< 1 Korintiyawa 3 >
1 ’Yan’uwa, ban iya yi muku magana kamar masu ruhaniya ba, sai dai kamar masu halin mutuntaka, jarirai cikin bin Kiristi kawai.
Nhune, vakuulu na vanuna vango, nanilyajovile numue heene vana Mhepo, loi ndavule avaana m'biili. Ghwene avaana avadebe ava Kilisite.
2 Na ba ku madara ba abinci mai tauri ba, domin ba ku balaga ba a lokacin. Kai, har yanzu ma, ba ku balaga ba.
Nilyavanywisisie utusiva ni nyama, ulwakuva namukiling'anisie kulia inyama. Nambe lino namuling'anisie.
3 Har yanzu kuna rayuwa bisa ga halin mutuntaka. Da yake akwai kishi da faɗace-faɗace a cikinku, ba rayuwa irin ta halin mutuntaka ke nan kuke yi ba? Kuma ba rayuwa irin ta mutane ce kawai kuke yi ba?
Ulwakuva umue namulim'bili. Ulwakuva ikilule namatupa ghavonike mulyumwue. Vuuli, namukukala kuling'ana nu m'bili, vuuli, namughenda ndavule vulevule vwa kimuunhu.
4 Gama sa’ad da wani ya ce, “Ni na Bulus ne,” wani kuma ya ce, “Ni na Afollos ne,” ba rayuwa irin ta mutane ke nan kuke yi ba?
Ulwakuva umuunhu jumo iiti, “Nikum'bingilila u Paulo” Ujunge iiti “Nikum'bingilila u Apolo,” namukukala ndavule avaanhu?
5 Shin, wane ne Afollos? Wane ne kuma Bulus? Ai, bayi ne kawai waɗanda ta wurinsu kuka gaskata, kamar yadda Ubangiji ya ba kowannensu aikinsa.
U Apolo ghwe veeni? nu Paulo ghwe veeni? Avavombili vajuula juno mumwitike, kwa ghweni juno u Mutwa akam'pelile imbombo.
6 Ni na shuka iri, Afollos kuma ya yi banruwa, amma Allah ne ya sa irin ya yi girma.
Une nilyavyalile, U Apolo akaponia amalenga looli u Nguluve akakusia.
7 Don haka, da wanda ya yi shuki, da wanda ya yi banruwa, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, mai sa abubuwa su yi girma.
Pa uluo, nakwekuuti juno akavyalile nambe juno alyaponisie amalenga alinikimonga. Looli ghwe Nguluve juno ikusia.
8 Mutumin da ya yi shuki, da mutumin da ya yi banruwa nufinsu ɗaya ne, kuma kowannensu zai sami lada gwargwadon aikinsa.
Lino juno avalile najuno ikwusilila amalenga vooni valing'ine, najula juno ikwupilagha uluhombo lwa mwene kuling'ana nhi mbombo jamwene.
9 Gama mu abokan aiki ne na Allah; ku kuwa gonar ce ta Allah, ginin Allah kuma.
Ulwakuva usue tulivavomba mbombo va Nguluve, umwue muli bustani ja Nguluve, lijengo lya Nguluve.
10 Ta wurin alherin da Allah ya ba ni, na kafa tushen gini kamar ƙwararren magini, wani kuma dabam yana gini a kai. Amma kowa yă lura da yadda yake gini.
Kuhumilanila nulusungu lwa Nguluve luno nikapelilue heene n'jengaji um'baha, nilyavikile ulwalo, nujunge ijenga pakyanya pa lwene. Looli umuunhu ilolelelaghe ndavule ijenga.
11 Gama babu wanda zai iya kafa wani tushen gini dabam da wanda aka riga aka kafa, wanda yake Yesu Kiristi.
Ulwakuva nakwaele ujunge juno kwandebijenga ulwalo ulunge kukila luno lujengilue, luno ghwe Yesu Kilisite.
12 In wani ya yi gini a kan tushen ginin nan da zinariya, azurfa, duwatsu masu daraja, itace, ciyawa ko kara,
1Lino, ndavule un'jinu ghwinu ijenga pakyanya ni sahabu, ni ndalama, namavue gha lutogo, amapiki amasoli, nambe amatundu,
13 aikin zai bayyana kansa, domin za a nuna shi a sarari a Ranar. Wuta ce za tă bayyana aikin, wutar kuwa za tă gwada ingancin aikin kowa.
imbombo ja mwene jilya fwikulilue, kulumuli lwa pamwisi jifwikuluagha. Ulwakuva jilifwikulivua nu mwoto. Umwoto ghuli ghelagha uvunono vwa mbombo jino umuunhu ghweni akajivombile.
14 In abin da kowane mutum ya gina ya tsaya, zai sami lada.
Ndavule kyoni kino umuunhu ajangile kisighalila umwene ilikwupilagha uluvonolo.
15 In ya ƙone, zai yi hasara, amma zai sami ceto, sai dai kamar wanda ya bi ta tsakiyar wuta ne.
Looli imbombo ja muunhu jingalanguke nu mwooto, naikwambulila kiinu. Looli umwene jujuo ipokuagha, ndavule kusena ku mwotoo
16 Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
Namukagula kuuti umue mulinyumba nyimik ja kufunnyila ja Nguluve nakuuti Mhepo ghwa Nguluve ikukala mun'kate mulyumue?
17 Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
Nave umuunhu angananganie inyumba inyumba ija kufunyila ija Nguluve, u Nguluve ikumunangania umuunhu ujuo. Ulwakuva inyumba inyimike jakufunyila ija Nguluve nyimike, pauluo najumue.
18 Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn )
Umuunhu alisyangile mwene, nave jumonga n'kaate mulyumue isaagha kuuti alinuluhala kumasiki agha, avisaghe hweene “N'jasu” apuo peiva nuluhala. (aiōn )
19 Gama hikimar duniyan nan, wauta ce a gaban Allah, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yakan kama masu hikima a cikin makircinsu”;
Ulwakuva uluhala lwa mu iisi iji vuyasu pavulongolo pa Nguluve, ulwakuva jilembilue, “Vikolua avanyaluhala nuvuvesi vuvanave”
20 kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”
Kange u Nguluve akagwile amasaghe gha vanyaluhala palivuvule.”
21 Saboda haka, kada wani yă yi taƙama da mutum! Gama kome naku ne,
Apuo umuunhu nalighiniagha avaanhu! Ulwakuva ifiinu fyoni fiinhu.
22 ko Bulus ko Afollos ko Kefas ko duniya ko rai ko mutuwa ko abubuwa na yanzu ko na nan gaba, ai, duka naku ne,
Nave ghwe Paulo, nambe u Apolo, nambe u Kefa, nambe iisi, nambe amikalile, nambe vufue, nambe ifinu fino pwefile, nambe fino filyava. Fyooni fiinhu,
23 ku kuwa na Kiristi ne, Kiristi kuma na Allah ne.
Umue mulivakilite va Nguluve.