin tuddai.
Hoolilo ae la ke alii i ke kala maloko o Ierusalema me he mau pohaku la, a hoolilo hoi oia i na laau kedera me he mau laau Sukamorea ma ke awawa i ka nui loa.
28 An yi jigilar dawakan Solomon daga Masar da kuma daga Kuye,’yan kasuwan fadan sarki sun sayo su daga Kuye.
A ua kaiia mai na lio no Solomona mai Aigupita mai, a na na huakai kalepa a ke alii i lawe ma ke kumukuai.
29 Suka yi jigilar kekunan yaƙi daga Masar a bakin shekel ɗari shida na azurfa, doki ɗaya kuma a kan ɗari da hamsin. Sun kuma yi jigilarsu suna sayarwa ga dukan sarakunan Hittiyawa da na Arameyawa.
A ua puka mai la a holo mai ke kaa kaua no na sekela kala eono haneri, a o ka lio no ka haneri me kanalima; a pela no hoi no na lii a pau o ka Heta, a no na lii o Suria, ma ko lakou mau lima i lawe mai ai ia lakou.