< 1 Yohanna 3 >

1 Dubi irin ƙaunar da Uba ya ƙaunace mu da ita mana, har ana ce da mu’ya’yan Allah! Haka kuwa muke! Dalilin da ya sa duniya ba tă san mu ba shi ne, don ba tă san shi ba.
Mlola, uganu wa Dadi cheuvi ukulu weukita tikemelewa tavana va Chapanga! Na chakaka ndi chativili, ndi muni vandu va pamulima vatimanyili lepi tete ndava muni vammanyili lepi Chapanga.
2 Abokaina ƙaunatattu, yanzu, mu’ya’yan Allah ne, kuma abin da za mu zama nan gaba ba a riga an bayyana ba. Sai dai mun san cewa sa’ad da Kiristi ya bayyana, za mu zama kamar sa, domin za mu gan shi kamar yadda yake.
Mwava nkozi, hinu tavana va Chapanga, nambu yakona yangamanyikana hotohoto chetivyayi. Nambu timayili kuvya penapo Kilisitu peibwela yati tiwanangana nayu ndava yati tikumlola ngati cheavili.
3 Duk mai wannan bege a cikinsa yakan tsarkake kansa, kamar yadda shi Kiristi yake da tsabta.
Na kila mundu mweavi na huvalila yeniyo ndi akujinyambisa, ngati Kilisitu cheanyambiswi.
4 Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi, karya doka ne.
Kila mundu mweikita gahakau akugabela malagizu ga Chapanga, ndava kumbudila Chapanga ndi kuyibela malagizu ga Chapanga.
5 Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
Kilisitu abwelili ndava ya kuwusa kumbudila kwitu Chapanga, na mwene ambudili lepi Chapanga.
6 Ba mai rayuwa a cikinsa da yake cin gaba da yin zunubi. Kowa da yake aikata zunubi, bai taɓa ganinsa ba, bai ma san shi ba.
Kila mundu mweitama mukuwungana na Kilisitu iyendelela lepi kumbudila Chapanga. Yoyoha mweiyendelela kumbudila Chapanga, amuwene lepi amala ammanyili lepi.
7 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada ku yarda wani yă ruɗe ku. Duk mai yin abin da yake daidai mai adalci ne, yadda Kiristi yake mai adalci.
Vana vangu, mundu akotoka kuvakonga! Mweikita gabwina kwa Chapanga akumganisa Chapanga muni Kilisitu mmbwina neju palongolo ya Chapanga.
8 Duk mai aikata abin da yake zunubi shi na Iblis ne, domin Iblis mai aikata zunubi ne tun farko. Dalilin da ya sa Ɗan Allah ya bayyana kuwa shi ne don yă rushe aikin Iblis.
Mweikita gahakau ndi wa Setani, ndava Muhakau ndi ambudili Chapanga kuhumila utumbula. Ndava yeniyo Mwana wa Chapanga abwelili pamulima muni ahalabisa lihengu loha la Mhakau.
9 Babu haifaffe na Allah da zai ci gaba da yin zunubi, domin iri na Allah yana a cikinsa; ba zai iya ci gaba da yin zunubi ba, domin haifaffe ne na Allah.
Kila mundu mweavili Mwana wa Chapanga akumbudila lepi Chapanga ndava muni wumi wa Chapanga utama mugati yaki ihotola lepi kumbudila Chapanga muni Chapanga ndi Dadi wavi.
10 Ta haka muka san waɗanda suke’ya’yan Allah da kuma waɗanda suke’ya’yan Iblis. Duk wanda ba ya yin abin da yake daidai, ba ɗan Allah ba ne; haka ma wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa.
Kwa njila yeniyi tihotola kuvamanya vevavili vana va Chapanga na vevavili vana va Setani. Mundu yoyoha mwangakita gegavi gabwina palongolo yaki amala mundu mwanga mgana mlongo waki mwenuyo mwana lepi wa Chapanga.
11 Wannan shi ne saƙon da kuka ji tun farko. Ya kamata mu ƙaunaci juna.
Wenuwu ndi ujumbi wemwayuwini kuhumila kadeni kuvya: Tigananayi tete kwa tete.
