< 1 Korintiyawa 15 >
1 To,’yan’uwa, ina so in tuna muku da bisharar da na yi muku wa’azinta, wadda kuka karɓa, wadda kuma kuka yanke shawara ku tsaya a kai.
Eshi embizusya bha kolo na mwailombo juu yizu lyana bhalombeleye amba mwaliposheye na hwemelele nalyo.
2 Ta wurin wannan bisharar ce kuka sami ceto, muddin kuna riƙe da wa’azin da na yi muku kam-kam. In ba haka ba, kun gaskata a banza ke nan.
Katika izu eli mwaushe nkashele mubhalikhate imara izu lyanabhalombeleye amwe afanaje mwaheteshe wene.
3 Gama abu farko mafi muhimmancin da na karɓo shi ne na ba ku cewa Kiristi ya mutu domin zunubanmu bisa ga Nassi,
Nkashele pawandilo shanaposheye humuhimu naletile hwilimwe: neshe shehweli aje arengane ne nsimbo, Kristi afwiye kwajili yembibhi zwetu,
4 cewa an binne shi an kuma tashe shi a rana ta uku bisa ga Nassi,
alengane nensimbo asyelelwe naje azwoshele isiku elyatatu.
5 cewa ya bayyana ga Bitrus, sa’an nan ga Sha Biyun.
Naje abhonesha bhwa Kefa, antele hwabhala kumi na bhabhele.
6 Bayan haka, ya bayyana ga fiye da ɗari biyar daga cikin’yan’uwa a lokaci guda. Yawancinsu kuwa suna nan da rai, ko da yake waɗansu sun riga sun yi barci.
Antele abhoneshe hwa wakati umo abhoneshe hwa kolo na hwayiombo zaidi ya bhantu mia zisanu. Abhinji bado bhali womi, lelo bhamo bhagonile utulo.
7 Sa’an nan ya bayyana ga Yaƙub, sa’an nan ga dukan manzannin,
Antele abhoneshe hwa Yakobo, antele abhonesha hwa tumwa bhonti.
8 a ƙarshe duka, ya bayyana a gare ni, kamar wanda an haifa a lokacin da bai kamata ba.
Mwisho wa gonti, abhoneshe hwiline neshe shila hwa mwana yapepwe husiku zwasezilisawa.
9 Gama ni ne mafi ƙanƙanta a cikin manzanni, ban kuma isa a kira ni manzo ba, domin na tsananta wa ikkilisiyar Allah.
Afwanaje ane endi dodo hwa mitume. Sehwanziwa akwiziwe mtume, eshabhanza esha Ngolobhe
10 Amma bisa ga alherin Allah, na zama abin da nake, alherinsa zuwa gare ni kuwa bai zama a banza ba. A’a, na yi aiki fiye da dukansu, duk da haka, ba ni ba ne, sai dai alherin Allah da yake tare da ni ne.
Lelo hu neema eya Ngolobhe endi neshe shehali na neema yakwe hwaline seyali yewene. Badala yakwe nabhombile ebidii ashile wonti. Lelo senaline ne bali neema eya Ngolobhe yeli mhati yane.
11 To, ko ni ne, ko su ne, wannan shi ne abin da muke wa’azi, shi ne kuma abin da kuka gaskata.
Eshi nkashile nene au bhebho ulombelela esho taminile esho.
12 Amma in ana wa’azi cewa Kiristi ya tashi daga matattu, yaya waɗansu a cikinku suke cewa babu tashin matattu?
Eshe nkashele Kristi alombele we aje asyoshele hwa bhafwe, ebhe hwele mubhabhobho muyigo nahumo azwoshe bhabhafwiye?
13 In babu tashin matattu, to, ba a tā da Kiristi ma ba ke nan.
Lelo nkashele nahumo azwoshe abhafwe basi hata Kristi sagazweshele.
14 In ba a tashe Kiristi ba kuwa, ai, wa’azinmu, da bangaskiyarku banza ne.
Na nkashile Kristi sagazwoshele esho alombelele hwetu hubhe hwewene imani yetu abhe yewene.
15 Sai ma ya zama mun zama masu ba da shaidar ƙarya game da Allah ke nan, domin mun shaida game da Allah cewa ya tashe Kiristi daga matattu. Bai tashe Kiristi ba ke nan, in lalle ba a tā da matattu.
Na tipatihene aje bhashahidi bhwilenka ahusu Ungolobhe kwa sababu tishuhudie Ungolobhe sha hwisalo aje azwozwe Kristi wakati sagazwozwezwe.
