< 1 Korintiyawa 6 >
1 In wani a cikinku yana da damuwa da wani, don me zai kai ƙara a gaban marasa bi, maimakon yă kai ƙara a gaban tsarkaka?
Omwi mwimwe akabha nomusango no wejabho, natula okugenda mwibhalaja lya bhanu bhatali bhalengelesi okukila okuja imbele ya bhekilisha?
2 Ba ku san cewa tsarkaka ne za su yi wa duniya shari’a ba? In kuwa za ku yi wa duniya shari’a, ai, kun isa ku yi shari’a a kan ƙananan damuwoyi ke nan.
Mutakumenya ati abhekilisha bhalilamula echalo? Labha mulilamula echalo, mutakutula kulamula amagambo ganu gatana nsonga?
3 Ba ku san cewa za mu yi wa mala’iku shari’a ba? Balle al’amuran da suka shafi duniyan nan!
Mutakumenya ati chililamula bhamalaika? Kwa insongaki kukila eyo, echitula okulamula amagambo go bhulame bhunu?
4 Saboda haka, in kuna da damuwa game da irin waɗannan al’amura, sai ku naɗa alƙalai ko cikin waɗanda ba kome ba ne a ikkilisiya!
Labha echitula okulamula amagambo go bhulame bhunu, kulwaki omutula okubhasilila amalalamiko imbele ya bhanu bhatakwimelegulu mwikanisa?
5 Na faɗi haka ne don ku ji kunya. Ashe, ba za a iya samun wani a cikinku mai hikima wanda zai iya sasanta tsakanin masu bi ba?
Enaika ganu kunswalo jemwe. Atalio owobhwenge umwi mwimwe owokuta emisango jibhe amwi agati yo omuili no muili?
6 Me zai sa ɗan’uwa yă kai ƙarar ɗan’uwa, a gaban marasa bi?
Nawe kutyo jili woli, omwikilisha umwi kaja mwibhalaja ingulu yo mwikilisha oundi, na malalamiko ago agatulwa imbele yo mulamusi unu atali mwikilisha!
7 Ƙarar junanku ma da kuke yi, ai, kāsawa ce a gare ku. Ba gara ku haƙura a cuce ku ba? Ku kuma haƙura ko an zambace ku?
Echimali nati jilio emisango agati ya bhekilisha ganu galetele jinyanko kwimwe. Kulwaki musige okunyansibhwa kwa mabhibhi? Kulwaki omwikilisha okujigibhwa?
8 Amma ga shi ku da kanku kuna cuta, kuna kuma zamba, har ma ga’yan’uwanku ne kuke yi wannan.
Nawe mwakolele obhunyamuke no kujiga abhandi, nabho nibhamula bhanyu na bhayala bhanyu!
9 Ba ku sani ba cewa mugaye ba za su gāji mulkin Allah ba? Kada fa a ruɗe ku. Ba masu fasikanci ko masu bautar gumaka ko masu zina ko karuwan maza, ko’yan daudu,
Mutakumenya ati bhanu bhatali bhalengelesi bhatalilya omwandu gwo bhukama bhwa Nyamuanga? Mutekilisha olubheyi. Abhasiyani, abho abhalamya amasusano, abhalomesi, bhanu abhalosha abhalume bhejabho,
10 ko ɓarayi ko masu kwaɗayi ko mashaya ko masu ɓata suna ko masu zamba da za su gāji mulkin Allah.
Abhefi, abhatubhe, abhamywi, abhasakusi, abhafumi, atalio agati yebhhwe unu alilya omwandu gwa Nyamuanga.
11 Haka waɗansu a cikinku ma suke a dā. Amma an wanke ku, an tsarkake ku, aka kuma sa kuka zama marasa laifi cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
Nabho agati yebhwe aliga alimwe. Nawe mwamalile kwosibhwa, nawe mwamalile kwaulwa na Nyamuanga, nawe mwakolelwe bhalengelesi imbele ya Nyamuanga mwisina lya Latabhugenyi Yesu Kristo na kwo Mwoyo gwa Nyamuanga weswe.
12 “Ina da dama in yi kome,” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ina da dama in yi kome” sai dai ba abin da zai mallake ni.
“Ebhinu bhyona bhiile kwanye” nawe jitalyati bhuli chinu echinsakila. “Ebhinu bhyona bhiile kwanye,”nawe nitakutungwa nachona chona mwibhyo.
13 “An yi abinci domin ciki ne, ciki kuma domin abinci.” Amma Allah zai hallaka su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba, sai dai domin Ubangiji, Ubangiji kuma domin jiki.
“Ebhilyo nikwainda, na inda nikwebhilyo, “nawe Nyamuanga alimalao bhyona. Omubhili gutamogelwe kulwobhulomesi, nawe gwamogelwe kulwa Latabhugenyi, na Latabhugenyi aligufulubhendela omubhili.
14 Ta wurin ikonsa, Allah ya tashe Ubangiji daga matattu, haka zai tashe mu mu ma.
Nyamuanga amusuluye Latabhugenyi eswe ona alichisulula kwa managa gae.
15 Ba ku sani ba cewa jikunanku gaɓoɓin Kiristi ne kansa? Zai kyautu in ɗauki gaɓoɓin Kiristi in haɗa da jikin karuwa? Sam!
Mutakumenya ati emibhili jemwe jigwatene na Kristo? omutula atiki okusosha omubhili gwa Kristo mugugwatanya no musiani? Jitakutulikana!
16 Ba ku san cewa shi wanda ya haɗa jikinsa da karuwa sun zama ɗaya a cikin jiki ke nan ba? Gama an ce, “Biyun za su zama jiki ɗaya.”
Mutakumenya ati unu kagwatana no musiani ona abhee mubhili gumwi nage? Lwakutyo elyandiko elyaika, “Abhabhili bhalibha mubhili gumwi.”
17 Wanda kuwa ya haɗa jikinsa da Ubangiji ya zama ɗaya da shi ke nan a ruhu.
Nawe unu kagwatana na Latabhugenyi kabha nomwoyo gumwi nage.
18 Ku guji fasikanci. Duk sauran zunubai da mutum yakan aikata suna waje da jikinsa, amma mai yin fasikanci, yana ɗaukar alhalin jikinsa ne.
Mwigagane obhulomesi! Bhuli chibhibhi chinu kakola omunu nianja yo mubhili gwae. Nawe obhulomesi, omunu kakola echibhibhi ingulu yo mubhili gwae omwene.
19 Ba ku san cewa jikin nan naku haikalin Ruhu Mai Tsarki ba ne wanda yake cikinku yake kuma daga Allah? Ku ba na kanku ba ne;
Mutakumenya ati emibhili jemwe ni nyumba yo Mwoyo Mwelu, unu ekae munda yemwe, unu mwayanilwe okusoka ku Nyamuanga? Mutakumenya ati mutalimwe abhene?
20 saye ku fa aka yi da tsada, saboda haka, sai ku girmama Allah da jikinku.
Kulwejo mwagulilwe kwo bhugusi bhunene. Kulwejo mumulamye Nyamuanga kwe mibhili jemwe.