< 1 Korintiyawa 15 >
1 To,’yan’uwa, ina so in tuna muku da bisharar da na yi muku wa’azinta, wadda kuka karɓa, wadda kuma kuka yanke shawara ku tsaya a kai.
Ka püie aw, Thangkdaw ka ning jah mtheh ning jah ksingsak be veng, acuna Thangkdaw dokham u lü, nami jumnak acuna khana angkhänga ngdüiki.
2 Ta wurin wannan bisharar ce kuka sami ceto, muddin kuna riƙe da wa’azin da na yi muku kam-kam. In ba haka ba, kun gaskata a banza ke nan.
Ka ngthu sang cän nami jum sawxatkia am kya lü, nami läklam kcangkia akyak üng, acun bä üng küikyana nami kyaki.
3 Gama abu farko mafi muhimmancin da na karɓo shi ne na ba ku cewa Kiristi ya mutu domin zunubanmu bisa ga Nassi,
Ka yah nami veia ka ning jah peki, acun cun sayü lü däm säihki ni, Khritaw cun mi mkhyekata phäh thiki tia Cangcim üng ng’yuki,
4 cewa an binne shi an kuma tashe shi a rana ta uku bisa ga Nassi,
ani cun ami k’ut, amhnüp kthum üng tho law beki tia Cangcim üng ng’yuki ni.
5 cewa ya bayyana ga Bitrus, sa’an nan ga Sha Biyun.
Pita veia ngdang law lü, acun käna xaleinghngihea veia ngdangki.
6 Bayan haka, ya bayyana ga fiye da ɗari biyar daga cikin’yan’uwa a lokaci guda. Yawancinsu kuwa suna nan da rai, ko da yake waɗansu sun riga sun yi barci.
Acun käna bena, phyamhmaa kthaka nungki veia ngdang lawki, khawhah cun tuhkbäih veia xüng hamkie, avange cun thi pängkie ni.
7 Sa’an nan ya bayyana ga Yaƙub, sa’an nan ga dukan manzannin,
Acun käna Jakuka veia ngdangki, acun käna ngsä he naküta veia ngdangki.
8 a ƙarshe duka, ya bayyana a gare ni, kamar wanda an haifa a lokacin da bai kamata ba.
Ak’hnu säiha, keia vei pi ngdang lawki, kei cun am kha se hmi lawkia mäih ni ka law ta.
9 Gama ni ne mafi ƙanƙanta a cikin manzanni, ban kuma isa a kira ni manzo ba, domin na tsananta wa ikkilisiyar Allah.
Kei cun ngsä he ksunga ka dik säihki, Pamhnama sangcime ka jah mkhuimkhakia kyase, ngsäa pi am ka nglawi kyawki va.
10 Amma bisa ga alherin Allah, na zama abin da nake, alherinsa zuwa gare ni kuwa bai zama a banza ba. A’a, na yi aiki fiye da dukansu, duk da haka, ba ni ba ne, sai dai alherin Allah da yake tare da ni ne.
Cunsepi, Pamhnama bäkhäknak am ahikba ka kyaki; a bäkhäknak amdanga a na pet cun ni, ngsä kcea kthaka ktha na bawk lü ka khüikhawmki. Acukba ka kthanak bawk cun kamäta kthanaka am kya, Pamhnama bäkhäknak naw kei üng khut pawhki.
11 To, ko ni ne, ko su ne, wannan shi ne abin da muke wa’azi, shi ne kuma abin da kuka gaskata.
Acukba ani üng, keia khyüh kyase, amimia khyüh pi kyase, ahin kung kami pyenki, nangmi naw pi ahin kung nami jumki.
12 Amma in ana wa’azi cewa Kiristi ya tashi daga matattu, yaya waɗansu a cikinku suke cewa babu tashin matattu?
Atuha kami ngthu cun Khritaw thihnak üngkhyüh thobeki tia kyase, ise nangmi üng avange naw, “Khyang kthia thawhnak be am ve,” nami tiki ni?
13 In babu tashin matattu, to, ba a tā da Kiristi ma ba ke nan.
Khyang kthia thawhnak be am a ve üng Khritaw pi am tho law be khai sü;
14 In ba a tashe Kiristi ba kuwa, ai, wa’azinmu, da bangaskiyarku banza ne.
acunüng, Khritaw tho law bekia am akyak üng kami ngthu sang amdanga kya lü nami jumnak pi amdanga kya khai ni.
15 Sai ma ya zama mun zama masu ba da shaidar ƙarya game da Allah ke nan, domin mun shaida game da Allah cewa ya tashe Kiristi daga matattu. Bai tashe Kiristi ba ke nan, in lalle ba a tā da matattu.
