< 1 Korintiyawa 1 >

1 Bulus, wanda aka kira domin yă zama manzon Kiristi Yesu, bisa ga nufin Allah, da kuma ɗan’uwanmu Sostenes,
Nene Pauli nikemeliwi kuvya mtumi wa Kilisitu Yesu, kwa maganu ga Chapanga, na mlongo Sostene.
2 Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, da waɗanda aka tsarkake cikin Kiristi Yesu, aka kuma kira domin su zama masu tsarki, tare da dukan waɗanda suke ko’ina da suke kiran sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, Ubangijinsu da kuma namu.
Tikuvayandikila nyenye msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu mwemuvi Kolinto. Nyenye mukemeliwi kuvya vandu va Chapanga kwa kuwungana na Yesu Kilisitu, pamonga na vandu voha popoha pevakumuyupa BAMBU witu Yesu Kilisitu mweavi BAMBU witu na wavi mewawa.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Nikuvaganila uteke na ubwina wa Chapanga kuhuma kwa Chapanga Dadi witu na BAMBU witu Yesu Kilisitu.
4 Ina gode wa Allah kullum dominku, saboda alherinsa da aka ba ku a cikin Kiristi Yesu.
Nikumsengusa Chapanga wangu magono goha ndava yinu, ndava ya mota ya Chapanga yaavapelili kwa njila ya Yesu Kilisitu.
5 Gama a cikinsa kuka sami wadata ta kowace hanya, a cikin dukan maganarku, da kuma cikin dukan saninku
Muni kwa kuwungana na Kilisitu mmemiswi muvindu vyoha. Mpewi luhala lwa kukokosa na kumanya.
6 gama shaidarmu game da Kiristi ta tabbata a cikinku.
Ujumbi wa Kilisitu uyimi chakukangamala mugati yinu,
7 Saboda haka, ba ku rasa kowace baiwa ta ruhaniya ba, yayinda kuke jira da marmari, saboda bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
hati nakupungukiwa na chipanji chochoa kuhuma kwa Mpungu Msopi pemwilindila kugubukuliwa kwa BAMBU witu Yesu Kilisitu.
8 Zai ƙarfafa ku har zuwa ƙarshe, domin ku zama marasa aibi a ranar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Mwene yati akuvakangamalisa mbaka pamwishu mulolekanayi mwangali kuhoka ligono leiwuya BAMBU witu Yesu Kilisitu.
9 Allah, wanda ya kira ku zuwa ga zumunci tare da Ɗansa Yesu Kiristi Ubangijinmu, shi mai aminci ne.
Chapanga ndi msadikika, avakemili muvyai pamonga na mwana waki Yesu Kilisitu BAMBU witu.
10 Ina roƙonku’yan’uwa, a cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, dukanku ku yarda da juna, domin kada a sami tsattsaguwa a cikinku, domin kuma ku zama ɗaya, cikakku a cikin halinku da tunaninku.
Valongo vangu, nikuvayupa neju kwa liina la BAMBU witu Yesu Kilisitu, mvya pamonga mukila lijambu lemwijova, mkoto kukomana pagati yinu mvya liholo limonga na lijambu limonga.
11 ’Yan’uwana, waɗansu daga iyalin gidan Kulos sun gaya mini cewa, akwai faɗa a cikinku.
Valongo vangu, mambu genigayuwini kuhuma kwa vandu va Kuloe, kuvya mwihutana pagati yinu.
12 Abin da nake nufi shi ne, ɗaya daga cikinku na cewa, “Ni ina bin Bulus,” wani na cewa, “Ni ina bin Afollos,” wani kuma, “Ni ina bin Kefas,” har wa yau wani kuma, “Ni ina bin Kiristi.”
Nigana kujova cheniyuwini kuhuma kwinu, mmonga ijova, “Nene nikumlanda Pauli,” Yungi, “Nene nikumlanda Apolo,” Yungi, “Nene nikumlanda Kefa,” Na yungi ijova, “Nene nikumlanda Kilisitu.”
13 Kiristi a rabe ne? Bulus ne aka gicciye dominku? An yi muku baftisma a cikin sunan Bulus ne?
Wu, Kilisitu agavanyiki? Wu, Pauli ndi mweavambiwi pamsalaba ndava yinu? Amala mwabatiziwi kwa liina la Pauli?
14 Ina godiya domin ban yi wa wani baftisma a cikinku ba, sai dai Kirisbus da Gayus kaɗai.
Nikumsengusa Chapanga nabatizi lepi mundu hati mmonga winu ndi nga Kilisipo na Gayo.
15 Don haka, ba wanda na iya cewa an yi muku baftisma a cikin sunana.
Hinu kawaka mweihotola kujova abatiziwi kwa liina langu.
16 (I, na kuma yi wa iyalin gidan Istifanas baftisma, ban da wannan, ban tuna da wani da na yi masa baftisma ba.)
Chakaka nabatizi kavili vandu pa lukolo lwa Stefani, nambu kawaka nimanyili lepi ngati nabatizi mundu yungi.
