< 1 Korintiyawa 3 >

1 ’Yan’uwa, ban iya yi muku magana kamar masu ruhaniya ba, sai dai kamar masu halin mutuntaka, jarirai cikin bin Kiristi kawai.
ہے بھْراتَرَح، اَہَماتْمِکَیرِوَ یُشْمابھِح سَمَں سَمْبھاشِتُں ناشَکْنَوَں کِنْتُ شارِیرِکاچارِبھِح کھْرِیشْٹَدھَرْمّے شِشُتُلْیَیشْچَ جَنَیرِوَ یُشْمابھِح سَہَ سَمَبھاشے۔
2 Na ba ku madara ba abinci mai tauri ba, domin ba ku balaga ba a lokacin. Kai, har yanzu ma, ba ku balaga ba.
یُشْمانْ کَٹھِنَبھَکْشْیَں نَ بھوجَیَنْ دُگْدھَمْ اَپایَیَں یَتو یُویَں بھَکْشْیَں گْرَہِیتُں تَدا ناشَکْنُتَ اِدانِیمَپِ نَ شَکْنُتھَ، یَتو ہیتورَدھُناپِ شارِیرِکاچارِنَ آدھْوے۔
3 Har yanzu kuna rayuwa bisa ga halin mutuntaka. Da yake akwai kishi da faɗace-faɗace a cikinku, ba rayuwa irin ta halin mutuntaka ke nan kuke yi ba? Kuma ba rayuwa irin ta mutane ce kawai kuke yi ba?
یُشْمَنْمَدھْیے ماتْسَرْیَّوِوادَبھیدا بھَوَنْتِ تَتَح کِں شارِیرِکاچارِنو نادھْوے مانُشِکَمارْگینَ چَ نَ چَرَتھَ؟
4 Gama sa’ad da wani ya ce, “Ni na Bulus ne,” wani kuma ya ce, “Ni na Afollos ne,” ba rayuwa irin ta mutane ke nan kuke yi ba?
پَولَسْیاہَمِتْیاپَلّورَہَمِتِ وا یَدْواکْیَں یُشْماکَں کَیشْچِتْ کَیشْچِتْ کَتھْیَتے تَسْمادْ یُویَں شارِیرِکاچارِنَ نَ بھَوَتھَ؟
5 Shin, wane ne Afollos? Wane ne kuma Bulus? Ai, bayi ne kawai waɗanda ta wurinsu kuka gaskata, kamar yadda Ubangiji ya ba kowannensu aikinsa.
پَولَح کَح؟ آپَلّو رْوا کَح؟ تَو پَرِچارَکَماتْرَو تَیوریکَیکَسْمَے چَ پْرَبھُ رْیادرِکْ پھَلَمَدَداتْ تَدْوَتْ تَیورْدْوارا یُویَں وِشْواسِنو جاتاح۔
6 Ni na shuka iri, Afollos kuma ya yi banruwa, amma Allah ne ya sa irin ya yi girma.
اَہَں روپِتَوانْ آپَلّوشْچَ نِشِکْتَوانْ اِیشْوَرَشْچاوَرْدّھَیَتْ۔
7 Don haka, da wanda ya yi shuki, da wanda ya yi banruwa, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, mai sa abubuwa su yi girma.
اَتو روپَیِترِسیکْتاراوَسارَو وَرْدّھَیِتیشْوَرَ ایوَ سارَح۔
8 Mutumin da ya yi shuki, da mutumin da ya yi banruwa nufinsu ɗaya ne, kuma kowannensu zai sami lada gwargwadon aikinsa.
روپَیِترِسیکْتارَو چَ سَمَو تَیوریکَیکَشْچَ سْوَشْرَمَیوگْیَں سْوَویتَنَں لَپْسْیَتے۔
9 Gama mu abokan aiki ne na Allah; ku kuwa gonar ce ta Allah, ginin Allah kuma.
آوامِیشْوَرینَ سَہَ کَرْمَّکارِنَو، اِیشْوَرَسْیَ یَتْ کْشیتْرَمْ اِیشْوَرَسْیَ یا نِرْمِّتِح سا یُویَمیوَ۔
10 Ta wurin alherin da Allah ya ba ni, na kafa tushen gini kamar ƙwararren magini, wani kuma dabam yana gini a kai. Amma kowa yă lura da yadda yake gini.