Acunüng, Pamhnam hleikia mi mdankia ni akya, isetiakyaküng, Khritaw cun Pamhnam naw mtho beki mi tia phäh ni, ahin akcang ta thikie sak xünnaka am tho be u. Pamhnam naw pi Khritaw am mtho be.
16 Gama in ba a tā da matattu ba, to, Kiristi ma ba a tashe shi ba ke nan.
Khyang kthie, am ami thawh law be üng Khritaw pi am tho law be;
17 In kuwa ba a tashe Kiristi ba, bangaskiyarku a banza take, ya zama har yanzu kuna cikin zunubanku ke nan.
acunüng, Khritaw am a thawh law be ham üng nami jumnak pi amdanga kya lü nami mkhyekatnak üng khyük lü nami thi hamkie ni.
18 Ashe, waɗanda suka yi barci a cikin Kiristi ma sun hallaka ke nan.
Acukba akyak üng Khritaw üng thi pängkiea jumeikie pi khyük khaie ni.
19 In a wannan rayuwar ce kaɗai muke da bege cikin Kiristi, mun zama abin tausayi fiye da dukan mutane.
Tuhkbäih mi xün k'um däk üng Khritawa khana äpeinak mi ta lü akcea saka phäh am akyak üng khawmdeka veki khyange kthaka jah mpyeneinak yahei bawk khaia mi nglawiki.
20 Amma tabbatacce, an tā da Kiristi daga matattu, nunan fari kuwa cikin waɗanda suka yi barci.
Acunsepi, Khritaw cun thihnak üngka naw tho law be kcang lü, ipkie pi tholaw be khaie tia msingnak ni.
21 Da yake mutuwa ta zo ta wurin mutum, haka tashin matattu ma ya zo ta wurin mutum.
Nghngicim khyanga phäha thihnak a ve lawa mäiha, nghngicim khyanga phäh kunga khyang kthia thawh lawnak be ve lawki.
22 Kamar yadda duka suka mutu cikin Adamu, haka duka za su rayu cikin Kiristi.
Adam üng khyang naküt ami thiha kba Khritaw üng khyang naküt tho be khai.
23 Sai dai kowa da lokacinsa. Kiristi ne nunan fari; sa’an nan sa’ad da ya dawo; za a tā da waɗanda suke nasa.
Acunsepi, khyang mat cim ami kcün üng tho khaie; Khritaw cun akcüka tho be khai. Acun käna Khritawa law be üng ani taki tho law be khaie.
24 Sa’an nan sai ƙarshen ta zo, sa’ad da zai miƙa wa Allah Uba mulki, bayan ya hallaka dukan sarauta, mulki da iko.
Acun käna apäihnak pha law khai; Khritaw naw ngmüimkhya upkie, anae, johite naküt a jah näng lawpäng üng Khritaw naw khyawngpe cun Pamhnam üng ap law khai.
25 Gama dole yă yi mulki har sai ya sa dukan abokan gābansa a ƙarƙashin ƙafafunsa.
A yee naküt a khaw kunga am a jah tak hama küt üng, Khritaw naw jah up yah kung khai.
26 Abokin gāba na ƙarshen da za a hallaka kuwa, shi ne mutuwa.
Ak’hnu säiha ye näng vai cun thihnak kyaki.
27 Gama ya “sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa.” To, da aka ce an sa “kome” a ƙarƙashinsa, a fili yake cewa ba a haɗa da Allah a ciki ba, shi wannan da ya sa kome a ƙarƙashin Kiristi.
“Pamhnam naw avan ania khaw kea tak khai,” tia Cangcim naw pyenki. “Avan naküt tak khai” tinak üng Pamhnam amät am ngpüi, Khritawa khaw kea avan takia Pamhnam a ngpüi.
28 Sa’ad da ya yi haka, sa’an nan Ɗan kansa yă koma a ƙarƙashin shi wanda ya sa kome a ƙarƙashinsa, domin Allah yă zama kome da kome.
Acunüng, avan naküt Khritawa upnaka kea taka akya lawpäng üng, Cakpa amät kung Pamhnama kea ve khai acuna Pamhnam naw avan ania kea taki cun naw avan up khai.
29 To, in babu tashin matattu, mene ne waɗanda ake musu baftisma saboda matattu za su yi? In ba a tā da matattu sam, me ya sa ake yin wa mutane baftisma saboda su?
Atuh, khyang kthia thawhnak be am a ve üng, i ja amimi naw yah vai ami äpei. Khyang kthia phäha baptican khankie ihawkba kya khaie. Thikiea phäha ivai baptican khankie ni.
30 Mu ma don me muke sa kanmu cikin hatsari a kowace sa’a?
Ise mimi pi anglät se kyühkse da akcün tä mi dawngki ni?