17 Gama Kiristi bai aike ni yin baftisma ba, sai dai wa’azin bishara ba da kalmomin hikimar mutum ba, domin kada gicciyen Kiristi ya rasa ikonsa.
Kilisitu anitumi lepi kubatiza vandu, nambu anitumili kukokosa Lilovi la Bwina. Anitumili kukokosa changali kuhuvalila maholo ga vandu vangi, muni makakala ga lifwa cha Kilisitu pamsalaba chikoto kubadilishwa.
18 Gama saƙon gicciye wauta ne ga waɗanda suke hallaka, amma a gare mu, mu da ake ceto, ikon Allah ne.
Kwa vala vevayagili ujumbi wa chifwa cha Kilisitu pamsalaba uyimu, nambu tete mwetivii munjila ya usangula, ujumbi wenuwo ndi makakala ga Chapanga.
19 Gama a rubuce yake cewa, “Zan rushe hikimar mai hikima, basirar mai azanci kuma zan rikita shi.”
Muni Mayandiku Gamsopi gijova, “Yati nihalibisa luhala lwa vevavi na luhala na yati niyagisa umanya wa vevavi na luhala.”
20 Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn g165)
Avi koki mweavi na luhala? Avi koki mweasomili? Avi koki mweamanyili kudandaula mambu ga mulima? Wu, Chapanga ahengili lepi luhala lwa mulima uwu kuvya ndi uyimu? (aiōn g165)
21 Gama tun da a cikin hikimar Allah, duniya a cikin hikimarta ba tă san shi ba, Allah ya ji daɗin ceton waɗanda suka ba da gaskiya ta wurin wautar wa’azin bishara.
Chapanga igana kuvasangula vala vevakumsadiki kwa njila ya makokoselu gegilolekana kuvya mambu ga uyimu. Akitili chenichi ndava muni vandu vihotola lepi kummanya Chapanga kwa luhala lwavi vene.
22 Yahudawa suna so su ga alama, Hellenawa kuma suna neman hikima,
Vayawudi vigana chinamtiti na Vagiliki vilonda luhala.
23 amma mu, muna wa’azin Kiristi wanda aka gicciye ne, wanda ya zama dutsen tuntuɓe ga Yahudawa, wauta kuma ga Al’ummai,
Nambu tete tikumkokosa Kilisitu mweavambiwi pamsalaba. Kwa Vayawudi lijambu lenili ndi unonopa, na kwa vandu vangali kuvya Vayawudi ndi uyimu,
24 amma ga su waɗanda Allah ya kira, Yahudawa da Hellenawa, Kiristi ikon Allah ne, da kuma hikimar Allah.
nambu kwa vala na Chapanga, Vayawudi na vandu vanga Vayawudi, Kilisitu ndi Makakala ga Chapanga na luhala lwa Chapanga.
25 Gama wautar Allah ta fi hikimar mutum, kuma rashin ƙarfin Allah ya fi ƙarfin mutum.
Muni chechilolekana kuvya uyimu wa Chapanga ndi luhala kuliku luhala lwa vandu, na chechilolekana kuvya ungolongondi wa Chapanga, ndi chivii na makakala kuliku makakala ga vandu.
26 ’Yan’uwa, ku tuna yadda kuke sa’ad da aka kira ku. Babu masu hikima da yawa a cikinku, bisa ga ganin mutum; babu masu iko da yawa, babu masu martaba da yawa bisa ga haihuwa.
Hinu valongo vangu muholalela chamwakemiliwi na Chapanga, lepi voha pagati yinu vevana luhala kulandana na maholo ga vandu, vamahele lepi pagati yinu vevivya na makakala, amala ukulu.
27 Amma Allah ya zaɓi abubuwa masu wautata duniya, don yă kunyata masu hikima. Allah ya zaɓi abubuwa marasa ƙarfi na duniya, domin ya ba wa masu ƙarfi kunya.
Chapanga ahagwili gala mulima ukugawona ga uyimu, muni avapela soni vana luhala, na agahagwili gala mulima ukugawona kuvya ndi ungolongondi muni avapelayi soni vana makakala.
28 Ya zaɓi abubuwa marasa martaba na wannan duniya da kuma abubuwan da aka rena da abubuwan da ba a ɗauka a bakin kome ba, domin a wofinta abubuwan da ake ganinsu da daraja,
Chapanga ahagwili vindu pahi viviveveswa na mulima uwu, na vindu vingali kuvya muni agahalabisa mambu gevikemela kuvya ga chakaka.
29 domin kada wani ya yi taƙama a gabansa.
Chapanga akitili chenichi kawaka mundu wa kumeka palongolo yaki.
30 Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
Chapanga ndi mweavawunganisi na Kilisitu Yesu. Chapanga amkitili Kilisitu kuvya luhala witu, kwa njila yaki titepulaniswi na Chapanga, tivya tavandu vetibaguliwi ndava ya Chapanga na kugombolewa.
31 Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Hinu ngati Mayandiku Gamsopi chegijova, “Mweigana kumeka, ndi, amekelayi ndava ya lihengu la BAMBU.”

< 1 Korintiyawa 1 >