16 Gama in ba a tā da matattu ba, to, Kiristi ma ba a tashe shi ba ke nan.
Nkashile abhafwe sebhazwoha, U Yesu wape sagazwoshele.
17 In kuwa ba a tashe Kiristi ba, bangaskiyarku a banza take, ya zama har yanzu kuna cikin zunubanku ke nan.
Nkashile Kristi sagazwoshele ahwamini hwetu ni bure na msele mlimbibhi zwenyu.
18 Ashe, waɗanda suka yi barci a cikin Kiristi ma sun hallaka ke nan.
Esho hata bhala bhabhafwiye katika Kristi bhape bhatejele.
19 In a wannan rayuwar ce kaɗai muke da bege cikin Kiristi, mun zama abin tausayi fiye da dukan mutane.
Nkashele humaisha ega gene yaje tilinoujasili hwa wakati wa wayenza mhati mwa Kristi abhantu wonti, atee tibhalongwe zaidi ya bhantu wonti.
20 Amma tabbatacce, an tā da Kiristi daga matattu, nunan fari kuwa cikin waɗanda suka yi barci.
Lelo eshi Kristi azwoshele afume hwabhafwiye, madodo agahwande gabhala bhabhafwiye.
21 Da yake mutuwa ta zo ta wurin mutum, haka tashin matattu ma ya zo ta wurin mutum.
Afwanaje efwa ehenzele ashilile umuntu, antele ashilile muntu azwosyewe hwa bhabhafwiye.
22 Kamar yadda duka suka mutu cikin Adamu, haka duka za su rayu cikin Kiristi.
Afwatanaje nkashele katika u Adamu bhantu bhonti bhafwa, esho nantele katika Kristi bhayibhombwa womi wakati ubhenze hwakwe.
23 Sai dai kowa da lokacinsa. Kiristi ne nunan fari; sa’an nan sa’ad da ya dawo; za a tā da waɗanda suke nasa.
Lelo kila muntu katika shapajile hwakwe kristi madondo aga hwande antele bhala bhabhli Kristi bhayibhomba bhomi wakati uwahwenza hwakwe.
24 Sa’an nan sai ƙarshen ta zo, sa’ad da zai miƙa wa Allah Uba mulki, bayan ya hallaka dukan sarauta, mulki da iko.
Ndipo waibha umalilo, pala uKristi nayibha akabidhi umwene uwa Ngolobhe uBaba. Ene pala nayibha akomesya oungozi wonti nemamlaka gonti ne nguvu zwonti.
25 Gama dole yă yi mulki har sai ya sa dukan abokan gābansa a ƙarƙashin ƙafafunsa.
Afwatanaje lazima atawale mpaka nayibhabheha abhibhibha kwe pansi eye magagakwe.
26 Abokin gāba na ƙarshen da za a hallaka kuwa, shi ne mutuwa.
Ubhibhi uamalishile uwnankayiziwe efwa.
27 Gama ya “sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa.” To, da aka ce an sa “kome” a ƙarƙashinsa, a fili yake cewa ba a haɗa da Allah a ciki ba, shi wannan da ya sa kome a ƙarƙashin Kiristi.
Afwanaje “abheshele kila hantu pansi pamanamagakwe.” Lelo neyanga abheshele kila hantu ni wazi aje ene sehusizwa bhala bhabhabhehwelwe kila muntu pansi yakwe yoyo.
28 Sa’ad da ya yi haka, sa’an nan Ɗan kansa yă koma a ƙarƙashin shi wanda ya sa kome a ƙarƙashinsa, domin Allah yă zama kome da kome.
Wakati evintu vyonti vibhehwelwe pansi yakwe, antele Umwana wakwe yoyo ayibhelwa pansi ya mwahele ambaye abheshele evintu vyonti pansi yakwe. Ene ebhoneshe ili kwamba Ungolobhe uBaba abhe gonti katika vyonti.
29 To, in babu tashin matattu, mene ne waɗanda ake musu baftisma saboda matattu za su yi? In ba a tā da matattu sam, me ya sa ake yin wa mutane baftisma saboda su?
Au nantele bhabhombe yenu bhala bhabhahozwe kwajili bhabhafweye? Nkashile abhafwa sebhazwoha tee, yenu antele bhahozi wa kwajili yabho?
30 Mu ma don me muke sa kanmu cikin hatsari a kowace sa’a?
Naye nu tilimhatari kila sala?
