< 1 Korintiyawa 6 >
1 In wani a cikinku yana da damuwa da wani, don me zai kai ƙara a gaban marasa bi, maimakon yă kai ƙara a gaban tsarkaka?
Jumo mulyumue pano iva ni mumuko navanine, ilondua kuluta ku ndinde ijavano navalinuvwakyang'haani kukila pavulongolo pa vitiki?
2 Ba ku san cewa tsarkaka ne za su yi wa duniya shari’a ba? In kuwa za ku yi wa duniya shari’a, ai, kun isa ku yi shari’a a kan ƙananan damuwoyi ke nan.
Namukagwile kuuti avitiiki vilikujihigha i iisi? Nave mukujihigha i iisi, namunoghela kulamula amasio ghano naghilinuluvumbulilo?
3 Ba ku san cewa za mu yi wa mala’iku shari’a ba? Balle al’amuran da suka shafi duniyan nan!
Namukagwile kuuti tulikuvahigha avanyamola? Mukighavo kiliku ikya kukila, ghanoghile kulamula amasio gha vukalo uvu.
4 Saboda haka, in kuna da damuwa game da irin waɗannan al’amura, sai ku naɗa alƙalai ko cikin waɗanda ba kome ba ne a ikkilisiya!
Nave lunoghila kuhigha amasio gha vukalo uvu, nakiki muluta kutwala amasitaka pavulongolo pavano navikwima mu ng'ong'ano?
5 Na faɗi haka ne don ku ji kunya. Ashe, ba za a iya samun wani a cikinku mai hikima wanda zai iya sasanta tsakanin masu bi ba?
Nijova agha ni soni sinu. Nakwale unyavukola mulyumue ughwa kukwila kuvika amasio ghaling'ane pakate pa nyalukolo nu nyalukolo?
6 Me zai sa ɗan’uwa yă kai ƙarar ɗan’uwa, a gaban marasa bi?
Looli heene anaala, umwitiki jumo iluta ku ndinde ija mwitiki ujunge, na masitaka aghuo ghivikua pavulongolo pa m'baha juno naikwitika!
7 Ƙarar junanku ma da kuke yi, ai, kāsawa ce a gare ku. Ba gara ku haƙura a cuce ku ba? Ku kuma haƙura ko an zambace ku?
Uvwakyang'haani kwekuuti kwesile imumuko pakate nakate muva Kilisite ghano ghaletile ng'haani kugasia kulyumue. Kiiki mulekile kupumuka ni mbiivi? Nakiki mukwitika kusyangua?
8 Amma ga shi ku da kanku kuna cuta, kuna kuma zamba, har ma ga’yan’uwanku ne kuke yi wannan.
Looli muvomba uvuhosi na kusyanga avaange, navuo ve vakulu nava lumbu viinu!
9 Ba ku sani ba cewa mugaye ba za su gāji mulkin Allah ba? Kada fa a ruɗe ku. Ba masu fasikanci ko masu bautar gumaka ko masu zina ko karuwan maza, ko’yan daudu,
Namukakula kuuti vano navalinuvwakyang'haani navihaasi uvutua vwa Nguluve? namungitikaghe uvudesi. Uvuvwafu, vanovifunya ifihwaani, avagalusi, avafiraji, nava lawiti,
10 ko ɓarayi ko masu kwaɗayi ko mashaya ko masu ɓata suna ko masu zamba da za su gāji mulkin Allah.
avalyasi avagheji, avaghasi, avanyamaligho-ma avuo nakwale juno ilihala uvutua vwa Nguluve.
11 Haka waɗansu a cikinku ma suke a dā. Amma an wanke ku, an tsarkake ku, aka kuma sa kuka zama marasa laifi cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
Navuo vakale muvamo mu vanave mwemue. Looli muvalasivue, looli musukilue, looli mubaghilivue mwa Nguluve, looli muvombilue vwa kyang'haani pavulongolo pa Nguluve mulitavua lya Mutwa Yesu Kilisite nu Mhepo ghwa Nguluve Ghwitu.
12 “Ina da dama in yi kome,” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ina da dama in yi kome” sai dai ba abin da zai mallake ni.
“Ifinu fyoni finofu kulyune”, looli nakila kiinubkili nuluvumbulilo. “Ifinu fyoni fye finofu kulyune,” looli nanitemuagha kimonga kya ifio.
13 “An yi abinci domin ciki ne, ciki kuma domin abinci.” Amma Allah zai hallaka su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba, sai dai domin Ubangiji, Ubangiji kuma domin jiki.
“Ikyakulia vwimila vwa lileme, nhi lileme vwimila vwa kyakulia,”looli uNguluve ikufivusia fyoni. Um'bili naghupelilue vwimila uvumalaya, pa uluo, um'bili vwimila vwa Mutwa kange u Mutwa ikughuvombela um'bili.
14 Ta wurin ikonsa, Allah ya tashe Ubangiji daga matattu, haka zai tashe mu mu ma.
Unguluve alya syusisie u Mutwa nusue kange ikutusyusie kungufu saake.
15 Ba ku sani ba cewa jikunanku gaɓoɓin Kiristi ne kansa? Zai kyautu in ɗauki gaɓoɓin Kiristi in haɗa da jikin karuwa? Sam!
Namukagwile kuuti amaviili ghinu ghahasiling'ine nhu Kilisite? Mukagwile ndaani kukufihumia ifipelua fya Kilisite na kufihasiling'ania nhu malaya? Nafyelungave!
16 Ba ku san cewa shi wanda ya haɗa jikinsa da karuwa sun zama ɗaya a cikin jiki ke nan ba? Gama an ce, “Biyun za su zama jiki ɗaya.”
Namukagwile kuuti juno iling'ana nu malaya alim'bili ghumo nu mwene? Ndavule ililembe lijova, “Vaviili viva m'bili ghumo.”
17 Wanda kuwa ya haɗa jikinsa da Ubangiji ya zama ɗaya da shi ke nan a ruhu.
Looli juno iling'ana nhu Mutwa iva numbula jimo palikimo nhu mwene.
18 Ku guji fasikanci. Duk sauran zunubai da mutum yakan aikata suna waje da jikinsa, amma mai yin fasikanci, yana ɗaukar alhalin jikinsa ne.
Muvukimbilaghe uvuvwafu! “kiila uvuhosi vuno ivomba umuunhu kwe kunji mum'bili ghwa mwene. Looli vuvwafu, umuunhu ivomba uvuvwafu m'bili ghwa mwene jujuo.
19 Ba ku san cewa jikin nan naku haikalin Ruhu Mai Tsarki ba ne wanda yake cikinku yake kuma daga Allah? Ku ba na kanku ba ne;
Namukagula kuuti amavili ghinu je nyumba inyimike ja kufunyila ija Mhepo Mwimike, juno ikukala mun'kate mulyumue, jula juno mukapelilue kuhuma kwa Nguluve? Namukagwile kuuti ghwemwene jumue?
20 saye ku fa aka yi da tsada, saboda haka, sai ku girmama Allah da jikinku.
Kuuti mukaghulilue nulutogo. Pa uluo mumughiniaghe u Nguluve na mavili ghinu.