< 1 Korintiyawa 1 >

1 Bulus, wanda aka kira domin yă zama manzon Kiristi Yesu, bisa ga nufin Allah, da kuma ɗan’uwanmu Sostenes,
U Paulo, wakiziwilwe nu Kristi Yesu abhe sontezwi whimagano ga Ngolobhe, nu Sosthene wholo wetu,
2 Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, da waɗanda aka tsarkake cikin Kiristi Yesu, aka kuma kira domin su zama masu tsarki, tare da dukan waɗanda suke ko’ina da suke kiran sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, Ubangijinsu da kuma namu.
whishibhanza sha Ngolobhe lyalyaleho hu Korintho, whabhala ambao bhabhe whelwe hushiputo wha Yesu Kristi bhabhali bhakwiziwe abhe bhantu bhasafi. Tihubhasimbila pia bhala bhonti bhabhahulikwizwa itawala lwa Gosi wetu uYesu Kristi kati amahali ponti, Ugosi wawo nu wetu.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Ineema nuwinza ibhe humwenyu afume wha Ngolobhe baba wetu nu Gosi wetu uYesu Kristi.
4 Ina gode wa Allah kullum dominku, saboda alherinsa da aka ba ku a cikin Kiristi Yesu.
Insiku zyonti uhunsalifwa Ongolobhe wane kwa ajili yenyu, afwatanaje ni neema ya Ngolobhe ambayo uKristi uYesu abhapiye.
5 Gama a cikinsa kuka sami wadata ta kowace hanya, a cikin dukan maganarku, da kuma cikin dukan saninku
Abhawombile abhe bhatabhazi katika kila idala, katika ayanje pamoja ni njele zyonti.
6 gama shaidarmu game da Kiristi ta tabbata a cikinku.
Abhawombile atabhazi, hansi usimishizi ahusu uKristi aje ahakikizwe abhe lyoli peka nawo.
7 Saboda haka, ba ku rasa kowace baiwa ta ruhaniya ba, yayinda kuke jira da marmari, saboda bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Eshi sagamopongoshewa ikalama zishimoyo, hansi shamuli ni hamu ya golele ugubulwe wa Gosi wetu uYesu uKristi.
8 Zai ƙarfafa ku har zuwa ƙarshe, domin ku zama marasa aibi a ranar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Ayihubhaimalisya amwe pia hadi humwisho, ili musalaumiwe isiku lya Gosi wetu uYesu Kristi.
9 Allah, wanda ya kira ku zuwa ga zumunci tare da Ɗansa Yesu Kiristi Ubangijinmu, shi mai aminci ne.
Ungolobhe golosu wabhakwizizye amwe katika uwushirika wa mwanawakwe, uYesu kristi Ugosi wetu.
10 Ina roƙonku’yan’uwa, a cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, dukanku ku yarda da juna, domin kada a sami tsattsaguwa a cikinku, domin kuma ku zama ɗaya, cikakku a cikin halinku da tunaninku.
Eshi ihubhalabha nkulo nuyilombo bhane, ashilile widala lay Gosi wetu uYesu uKristi, abhe wonti bheteshe, na kwamba husahabhe ulugabhanyo mmiongoni mwenyu. Ihubhalabha aje mulemane mwenti nahuniya yeka na whikusudi lyeka.
11 ’Yan’uwana, waɗansu daga iyalin gidan Kulos sun gaya mini cewa, akwai faɗa a cikinku.
Huje abhantu bha munyumba ya Kloe bhambozezye aje huli amalehano gagahendela mumiongoni mwenyu.
12 Abin da nake nufi shi ne, ɗaya daga cikinku na cewa, “Ni ina bin Bulus,” wani na cewa, “Ni ina bin Afollos,” wani kuma, “Ni ina bin Kefas,” har wa yau wani kuma, “Ni ina bin Kiristi.”
Indi ni maana ene: Kila weka mwikundi lyenyu ayanga, “Ane ni wa Paulo,” au “Ane ni wa Apolo”, au “Ane niwa Kefa” au “Ane niwa Kristi”.
13 Kiristi a rabe ne? Bulus ne aka gicciye dominku? An yi muku baftisma a cikin sunan Bulus ne?
Je! uKristi agabhanyishe? Je! uPaulo ayambele kwa ajili yenyu? Je! mwahozewelwe whitawa lya Paulo?
14 Ina godiya domin ban yi wa wani baftisma a cikinku ba, sai dai Kirisbus da Gayus kaɗai.
Ihusalifwa Ungolobhe aje saga na mozizye wowonti, ila u Krispo nu Gayo.
15 Don haka, ba wanda na iya cewa an yi muku baftisma a cikin sunana.
Ene yali huje hamuna wowonti wayanje aje mwahozewelwe whitawa lyane.
16 (I, na kuma yi wa iyalin gidan Istifanas baftisma, ban da wannan, ban tuna da wani da na yi masa baftisma ba.)