31 Ina fuskantar mutuwa kowace rana. I, kamar yadda yake tabbatacce cewa ina taƙama da ku cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu.
Kolo na Yilombo bhane ashilile ahwisifu hwane katika amwe ambayo endinayo o katika Kristi Yesu Gosi wetu etangazwa eshe efwa kila lisiku.
32 In na yi kokawa da mugayen namomin jeji a Afisa bisa ga ra’ayin mutane ne kawai, mece ce ribata, in har ba a tā da matattu? Ai, “Sai mu ci mu sha, da yake gobe za mu mutu.”
Esaidila yenu katika enyelezwo ezwe bhanadamu nkashele nakhomene wanyama akhali ohwo hwa Efeso, nkashile bhabhafwiye? “Sebhazwoha leha basi tilyaje na mwele, afwanaje sandabho taifwa.”
33 Kada fa a ruɗe ku, “Ajiyar mugayen abokai yana ɓata hali mai kyau.”
Mganje akhopelwe sololile amabhibhi gunankanya etabia enyinza.
34 Ku koma cikin hankalinku yadda ya kamata, ku kuma daina yin zunubi, gama akwai waɗansu da ba su san Allah ba, na faɗi wannan ne don ku kunyata.
“Mubhanje nekiasi! mkhalaje katika lyoli mgaje ahwendele abhombo embibhi. Afwanaje bhamobhamo kati yenyu sebhanowelewa uwa Ngolobhe eyanga eshi kwa esoni zwenyu.
35 Amma wani yana iya tambaya yă ce, “Ta yaya ake tā da matattun? Da wane irin jiki za su tashi?”
Lelo umuntu uhwenje abhayanje, Hwele abhafwe bhazwoha? Wape bhayenza neshe hwelebhwele nobele?”
36 Kai, marar azanci! Abin da kuka shuka ba zai tsira ba sai ya mutu.
Awe ulilema tee! shila shahatotile seshiwezizwe ahwande amele isipokua shifwiye.
37 Sa’ad da kuke shuki, ba tsiron da zai yi girma ba ne kuka shuka, ƙwayar ce kawai, ko ta alkama ko kuma na wani irin dabam.
Na shila shotota se bele ambao gwaibha bali mbeyu yechi puye ahwezizwe abhengano au hantu ahamwao.
38 Amma Allah yakan ba ƙwayar jiki yadda ya yi niyya, kuma ga kowane irin ƙwaya yakan ba ta irin jikinta.
Lelo Ungolobhe ayipela ubele shasongwelwe umwahale na katika kila mbeyu bele ngwakwe mwenyewe.
39 Ba dukan nama ne iri ɗaya ba. Mutane da irin nasu, dabbobi da irin nasu, tsuntsaye da irin nasu, kifaye kuma da irin nasu.
Amabele gonti segelengene isipokuwa gahweli amabele gwa bhantu ubele gumo gwe makoko na ubele gumo wenyonyi gumo kwe samaki.
40 Akwai jikuna iri na samaniya, akwai kuma jikuna iri na duniya; sai dai darajar jikunan samaniya dabam take, darajar jikunan duniya kuma dabam take.
Antele gahweli amabele amwanya na mabele agapansi. Lelo uhwinza wakwe ubele ugwamwanya ni halimo nowa pansi hwenje.
41 Rana tana da wata irin daraja, wata yana da wata darajar dabam, taurari kuma suna da tasu dabam. Wani tauraro kuwa yakan bambanta da wani a wajen daraja.
Huli uwinza umo wisaya na uwinza umo wemwezi, na uwinza umo wentondwe afwatanaje entondwe emo elegene nento ndwe uwinza.
42 Haka ne tashin matattu zai kasance. Abin da aka shuka yakan ruɓe, abin da aka tā da shi kuma ba ya ruɓewa;
Esho shashihweli nante azwozwewe bhabhafwiye shitotwa shinanjiha shashimela seshinanjiha.
43 akan shuka shi cikin ƙasƙanci, a kuma tā da shi cikin ɗaukaka, akan shuka shi da rashin ƙarfi, a kuma tā da shi da ƙarfi;
Shitolilwe katika amatumizi agekawada shimezewa katika uwinza shitotilwa katika uswogusu shimezewa katika enguvu.
44 akan shuka shi da jiki na mutuntaka, a kuma tā da shi da jikin ruhaniya. In akwai jiki na mutuntaka, to, lalle akwai jikin ruhaniya ma.