31 Ina fuskantar mutuwa kowace rana. I, kamar yadda yake tabbatacce cewa ina taƙama da ku cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu.
Ka püie, amhnüp tä thihnak ka sawngki! Khritaw Jesuh mi Bawipa üng ka ning jah awhcahnak pyen lü, “Kei, a mhnüp tä se ka thiki” ka ti ni.
32 In na yi kokawa da mugayen namomin jeji a Afisa bisa ga ra’ayin mutane ne kawai, mece ce ribata, in har ba a tā da matattu? Ai, “Sai mu ci mu sha, da yake gobe za mu mutu.”
Nghngicima ngjakhlüa mäih düta Ephet mlüh üng “Sa kyung he” ka jah ngtunpüi vai sü üng i ka ngmang na khai ni? Khyang kthiea thawhnak be am ve khaia akyak üng, “Mi ei lü mi aw be vai u, khawngawi mi thi täng khai” mi ti hlü ye se.
33 Kada fa a ruɗe ku, “Ajiyar mugayen abokai yana ɓata hali mai kyau.”
Käh yu ua. Am dawkia püipaw naw vecawh kpyaki.
34 Ku koma cikin hankalinku yadda ya kamata, ku kuma daina yin zunubi, gama akwai waɗansu da ba su san Allah ba, na faɗi wannan ne don ku kunyata.
Ngsunpyunnak üng law be u lü, mkhyekatnak hawih ua. Avang naw Pamhnam am ami ksing hin na ngkeei vaia kei naw pyen veng.
35 Amma wani yana iya tambaya yă ce, “Ta yaya ake tā da matattun? Da wane irin jiki za su tashi?”
Mat mat naw, “Khyang kthie cun ihawkba tholaw be khaie ni? Ia mäia pumsa na khaie ni?” ti lü ngthäh khai.
36 Kai, marar azanci! Abin da kuka shuka ba zai tsira ba sai ya mutu.
Nang khyang k’ang, namät naw na sawa mci cun am a thih üng am cawt law be;
37 Sa’ad da kuke shuki, ba tsiron da zai yi girma ba ne kuka shuka, ƙwayar ce kawai, ko ta alkama ko kuma na wani irin dabam.
Acunüng, na saw cän pumsaa ve khaia am na saw khawiki, a mci va na saw khawiki, cang mcia pi kyase mci kcea pi kyase mci däk va na sawki. Adäm pänga apung am nglingki. Akäna va däm law khai.
38 Amma Allah yakan ba ƙwayar jiki yadda ya yi niyya, kuma ga kowane irin ƙwaya yakan ba ta irin jikinta.
Acunsepi, Pamhnam naw a mäta ngjakhlüa pumsa jah peki, mci naküta veia ami mäta pumsa phäh phäh jah peki.
39 Ba dukan nama ne iri ɗaya ba. Mutane da irin nasu, dabbobi da irin nasu, tsuntsaye da irin nasu, kifaye kuma da irin nasu.
Pumsa naküt am täng; nghngicima pumsa mjü at, khisa pumsa mjü at, khaa pumsa mjü at, ngaa pumsa mjü ata kyaki.
40 Akwai jikuna iri na samaniya, akwai kuma jikuna iri na duniya; sai dai darajar jikunan samaniya dabam take, darajar jikunan duniya kuma dabam take.
Khankhaw pumsae ve u lü, khawmdek pumsae pi vekie; acunsepi khankhaw pumsaa hlüngtainak hnga lü, khawmdek pumsaa hlüngtainak pi hngaki.
41 Rana tana da wata irin daraja, wata yana da wata darajar dabam, taurari kuma suna da tasu dabam. Wani tauraro kuwa yakan bambanta da wani a wajen daraja.
Nghngia hlüngtainak akce, khyaa hlüngtainak akce, aisiea hlüngtainak akce; aisi jah aisi pi ani hlüngtainak am täng ni.
42 Haka ne tashin matattu zai kasance. Abin da aka shuka yakan ruɓe, abin da aka tā da shi kuma ba ya ruɓewa;
Khyang kthia thawhnak be pi acukba kyaki. Yawk k’uh üng thu lü, a thawh law be üng am thi thei.
43 akan shuka shi cikin ƙasƙanci, a kuma tā da shi cikin ɗaukaka, akan shuka shi da rashin ƙarfi, a kuma tā da shi da ƙarfi;
K’ut üng am daw lü seki, mthawh be üng ngto lü daw khai.
44 akan shuka shi da jiki na mutuntaka, a kuma tā da shi da jikin ruhaniya. In akwai jiki na mutuntaka, to, lalle akwai jikin ruhaniya ma.