اِیشْوَرَسْیَ پْرَساداتْ مَیا یَتْ پَدَں لَبْدھَں تَسْماتْ جْنانِنا گرِہَکارِنیوَ مَیا بھِتِّمُولَں سْتھاپِتَں تَدُپَرِ چانْیینَ نِچِییَتے۔ کِنْتُ یینَ یَنِّچِییَتے تَتْ تینَ وِوِچْیَتاں۔
11 Gama babu wanda zai iya kafa wani tushen gini dabam da wanda aka riga aka kafa, wanda yake Yesu Kiristi.
یَتو یِیشُکھْرِیشْٹَرُوپَں یَدْ بھِتِّمُولَں سْتھاپِتَں تَدَنْیَتْ کِمَپِ بھِتِّمُولَں سْتھاپَیِتُں کیناپِ نَ شَکْیَتے۔
12 In wani ya yi gini a kan tushen ginin nan da zinariya, azurfa, duwatsu masu daraja, itace, ciyawa ko kara,
ایتَدْبھِتِّمُولَسْیوپَرِ یَدِ کیچِتْ سْوَرْنَرُوپْیَمَنِکاشْٹھَترِنَنَلانْ نِچِنْوَنْتِ،
13 aikin zai bayyana kansa, domin za a nuna shi a sarari a Ranar. Wuta ce za tă bayyana aikin, wutar kuwa za tă gwada ingancin aikin kowa.
تَرْہْییکَیکَسْیَ کَرْمَّ پْرَکاشِشْیَتے یَتَح سَ دِوَسَسْتَتْ پْرَکاشَیِشْیَتِ۔ یَتو ہَتوسْتَنَ دِوَسینَ وَہْنِمَیینودیتَوْیَں تَتَ ایکَیکَسْیَ کَرْمَّ کِیدرِشَمیتَسْیَ پَرِیکْشا بَہْنِنا بھَوِشْیَتِ۔
14 In abin da kowane mutum ya gina ya tsaya, zai sami lada.
یَسْیَ نِچَیَنَرُوپَں کَرْمَّ سْتھاسْنُ بھَوِشْیَتِ سَ ویتَنَں لَپْسْیَتے۔
15 In ya ƙone, zai yi hasara, amma zai sami ceto, sai dai kamar wanda ya bi ta tsakiyar wuta ne.
یَسْیَ چَ کَرْمَّ دھَکْشْیَتے تَسْیَ کْشَتِ رْبھَوِشْیَتِ کِنْتُ وَہْنے رْنِرْگَتَجَنَ اِوَ سَ سْوَیَں پَرِتْرانَں پْراپْسْیَتِ۔
16 Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
یُویَمْ اِیشْوَرَسْیَ مَنْدِرَں یُشْمَنْمَدھْیے چیشْوَرَسْیاتْما نِوَسَتِیتِ کِں نَ جانِیتھَ؟
17 Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
اِیشْوَرَسْیَ مَنْدِرَں یینَ وِناشْیَتے سوپِیشْوَرینَ وِناشَیِشْیَتے یَتَ اِیشْوَرَسْیَ مَنْدِرَں پَوِتْرَمیوَ یُویَں تُ تَنْمَنْدِرَمْ آدھْوے۔
18 Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
کوپِ سْوَں نَ وَنْچَیَتاں۔ یُشْماکَں کَشْچَنَ چیدِہَلوکَسْیَ جْنانینَ جْنانَوانَہَمِتِ بُدھْیَتے تَرْہِ سَ یَتْ جْنانِی بھَویتْ تَدَرْتھَں مُوڈھو بھَوَتُ۔ (aiōn g165)
19 Gama hikimar duniyan nan, wauta ce a gaban Allah, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yakan kama masu hikima a cikin makircinsu”;
یَسْمادِہَلوکَسْیَ جْنانَمْ اِیشْوَرَسْیَ ساکْشاتْ مُوڈھَتْوَمیوَ۔ ایتَسْمِنْ لِکھِتَمَپْیاسْتے، تِیکْشْنا یا جْنانِناں بُدّھِسْتَیا تانْ دھَرَتِیشْوَرَح۔
20 kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”
پُنَشْچَ۔ جْنانِناں کَلْپَنا ویتِّ پَرَمیشو نِرَرْتھَکاح۔
21 Saboda haka, kada wani yă yi taƙama da mutum! Gama kome naku ne,
اَتَایوَ کوپِ مَنُجَیراتْمانَں نَ شْلاگھَتاں یَتَح سَرْوّانِ یُشْماکَمیوَ،
22 ko Bulus ko Afollos ko Kefas ko duniya ko rai ko mutuwa ko abubuwa na yanzu ko na nan gaba, ai, duka naku ne,
پَولَ وا آپَلّو رْوا کَیپھا وا جَگَدْ وا جِیوَنَں وا مَرَنَں وا وَرْتَّمانَں وا بھَوِشْیَدْوا سَرْوّانْییوَ یُشْماکَں،
23 ku kuwa na Kiristi ne, Kiristi kuma na Allah ne.
یُویَنْچَ کھْرِیشْٹَسْیَ، کھْرِیشْٹَشْچیشْوَرَسْیَ۔

< 1 Korintiyawa 3 >