Shitotilwe katika ubele wa silishimezwa katika ubele ushiroho nkashile kuguhweli ubele ugwe asili gwape ugweshiro guhweli.
45 Haka yake a rubuce cewa, “Adamu, mutumin farko ya zama mai rai”; Adamu na ƙarshe kuwa ruhu ne mai ba da rai.
Esho antele esimbwilwe muntu uwa hwanda yuadamu abhombwelwe roho yekhala.” u Adamu uwamalisholo abhombeshe roho yefumya owomi.
46 Ba jikin ruhaniya ne ya zo da farko ba, na mutuntakan ne, daga baya kuma sai na ruhaniya.
Lelo uwe shiroho sagahenzele kwanza bali uwe asili napande uweshiroho.
47 Mutumin farko daga turɓaya ce ya fito, mutum na biyu kuwa daga sama ne ya fito.
Umuntu uwa hwande wa pansi alengenyezewe humankondi. Umuntu uwabhele afumile umwanya.
48 Kamar yadda mutumin turɓaya yake, haka ma waɗanda suke na turɓaya. Kuma kamar yadda mutumin sama yake, haka ma waɗanda suke na sama.
Neshe ula yalenganyiziwe humana ondi shesho antele bhala bhabhale ngenywe humankondi. Nkashile ula umuntu umbinguni shahweli nantele bhala abhamwanya.
49 Kamar dai yadda muka ɗauki siffar mutumin turɓaya, haka kuma za mu ɗauki siffar mutumin sama.
Kama ambavyo tumebeba mfano wa mtu wa mavumbi, tutabeba pia mfano wa mtu wa mbinguni.
50 Ina sanar da ku,’yan’uwa, cewa nama da jini ba za su gāji mulkin Allah ba, haka ma ruɓa ba zai gāji rashin ruɓa ba.
Eshe embabhola kolo na yilombo bhane aje ubele nedanda seviwezizwa aghale umwene uwa Ngolobhe, hata uwanankaye uwaghale wasiunajiha.
51 Ku saurara, in gaya muku wani asiri. Ba dukanmu ne za mu yi barci ba, sai dai duk za a sauya kamanninmu
Enye! Embabhola amwe esiri eyelyoli: Hetaifwa ntenti bali tenti bhonti bhaigalunyiwa.
52 farat ɗaya, cikin ƙyaftawar ido, da busan ƙaho na ƙarshe. Gama za a busa ƙaho, za a tā da matattu da jiki irin da ba ya ruɓewa, za a kuma sauya kamanninmu.
Taigalunyizwa katika uwa sizue na damlehwiliso katika endundwe eyahumalisho, afwatanale endundwe zwailila na bhabhafwiye bhaizwoha nehali eyesitenachishe.
53 Gama dole mai ruɓa yă maye wa mai ruɓan nan, marar mutuwa kuma yă maye wa mai mutuwan nan.
Maana uu wananjishe lazima ukwate waseunanjiha nogu wa fwa lazima ukwate wasegwa fwe.
54 Sa’ad da mai ruɓan nan ya maye marar ruɓan nan, mai mutuwa kuma ya maye marar mutuwan nan, sa’an nan ne karin maganar da yake a rubuce zai zama gaskiya cewa, “An haɗiye mutuwa cikin nasara.”
Lelo uwakati owo wa nachishe wakwatiziwa sintenachishe huu uwafwe nkaukwate usintefwe, ndipo gwayenza enjango ambao usibwilwe, “Efwa emililwe katika ashindwe.”
55 “Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs )
“Efwa umenezwe waho ulihwi? Fwa ulihwi ulwoyo ulihwi?” (Hadēs )
56 Zunubi ne yake ba wa mutuwa dafi, Doka kuma take ba wa zunubi iko.
Ulyoyo uwefwa ni ubhibhi na enguvu ye ubhibhi ni sheria.
57 Amma godiya ga Allah! Shi ne ya ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Lelo ehusalifwa Ungolobhe, atipela ate amene ashilile uGosi wetu uYesu Kristi!
58 Saboda haka, ƙaunatattu’yan’uwana, ku tsaya da daram. Kada wani abu yă jijjiga ku. Ku ba da kanku kullum ga aikin Ubangiji, domin kun san cewa famar da kuke yi saboda Ubangiji ba a banza take ba.
Eshi bhasungwena bhakolo na mwailombo bhanji imara na mgaje ayinje. Antele yibhombi embombo eya Gosi, kwa sababu mumenye aje embombo yenyu katika Gosi sio wene.