< 1 Korintiyawa 3 >
1 ’Yan’uwa, ban iya yi muku magana kamar masu ruhaniya ba, sai dai kamar masu halin mutuntaka, jarirai cikin bin Kiristi kawai.
Nunene, kaka niadada ane, singa aentambue nunyenye anga miantu akinkolo, kuite anga miantu amuili. Anga niang'enye nianiino mung'wa Kilisto.
2 Na ba ku madara ba abinci mai tauri ba, domin ba ku balaga ba a lokacin. Kai, har yanzu ma, ba ku balaga ba.
Aenumung'wensilyo maele hange singa nyama, kunsoko aemuhitile kulya inyama. Sunga nitungu gaa muhitile.
3 Har yanzu kuna rayuwa bisa ga halin mutuntaka. Da yake akwai kishi da faɗace-faɗace a cikinku, ba rayuwa irin ta halin mutuntaka ke nan kuke yi ba? Kuma ba rayuwa irin ta mutane ce kawai kuke yi ba?
Kunsoko unye keli miamuili. Kunsoko uwelu nukilolya keli yukigeeleka mitalanyu. Itee, shamukikie anga muili, Hange itee? Shamukugenda anga antuune?
4 Gama sa’ad da wani ya ce, “Ni na Bulus ne,” wani kuma ya ce, “Ni na Afollos ne,” ba rayuwa irin ta mutane ke nan kuke yi ba?
Kunsoko ung'wi wilunga, “Numutyatile Paulo” Numuya wilunga, “NUmulyatile Apolo, Shamikie anga antu nee?
5 Shin, wane ne Afollos? Wane ne kuma Bulus? Ai, bayi ne kawai waɗanda ta wurinsu kuka gaskata, kamar yadda Ubangiji ya ba kowannensu aikinsa.
U Apolo nyenyu? nu Paulo nyenyu? inge itumi ang'wa yuyu nemumukuie, kukela uyu nu Mukulu aumpee umulemo.
6 Ni na shuka iri, Afollos kuma ya yi banruwa, amma Allah ne ya sa irin ya yi girma.
Unene aentemee, u Apolo wikihila imazi, kuile Itunda ukukulisa.
7 Don haka, da wanda ya yi shuki, da wanda ya yi banruwa, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, mai sa abubuwa su yi girma.
Kuite, singa nutemee ang'wi nuehie imazi ukete kehi. Kuite Itunda ukukulisa.
8 Mutumin da ya yi shuki, da mutumin da ya yi banruwa nufinsu ɗaya ne, kuma kowannensu zai sami lada gwargwadon aikinsa.
Itungo ile nutemee nuyu nuehie imazi ehi epalung'wi, hange kela ung'wi ukusingiilya ikinyamulimo kakwe anga muitumie umulimo wakwe.
9 Gama mu abokan aiki ne na Allah; ku kuwa gonar ce ta Allah, ginin Allah kuma.
Kunsoko usese keituma mulimo wang'wi Tunda, unye mukiluilo kang'wi Tunda, minyumba ang'wi Tunda.
10 Ta wurin alherin da Allah ya ba ni, na kafa tushen gini kamar ƙwararren magini, wani kuma dabam yana gini a kai. Amma kowa yă lura da yadda yake gini.
Kunsoko aukende nuang'wi Tunda naempegilwe ange muzengi numukulu, aembikile ikitako, numungiza wikazenga migulya lakwe. Kuite umuntu watula wikesa nukuzenga migulya lakwe.
11 Gama babu wanda zai iya kafa wani tushen gini dabam da wanda aka riga aka kafa, wanda yake Yesu Kiristi.
Kunsoko kutile numungiza nukumile kuzenga ikitako nikingiza kukila nikizengilwe, nuanso Yesu Kilisto.
12 In wani ya yi gini a kan tushen ginin nan da zinariya, azurfa, duwatsu masu daraja, itace, ciyawa ko kara,
Itungo ile, ang'wi ung'wi wanyu ukuzenga migulya lakwe kuzahabu, mpia, magwe nansailo, ikota, mafa, ang'wi matutu,
13 aikin zai bayyana kansa, domin za a nuna shi a sarari a Ranar. Wuta ce za tă bayyana aikin, wutar kuwa za tă gwada ingancin aikin kowa.
umulemu wakwe ukukunukulwa, kuwetu nua mung'wi ukumigeelya. Kunsoko ekigeeligwa kumoto. Umoto ukugema uuza nua mulemo nuakela ung'wi nuitumile.
14 In abin da kowane mutum ya gina ya tsaya, zai sami lada.
Anga kehi umuntu nuzengile kekusaga, nuanso ukusingiilya ikipegwa nikiza.
15 In ya ƙone, zai yi hasara, amma zai sami ceto, sai dai kamar wanda ya bi ta tsakiyar wuta ne.
Kuite ang'wi umulemo nua muntu ukulimansiila kumoto, ukulija asala. Kuite ung'wenso lukulu ukugunwa, anga uukinega mumoto.
16 Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
Shamuine kina unye menyumba ang'wi Tunda ni kina inkolo ang'wi Tunda ikie mukati anyu?
17 Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
Ang'wi umuntu ukumebipya inyumba ang'wi Tunda, Itunda ukumubipya umuntu nuanso. Kunsoko unyumba ang'wi Tunda ntakatifu, mutule uu.
18 Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn )
Umuntu waleke kukongela ung'wenso, ang'wi wehi mitalanyu uine ukete ikulyo mumatungo aya, watule anga “mupungu,” uu ukutula nikulyo. (aiōn )
19 Gama hikimar duniyan nan, wauta ce a gaban Allah, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yakan kama masu hikima a cikin makircinsu”;
Kunsoko ikulyo nelamihi eye upungu ntongeela ang'wi Tunda, kunsoko iandekilwe, “Neaambisa niakete ikulyo kuhila yao.
20 kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”
Nehangi “Umukulu uine imasigo ao niikuligwa mabi.”
21 Saboda haka, kada wani yă yi taƙama da mutum! Gama kome naku ne,
Kuite umuntu aleke kisania antu! Kunsoko imaintu ehi anyu.
22 ko Bulus ko Afollos ko Kefas ko duniya ko rai ko mutuwa ko abubuwa na yanzu ko na nan gaba, ai, duka naku ne,
Ang'wi Paulo, ang'wi Apolo, ang'wi Kefa, ang'wi ihe, ang'wi likalo, ang'wi nsha, ang'wi maintu nakole, ang'wi niikatula amole,
23 ku kuwa na Kiristi ne, Kiristi kuma na Allah ne.
ehi anyu nunyenye miang'wa Kilisto, nu Kilisto wang'wi Tunda.