< 1 Korintiyawa 8 >
1 To, game da abincin da aka miƙa hadaya ga gumaka kuwa. Mun san cewa dukanmu muna da ilimi. Ilimi yakan kawo girman kai, amma ƙauna takan gina.
Eeqas shuketida asho gishshi inte taas xaafidayssa mala gidiko tumuka nu wurka eriza miishi dees. Eroy otorses; siiqoy qass go7es.
2 Mutumin da yake tsammani ya san abu, sanin da yake da shi bai isa ba.
Ta erays giza asi eranas besiza mala buro eribeyna.
3 Amma mutumin da yake ƙaunar Allah, Allah yana sane da shi.
Xoossu siqiza uray gidiko izi Xoossa achan erettida de.
4 To, game da cin abincin da aka miƙa hadaya ga gumaka kuwa, mun san cewa “Gunki ba kome ba ne a duniya”, kuma “Babu wani Allah sai dai ɗaya.”
Hessa gishshi eeqas yarishettida asho muussa gishshi ta intes gizay hayssa alamezan eeqay hada gididayssane issi Xoossafe attin hara Xoossi bayindayssa nu erosu.
5 Gama ko da akwai abubuwan da ake ce da su alloli, a sama ko a ƙasa (don kuwa akwai “alloli” da “iyayengiji” da yawa),
Aydeka gidiko daro eeqatine daro godati deetes shin salon gidin biitta bolla xoossu geetettiza daro eeqati diikoka nuusu gidiko haniday wurikka izan hanides. Nuka izas gidida issi Xoossi Aaway dees. Qassekka hanidazi wurikka izan haniday nuka izan hanida issi Goday Yesus Kiristoosay xalala nuus dees.
6 duk da haka a gare mu dai akwai Allah ɗaya kaɗai, Uba, wanda dukan abubuwa suke daga gare shi, wanda kuma saboda shi ne muke rayuwa, kuma akwai Ubangiji ɗaya, Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa ne aka yi dukan abu, ta wurinsa ne kuma muke rayuwa.
7 Amma ba kowa ne ya san wannan ba. Har yanzu, waɗansu mutane sun saba da tunani cewa gumaka ainihi ne, saboda haka sa’ad da suka ci irin abincin nan, sukan ɗauka cewa kamar an miƙa wa ga gunki ne, kuma da yake lamirinsu ba ƙarfi, yakan ƙazantu.
Gido attin hessa asi wuri erena. Issi issi asati hano gakanas eeqqa goyno dosida gishshi hessa mala asho miishe addaka Eeqas shuketidayssa qopetes. Isttas qofay laafa gidida gishshi istti tunetes.
8 Gaskiya ne cewa ba ma samun yardar Allah ta wurin abin da muke ci. Ba ma rasa wani abu idan ba mu ci ba, kuma ba ma ƙaru da wani abu in muka ci.
Gido attin Kathi nuna Xoossa achi gathena. Nu montta agikoka nuus paccizay deena. Nu mikokka nuusu wodhey deena.
9 Sai dai ku yi hankali, kada yin amfani da’yancinku yă zama abin sa tuntuɓe ga marasa ƙarfi.
Gido attin inte metoy bawa guusan oothizays ammanon minnontta asas dhuphe gidontta mala nagetite.
10 Gama in wani wanda lamirinsa ba shi da ƙarfi ya gan ka, kai da kake da wannan sani, kana ci a haikalin gumaka, ashe, ba zai sami ƙarfin halin cin abin da aka miƙa wa gumaka ba?
Ne hessa milatiza eratethi diza gishshi hinko ammanon minontta uray eeqa keeththan ne mizayssa beydi eeqas shuketidayssa manas xalenee?
11 Saboda haka ta wurin sanin nan naka sai ka sa wannan ɗan’uwa marar ƙarfi wanda Kiristi ya mutu dominsa yă hallaka.
Hessa gishshi Kiristoosay iza gishshi hayqida he ammanon minontta ishay ne eratetha gaason dhayes guskko.
12 Sa’ad da ka rushe lamiri mai bi marar ƙarfi, ka yi wa Kiristi zunubi ke nan.
Hessaththoka inte inte ishata qohonine istta laafa qofa madunithon Kiristoosa qohista.
13 Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn )
Hessa gishshi ta miza miishi ta isha dhuphizazi gidiko ta isha ta dhuphethontta mala mulekka asho miike. (aiōn )