12 Kada ku zama kamar Kayinu, wanda ya zama na mugun nan, ya kuma kashe ɗan’uwansa. Me ya sa ya kashe shi? Domin ayyukansa mugaye ne, na ɗan’uwansa kuma na adalci ne.
Mkoto kuvya ngati Kaini mweavili mundu wa yula Muhakau akamukoma mlongo waki Abeli. Ndava ya kiki amkomili? Ndava matendu gaki gavi gahakau, na mlongo waki akitayi gabwina palongolo ya Chapanga.
13 Kada ku yi mamaki’yan’uwana, in duniya ta ƙi ku.
Valongo vangu, mkoto kukangasa, ngati vandu va mulima vavavengii nyenye.
14 Mun san cewa mun riga mun ratsa daga mutuwa zuwa rai, domin muna ƙaunar’yan’uwanmu. Duk wanda ba ya ƙauna matacce ne har yanzu.
Tete timanyi kuvya tihumi mulifwa tiyingi mukulama, ndava tivaganili valongo. Mwene mweangali uganu mwenuyo itama mumakakala ga lifwa.
15 Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
Kila mweakumuvenga mlongo waki ndi mkomaji, na nyenye mumanyi kuvya mundu mkomaji avi lepi na wumi wa magono goha gangali mwishu. (aiōnios g166)
16 Yadda muka san ƙauna ke nan, wato, Yesu Kiristi ya ba da ransa dominmu. Ya kamata mu ma mu ba da rayukanmu domin’yan’uwanmu.
Ndava ya lenili tiumanyi uganu chauvi, ndi muni Kilisitu awusili wumi waki ndava ya tete, na tete mewa tiwusa wumi witu ndava ya kuvatangatila valongo vitu.
17 In wani yana da arziki, ya kuma ga ɗan’uwansa cikin rashi, bai kuwa taimake shi ba, anya, ƙaunar Allah tana a cikinsa kuwa?
Nambu mundu avi na vindu vya pamulima, na akumlola mlongo waki igana, akabela kumuhengela lipyana, wu, ihotola wuli kujova akumgana Chapanga?
18 ’Ya’yana ƙaunatattu, kada mu yi ƙauna da fatar baki kawai, sai dai mu nuna ta ta wurin aikatawa da kuma gaskiya.
Vana vangu tileka kuvagana vandu kwa kujova ndu nambu tivagana chakaka kwa kulangisa matendu.
19 Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, kuma za mu iya tsaya a gaban Allah ba tare da rawar jiki ba.
Ndi chetihotola kuvya tavandu vetivili na uchakaka, na tivili lepi na wogoyi mumitima yitu palongolo ya Chapanga.
20 Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
Ngati mitima yitu ikutikumbusa lepi kuvya tikumbudila Chapanga, timanyi kuvya Chapanga muvaha kuliku mitima hitu na mwene amanyili goha.
21 Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
Vankozi vangu, mitima yitu ngati yikutikumbusa lepi kuvya tikumbudila Chapanga hinu tivya lepi na wogoyi palongolo ya Chapanga.
22 Muna kuma samun dukan abin da muka roƙa daga gare shi, domin muna biyayya da umarnansa, muna kuma yin abin da ya gamshe shi.
Na chochoha chetikumuyupa, tichipata kwaki. Tiyuwanila mihilu yaki kukita gala gegakumganisa Chapanga.
23 Umarninsa kuwa shi ne, mu gaskata da sunan Ɗansa, Yesu Kiristi, mu kuma ƙaunaci juna kamar yadda ya umarce mu.
Mihilu yaki ndi iyi, kumsadika Yesu Kilisitu mweavili Mwana waki, na kuganana tavete ngati cheatilagizili.
24 Waɗanda suke biyayya da umarnansa kuwa suna rayuwa a cikinsa, shi kuma a cikinsu. Ta haka muka san cewa yana raye a cikinmu. Mun san haka ta wurin Ruhun da ya ba mu.
Vandu voha veviyidakila mihilu ya Chapanga vitama mukuwungana nayu. Vene vitama mugati ya Chapanga na Chapanga itama mugati yavi. Tete tigamanyili ago kwa njila ya Mpungu Msopi mweatipelili.

< 1 Yohanna 3 >