< 1 Yohanna 3 >

1 Dubi irin ƙaunar da Uba ya ƙaunace mu da ita mana, har ana ce da mu’ya’yan Allah! Haka kuwa muke! Dalilin da ya sa duniya ba tă san mu ba shi ne, don ba tă san shi ba.
Lolagha lughano luki u Nhaata atupelile, kuuti tutambulua vaanha va Nguluve, neke anala pene tulivuo. ulwakuva iisi iji najitukagwile kuutikuuti navakagwile umwene.
2 Abokaina ƙaunatattu, yanzu, mu’ya’yan Allah ne, kuma abin da za mu zama nan gaba ba a riga an bayyana ba. Sai dai mun san cewa sa’ad da Kiristi ya bayyana, za mu zama kamar sa, domin za mu gan shi kamar yadda yake.
Vaghanike usue lino tulivaanha va Nguluve, najikagulike vunono ndavule tuliiva. Tukagula kuuti ukilisite iliva ivoneka, tuluhwanana nu mwene, ulwakuva tukumwagha vule alivuo.
3 Duk mai wannan bege a cikinsa yakan tsarkake kansa, kamar yadda shi Kiristi yake da tsabta.
Umuunhu ghweni juno alinuvukangali uvu vwimila unsiki ghuno ghu kwisa gunoghwolesivue kwa mwene, ivalasiagha jujuo ndavule umwene, umwitike vule alivuo.
4 Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi, karya doka ne.
Umuunhu ghweni juno ivomba uvuhosi idenya indaghilo. Ulwakuva uvuhosi kwe kudenya indaghilo.
5 Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
Mukagwile kuuti u Kilisite alisile kuvusiakuvusia uvuhosi vwiitu. na mun'kate mwa mwene musila vuhosi.
6 Ba mai rayuwa a cikinsa da yake cin gaba da yin zunubi. Kowa da yake aikata zunubi, bai taɓa ganinsa ba, bai ma san shi ba.
Nakwale nambe jumo juno alimuvukalo uvwamwene uvwa kuvusila na kusila mun'kate mwa mwene nakujigha kuvomba uvuhosi. Kange nakwale nambe muunhu jumbo juno ikukala muhosi pene avwaghile kange kukagula umwene.
7 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada ku yarda wani yă ruɗe ku. Duk mai yin abin da yake daidai mai adalci ne, yadda Kiristi yake mai adalci.
Vaanha vaghanike, namulitikagha umunhu ghwe ghwoni jula avasyangaghe. Juno ivomba uvugholofu ujuo ghwe mugholofu, ndavule u Kilisite vule alivuo nuvugholofu.
8 Duk mai aikata abin da yake zunubi shi na Iblis ne, domin Iblis mai aikata zunubi ne tun farko. Dalilin da ya sa Ɗan Allah ya bayyana kuwa shi ne don yă rushe aikin Iblis.
Juno ivomba uvuhosi ujuo ghwa setano, ulwakuva usetano ivomba uvuhosi kuhuma Katali ulwakuva umwaana ghwa NguluveNguluve jilyakagulike kuuti isile kunangania imbombo isa setano
9 Babu haifaffe na Allah da zai ci gaba da yin zunubi, domin iri na Allah yana a cikinsa; ba zai iya ci gaba da yin zunubi ba, domin haifaffe ne na Allah.
Ghwe ghwoni julajula juno aholilue nu Nguluve naivomba uvuhosi, ulwakuva ingufu isa Nguluve sikukala mun'kate mwa mwene. Kange nangaghendelele kuvomba uvuhosi ulwakuva aholilue nu Nguluve.
10 Ta haka muka san waɗanda suke’ya’yan Allah da kuma waɗanda suke’ya’yan Iblis. Duk wanda ba ya yin abin da yake daidai, ba ɗan Allah ba ne; haka ma wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa.
Mhu iili Vaana va Nguluve na vaanavaana va setano vikagulika, ghwe ghwoni juno naivomba kino kilimuvugholofu, naghwe Nguluve, nambe juno namughanile unyalukolo ghwa mwene.
