< 1 Yohanna 3 >
1 Dubi irin ƙaunar da Uba ya ƙaunace mu da ita mana, har ana ce da mu’ya’yan Allah! Haka kuwa muke! Dalilin da ya sa duniya ba tă san mu ba shi ne, don ba tă san shi ba.
Enyi lugawanoshi lwatipieo Baba kjetikwiziwabhana bhalongobheeshi, shashesho satiwheli. Ensisetimenye wope sebhamenye umwene.
2 Abokaina ƙaunatattu, yanzu, mu’ya’yan Allah ne, kuma abin da za mu zama nan gaba ba a riga an bayyana ba. Sai dai mun san cewa sa’ad da Kiristi ya bayyana, za mu zama kamar sa, domin za mu gan shi kamar yadda yake.
Bhamwetu ate eshitilibhanabhakwe bhangolobhe. Eseleamanyishe pasele ajesataibha tumenye ajeoKristi naibhoneha, tailengana nawo, wape taihulolanashisali.
3 Duk mai wannan bege a cikinsa yakan tsarkake kansa, kamar yadda shi Kiristi yake da tsabta.
Umuntu omoyalinidadaa yalanganyizize wamwene, awiyozye yuyo nashi umwene sali ofinjile.
4 Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi, karya doka ne.
Shilamntu yawendelela abhombe embibhi avunzaendajizo, afawtanaje. Embibhi zinankanya Endajizyo.
5 Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
Mumenye Kristi abhonesewe aje azyefe embibhi kwonti mhati mwakwe nazimo embibhi.
6 Ba mai rayuwa a cikinsa da yake cin gaba da yin zunubi. Kowa da yake aikata zunubi, bai taɓa ganinsa ba, bai ma san shi ba.
Nomohataomo yakhala hawimhatiyakwe nabhoyelele abhombe embibhi nomoumuntu, hataomoyakhalawila, nembibhi, nkashelealolile, olwenje amenye omwene.
7 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada ku yarda wani yă ruɗe ku. Duk mai yin abin da yake daidai mai adalci ne, yadda Kiristi yake mai adalci.
Bhana mwamgenwe, msahetesheakhopelwe. umuntu yoyontiyabhomba elyoliwelyoli nashio Kristi wape, saliwelyoli.
8 Duk mai aikata abin da yake zunubi shi na Iblis ne, domin Iblis mai aikata zunubi ne tun farko. Dalilin da ya sa Ɗan Allah ya bayyana kuwa shi ne don yă rushe aikin Iblis.
Yabhomba embibhi oyo wa setano afwatameje, ashetano abhomba embibhi, afumehale. Eshomwana wangolobhe abhonesheweaje azinankanye embomba zya shetano.
9 Babu haifaffe na Allah da zai ci gaba da yin zunubi, domin iri na Allah yana a cikinsa; ba zai iya ci gaba da yin zunubi ba, domin haifaffe ne na Allah.
Yayonyi yapepwe no Ngolobhe sagabhomba embibhi, alenganeje embeyu ya ngolobhe ekheye mhati yakwe sawezizye abhombe embibhi afateje apepwenongolobhi.
10 Ta haka muka san waɗanda suke’ya’yan Allah da kuma waɗanda suke’ya’yan Iblis. Duk wanda ba ya yin abin da yake daidai, ba ɗan Allah ba ne; haka ma wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa.
Eshieli abhana bhangolobhe na bhana bha setano bhabhoneha wawontiyashele sagabhomba gagaligelyolioyo sagawangolobhe olayashelesagabhajie abhugane ukholo wakwe.
11 Wannan shi ne saƙon da kuka ji tun farko. Ya kamata mu ƙaunaci juna.
Eyo nongwa ya mwahovwezeafume whande aje wanziwaje tigananaje tete na tete,
12 Kada ku zama kamar Kayinu, wanda ya zama na mugun nan, ya kuma kashe ɗan’uwansa. Me ya sa ya kashe shi? Domin ayyukansa mugaye ne, na ɗan’uwansa kuma na adalci ne.
saga nashi oKaini alibhibhi abudile oholo wakhe yenuabudile? afatanaje embombozyakwe zialimbibhi nazila. Embombozya holowakwe ziali nyinza.
13 Kada ku yi mamaki’yan’uwana, in duniya ta ƙi ku.
Bhamwetu, msaswije, ensiebha bhavitwe.
14 Mun san cewa mun riga mun ratsa daga mutuwa zuwa rai, domin muna ƙaunar’yan’uwanmu. Duk wanda ba ya ƙauna matacce ne har yanzu.
Timenye tufumile hunfwatinjje, huwomi afatanaje tibhagene aholo yayonti yashele sagali nolugano hawendele akhale humfwa.
15 Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios )
Omntu yoyonti yashele ahuvitwa oholowakwe, oyogoji mmenyeaje owomwawila sagaukhala mwagoji. (aiōnios )
16 Yadda muka san ƙauna ke nan, wato, Yesu Kiristi ya ba da ransa dominmu. Ya kamata mu ma mu ba da rayukanmu domin’yan’uwanmu.
Wheli timenye ulugano aloleje oYesu afumizye owomi wakwe, whilite nate waziwaje tiwifumie okhalo lwetu waholo.
17 In wani yana da arziki, ya kuma ga ɗan’uwansa cikin rashi, bai kuwa taimake shi ba, anya, ƙaunar Allah tana a cikinsa kuwa?
Lelo wawonti yalinevintu ahulola oholo wakwe yapongoshelewe, omwene aziga omwoyo gwakwe eshi; olugano lwangolobhe anzakhalewole mhati yakwe?
18 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada mu yi ƙauna da fatar baki kawai, sai dai mu nuna ta ta wurin aikatawa da kuma gaskiya.
Bhanahbane bhaholo tigajegane whilomu nahunongwa wene tibhonesyaje embombo enzye lyoli.
19 Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, kuma za mu iya tsaya a gaban Allah ba tare da rawar jiki ba.
Wega timenye aje atetilimlyili na moyogetu gabhonesheye wa mwene.
20 Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
Nkashele amoyogetu sagagatilongas Ongolobhi gosi, ashile amoyo getu omwene amenye, embombozye zyonti.
21 Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
Bhamwetu nkashele amoyo getu segati longa tilibhadandamazu waNgolobhe.
22 Muna kuma samun dukan abin da muka roƙa daga gare shi, domin muna biyayya da umarnansa, muna kuma yin abin da ya gamshe shi.
Lyalyonti lya afume wamwene tukhata indajizyo ziakwe, tibhomba embombo ziazikhondela witagalila lyakwe.
23 Umarninsa kuwa shi ne, mu gaskata da sunan Ɗansa, Yesu Kiristi, mu kuma ƙaunaci juna kamar yadda ya umarce mu.
Ene ndajizio zyakwe itawa lyakwe oYesu Kiristi na ganane tete na tete nashi sati pie endajizio zyakwe.
24 Waɗanda suke biyayya da umarnansa kuwa suna rayuwa a cikinsa, shi kuma a cikinsu. Ta haka muka san cewa yana raye a cikinmu. Mun san haka ta wurin Ruhun da ya ba mu.
Yahogopa endajizo zyakwe awendelela mhati yakwe, naongolobhe akhala mhati yakwe timenye aje akhala mhati yetu wampepo yatipie.