(Na nawozizye bha munyumba ya Stephania. Hani yepo, sigihelewa aje namozizye umuntu uwenje wowonti).
17 Gama Kiristi bai aike ni yin baftisma ba, sai dai wa’azin bishara ba da kalmomin hikimar mutum ba, domin kada gicciyen Kiristi ya rasa ikonsa.
Afwatanaje U Kristi sagwantumile ahozye ila alombelele ibhangili. Sagaantumile alombelele hunongwa zinjele yishibinadamu, ili aje engovo yikhobhehanyo lya Kristi lisahefwewe.
18 Gama saƙon gicciye wauta ne ga waɗanda suke hallaka, amma a gare mu, mu da ake ceto, ikon Allah ne.
Afwatanaje intumi yikhobhehanyo walangani whabhala bhabhafwa. Ila whabhala ambao Ongolobhe ahubhaokoa, ngovo wha Ngolobhe.
19 Gama a rubuce yake cewa, “Zan rushe hikimar mai hikima, basirar mai azanci kuma zan rikita shi.”
Afwatanaje isimbililwe, “Nayihuyinanganya injele yibhibusala. Nayiunganya uwelewa wibhi njele.”
20 Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Awhi umuntu winjele? awhi winsukulu? awhi wayanje washawishi wense ene? Aje, Ungolobhe sagaayigeuzizye injele yense ene abhe ukwelengusu? (aiōn g165)
21 Gama tun da a cikin hikimar Allah, duniya a cikin hikimarta ba tă san shi ba, Allah ya ji daɗin ceton waɗanda suka ba da gaskiya ta wurin wautar wa’azin bishara.
Afume ense ileho katika injele yakwe sagayamenye Ongolobhe, yasongwezye Ongolobhe katika ukwelengusu wawo walambele ili whuwaule bhala bhabhawheteha.
22 Yahudawa suna so su ga alama, Hellenawa kuma suna neman hikima,
Whubhayahudi bhawozelezya iishara zimayele na Abhayunani bhawhanza ihekima.
23 amma mu, muna wa’azin Kiristi wanda aka gicciye ne, wanda ya zama dutsen tuntuɓe ga Yahudawa, wauta kuma ga Al’ummai,
Eshi tilombelela uKristi wayembele, wahali visyo wha Bhayahudi na kwelengusu wha Bhayunani.
24 amma ga su waɗanda Allah ya kira, Yahudawa da Hellenawa, Kiristi ikon Allah ne, da kuma hikimar Allah.
Lakini whabhala ambawo bhakwiziwe no Ngolobhe, Abhayahudi tihunobhelela uKristi hansi engovo ninjele ya Ngolobhe.
25 Gama wautar Allah ta fi hikimar mutum, kuma rashin ƙarfin Allah ya fi ƙarfin mutum.
Abhe ukwelengusu wa Ngolobhe uli ninjele ashele abhanada, na uwuzowofu wa Ngolobhe whuline ngovo hani ya bhanadamu.
26 ’Yan’uwa, ku tuna yadda kuke sa’ad da aka kira ku. Babu masu hikima da yawa a cikinku, bisa ga ganin mutum; babu masu iko da yawa, babu masu martaba da yawa bisa ga haihuwa.
Enyi ukwiziwe wa Ngolobhe humwanya yenyu, kolo nu yelombo bhane. Sagabhinji bhenyu mwapapwilwe katika uwugosi.
27 Amma Allah ya zaɓi abubuwa masu wautata duniya, don yă kunyata masu hikima. Allah ya zaɓi abubuwa marasa ƙarfi na duniya, domin ya ba wa masu ƙarfi kunya.
Ila Ungolobhe asaluye ivintu ivekwelengusu vyense ili huvisosye vivilininjele. Ungolobhe asaluye shili zohofu panse hushisosye shishili nengovo.
28 Ya zaɓi abubuwa marasa martaba na wannan duniya da kuma abubuwan da aka rena da abubuwan da ba a ɗauka a bakin kome ba, domin a wofinta abubuwan da ake ganinsu da daraja,
Ungolobhe asaluye shila shishili shihali ya pansi na shizalaulilwe panse. Asaluye hata ivintu ambavyo sagavya bhaziwilwe abhe hantu, whuvibheshe saga hantu ivintu vivileho ni thamani.
29 domin kada wani ya yi taƙama a gabansa.
Awombile eshi ili asahabhe wowonti wali ni sababu wahujinule whilongolela lyakwe.
30 Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
Husababu yishila Ungolobhe shawombile, isalezi muli muhati ya Kristi uYesu, wafanyishe njele kwa ajili yetu wha Ngolobhe. Aleho haki yetu, golosu na waule.
31 Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Hansi amatokeo, hansi iizu shaliyanga, “Wahujipala, ajipale wha Gosi.”

< 1 Korintiyawa 1 >