11 Wannan shi ne saƙon da kuka ji tun farko. Ya kamata mu ƙaunaci juna.
Neke iji jemola jino mulyapulike kuhumakuhuma kuvutengulilo, kuuti jivaghile kughanana usue jusue,
12 Kada ku zama kamar Kayinu, wanda ya zama na mugun nan, ya kuma kashe ɗan’uwansa. Me ya sa ya kashe shi? Domin ayyukansa mugaye ne, na ɗan’uwansa kuma na adalci ne.
tulekaghe kuuva ndavule u Kaini juno alyale mhosi alyam'budile unyalukolo ghwa mwene. Nakiki alya m'budile? Ulwakuva imbombo samwene silyale sa vuhosi, na ghala agha nyalukolo ghwa mwene ghalyale muvugholofu.
13 Kada ku yi mamaki’yan’uwana, in duniya ta ƙi ku.
Vanyalukolo vango, namungadeghaghe, iisi pano jikuvakalalilia.
14 Mun san cewa mun riga mun ratsa daga mutuwa zuwa rai, domin muna ƙaunar’yan’uwanmu. Duk wanda ba ya ƙauna matacce ne har yanzu.
Tukagwile kuuti tuhumile mu vufue na kukwingila mu vwumi vwa kuvusila kusila, ulwakuva tuvaghanile avanyalukolo. Ghwe ghwoni jula juno alivuvule ulughano ajighe mu vufue.
15 Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Umuunhu ghwe ghwoni jula juno ikun'kalalila unyalukolo ghwa mwene m'budi. Mukagwile kuuti uvwumi uvwa kuvusila na kusila navukukala mun'kate mwa m'budi. (aiōnios g166)
16 Yadda muka san ƙauna ke nan, wato, Yesu Kiristi ya ba da ransa dominmu. Ya kamata mu ma mu ba da rayukanmu domin’yan’uwanmu.
Mhu ili tukagwile ulughano, ulwakuva u Kilisite alyahumisie uvwumi vwa mwene mu vwimila vwitu. Najusue jitunoghile kuhumia uvwumi vwitu mu vwimila muvanyalukolo.
17 In wani yana da arziki, ya kuma ga ɗan’uwansa cikin rashi, bai kuwa taimake shi ba, anya, ƙaunar Allah tana a cikinsa kuwa?
Looli ghwe ghwoni Julia juno alinifiinu, kange ikumwagha unyalukolo ghwa mwene juno akunilue, ikughusigha umwoojo ghwa mwene ughwa lusungu mu vwimila vwa mwene; asi, ulughano lwa Nguluve lukukala mwa mwene?
18 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada mu yi ƙauna da fatar baki kawai, sai dai mu nuna ta ta wurin aikatawa da kuma gaskiya.
Mwe vaanha vaango mwevaghanike, tulekaghe kukughana na malomo ghitu kange na masio vuvule looli tuvaghanaghe muvwa kyang'haani.
19 Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, kuma za mu iya tsaya a gaban Allah ba tare da rawar jiki ba.
Mhu iili tukagwile kuuti usue tulimuvwakyang'haani, na moojo ghiitu ghitengaana pa mwene.
20 Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
Ndavule amoojo ghiitu ghihighua, u Nguluve ghwe m'baha kukila amoojo ghiitu, kange umwene asikagwile sooni.
21 Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
Vaghanike, nambe amoojo ghiitu naghighinua, pe tuuva vasila vwoghofi Kwan Nguluve.
22 Muna kuma samun dukan abin da muka roƙa daga gare shi, domin muna biyayya da umarnansa, muna kuma yin abin da ya gamshe shi.
Kange sooni sino tukunsuma tulikwupila kuhuma kwa mwene, ulwakuva tugadilila indaghilo sake nana kuvomba sino ikeela pavulongolo pa mwene
23 Umarninsa kuwa shi ne, mu gaskata da sunan Ɗansa, Yesu Kiristi, mu kuma ƙaunaci juna kamar yadda ya umarce mu.
Ulu lwe lulaghilo lwa mwene- ulwakuuti jinoghile kukumwitika mu litavua lya mwanaake u Yesu Kilisite nakughanana jusue ndavule atupelile indaghilo ja mwene.
24 Waɗanda suke biyayya da umarnansa kuwa suna rayuwa a cikinsa, shi kuma a cikinsu. Ta haka muka san cewa yana raye a cikinmu. Mun san haka ta wurin Ruhun da ya ba mu.
Juno igadilila indaghilo sa mweene ikukala n'kate mwa mwene naju Nguluve ikukala n'kate mwa mwene. Ulwakuva tukagwile kuuti ikukala n'kate mulyusue, vwimila uMhepo juno atupelile.

< 1 Yohanna 3 >