K’ut üng mtisa pumsaa kya lü; mthawh be üng ngmüimkya pumsaa kya khai. Khawmdek pumsa vekia kyase Ngmüimkhya pumsa pi ve khai.
45 Haka yake a rubuce cewa, “Adamu, mutumin farko ya zama mai rai”; Adamu na ƙarshe kuwa ruhu ne mai ba da rai.
Cangcim naw, “Nghngicim kcük Adam cun khyang xünga mhnünmcenga kyaki”; a tia kyase, Adam anghnu cun xünnak Ngmüimkhya jah peki kyaki.
46 Ba jikin ruhaniya ne ya zo da farko ba, na mutuntakan ne, daga baya kuma sai na ruhaniya.
Ngmüimkhya lam cun ve law makia am kya, pumsa lam ve law ma lü acun käna Ngmüimkhya lam ve lawki.
47 Mutumin farko daga turɓaya ce ya fito, mutum na biyu kuwa daga sama ne ya fito.
Nghngicim akcük cun khawmdek üngkhyüh mhnünmcenga kya lü; anghngihnaka nghngicim cun khankhawa kaa kyaki.
48 Kamar yadda mutumin turɓaya yake, haka ma waɗanda suke na turɓaya. Kuma kamar yadda mutumin sama yake, haka ma waɗanda suke na sama.
Khawmdek üng mhnünmcenga khyange cun khawmdek khyangea mäih law u se; khankhaw üngka khyange cun khankhaw üngka naw lawki hea mäih lawki he.
49 Kamar dai yadda muka ɗauki siffar mutumin turɓaya, haka kuma za mu ɗauki siffar mutumin sama.
Acunüng, khawmdek üng mhnünmceng khyanga müia mäih mi müinaka mäiha, khankhaw khyanga müihmai pi mi müihmai na khai.
50 Ina sanar da ku,’yan’uwa, cewa nama da jini ba za su gāji mulkin Allah ba, haka ma ruɓa ba zai gāji rashin ruɓa ba.
Ka püie aw, pumsa jah thisen Pamhnama pea am ve thei; thi theiki naw am thi theiki cun am yah tia ning jah mtheh veng.
51 Ku saurara, in gaya muku wani asiri. Ba dukanmu ne za mu yi barci ba, sai dai duk za a sauya kamanninmu
Ngthupki ning jah mtheh vang; mi van mi ip khaia am kya.
52 farat ɗaya, cikin ƙyaftawar ido, da busan ƙaho na ƙarshe. Gama za a busa ƙaho, za a tā da matattu da jiki irin da ba ya ruɓewa, za a kuma sauya kamanninmu.
Acunsepi, ak’hnu säiha kpun a ng'yüng law üng, asängca üng, mik mkhyüpca üng, mi van mi hngalangei law khai. Kpun a ng'yüng law üng thi pängkie cun am pyawih theikia tho law be u se; mimi, mi na vekie pi mi hngalang law khai.
53 Gama dole mai ruɓa yă maye wa mai ruɓan nan, marar mutuwa kuma yă maye wa mai mutuwan nan.
Tuhkbäih hina pyawih theiki am pyawih theikia nglat law lü, tuhkbäih hina thi theiki käh thi theikia nglat law khai.
54 Sa’ad da mai ruɓan nan ya maye marar ruɓan nan, mai mutuwa kuma ya maye marar mutuwan nan, sa’an nan ne karin maganar da yake a rubuce zai zama gaskiya cewa, “An haɗiye mutuwa cikin nasara.”
Hina thi theiki hin am thi theikia a nglat law üng, “Thihnak cun mkhyüh lü nängnak cun küm law khai” tia Cangcim cun küm law khai.
55 “Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs )
“Thihnak aw, na ngnängnak, hawa ni a ve. Aw thihnak aw, na jah kphyaknak vai johit hawa ni a ve?” (Hadēs )
56 Zunubi ne yake ba wa mutuwa dafi, Doka kuma take ba wa zunubi iko.
Thihnaka naw johit cun mkhyekatnak üngkhyüh yahki; mkhyekatnaka khyaihnak cun thuma kyaki.
57 Amma godiya ga Allah! Shi ne ya ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Acunsepi, mi Bawipa Jesuh Khritaw üng ngnängnak jah pekia Pamhnama veia jenak ve se.
58 Saboda haka, ƙaunatattu’yan’uwana, ku tsaya da daram. Kada wani abu yă jijjiga ku. Ku ba da kanku kullum ga aikin Ubangiji, domin kun san cewa famar da kuke yi saboda Ubangiji ba a banza take ba.
Acunakyase, ka mhläkphyanaka ka püie aw, khängkia ngdüi ua. Bawipa khutbi ktha na kcang u lü bi ua, Bawipa khutbi nami bi hin am danga am kya tia nami ksingki.