< 1 Korintiyawa 14 >

1 Ku bi halin ƙauna kuna kuma marmarin neman baye-bayen ruhaniya, musamman baiwar annabci.
Ntumbililanje kwiipata iloi ya pingana, na nnokolilanje kwiipata iloi ika Mbumu, ikabheje shipundile, shiloi sha ukulondola gwa a Nnungu.
2 Gama duk wanda yake magana da wani harshe ba da mutane yake magana ba, sai dai da Allah. Tabbatacce, ba wanda yake fahimtarsa; yana faɗin asirai ta wurin ruhu ne.
Pabha mundu abheleketa shibheleketo shijeni, akabheleketa na bhandu, ikabhe anabheleketa na a Nnungu. Pabha anabheleketa indu ya nng'iyo, kwa mashili gaka Mbumu.
3 Amma duk wanda yake annabci, yana magana ne da mutane domin yă gina su, yă ƙarfafa su, yă kuma yi musu ta’aziyya.
Ikabheje akwete shiloi sha ukulondola gwa a Nnungu, anabheleketa na bhandu nkwaashimilikanga na nkwaataganga ntima na kwaatondobhyanga.
4 Wanda yake magana da wani harshe kuwa, kansa yake gina, amma mai annabci, ikkilisiya ce yake gina.
Abheleketa shibheleketo shijeni, anakwiishimilika nnyene. Ikabheje alondola anashimilika likanisha.
5 Zan so kowannenku yă yi magana da harsuna, sai dai zan fi so ku yi annabci. Wanda yake annabci ya fi wanda yake magana da harsuna, sai dai in ya fassara don ikkilisiya ta ginu.
Bhai, ngunapinga mmanganya mmowe mmeleketanje shibheleketo shijeni, ikabheje shipundile kaje mmanganje ashinkulondola bha a Nnungu, pabha mundu alondola, anakumpunda abheleketa shibheleketo shijeni jula, ikabhe ataye malombolelo gakwe nkupinga alishimilishe likanisha.
6 To,’yan’uwa, a ce na zo wurinku ina kuma yin magana da waɗansu harsuna, amfanin me zan yi muku in ban zo muku da wani bayani ko sani ko annabci, ko kuma kalmar koyarwa ba?
Ashaapwanga ng'ikaga kunngwenunji nibheleketa shibheleketo shijeni, shiimpwailanje indi? Gwangali kuntashiyanga nng'ibhulo gubhambele a Nnungu eu lumanyio, eu ntenga gwa a Nnungu, eu majiganyo?
7 Abubuwan nan marasa rai ma da sukan yi ƙara, kamar su algaita ko molo, in muryarsu ba tă fita sosai ba, yaya wani zai san abin da ake busawa ko kaɗawa?
Nkali indu yangali gumi iona, malinga lipenga eu shingwaya, bhuli, mundu shaamumanye bhuli, shigombwa monaga ikaone kwa tindana?
8 Haka ma in ba a busa ƙaho sosai ba, wa zai yi shirin yaƙi?
Pabha, lipenga ligombwaga gwangali manyika ukoto, gani shaajende kungondo?
9 Haka yake sa’ad da kuka yi magana da waɗansu harsunan da ba a fahimta. In babu wanda zai san abin da kuke faɗi, za ka dai yi wa iska magana ne kawai.
Na nneyo peyo na mmanganya, monaga mmeleketangaga malobhe gangamanyika, gani shagamanye gunkubheleketanga? Malobhe genunji shigaobhe payoyo.
10 Ba shakka akwai harsuna iri-iri a duniya, duk da haka kowane a cikinsu yana da ma’ana.
Ipali ibheleketi yaigwinji pashilambolyo, na shakwa shibheleketi shangali malombolelo.
11 To, in ban gane ma’anar abin da wani yake faɗi ba, ni baƙo ne ga mai maganar, shi kuma baƙo ne a gare ni.
Ikabheje nne, ngagamanye malombolelo ga bheleketa mundu jwa shibheleketi shijeni, nne shimme nannjeni kuka jwenejo, na jwalakwe shaabhe nnjeni kwangu nne.
12 Haka yake a gare ku. Da yake kuna marmarin samun baye-bayen ruhaniya, sai ku ba da ƙarfinku ga yin amfani da waɗanda za su gina ikkilisiya.
Na mmanganya nneyo peyo, pabha nshikolanga lilaka lya kola iloi ika Mbumu, ntumbililanje kwiipata nkupinga nnishimilikanje likanisha.
13 Saboda haka, duk wanda yake magana da harshe, sai yă yi addu’a a yi masa baiwar fassara.
Kwa nneyo, jojowe akombola bheleketa shibheleketi shijeni, ajuje kukombola kugamanya malombolelo gakwe.
14 Gama in na yi addu’a da wani harshe, ruhuna ne yake addu’a, amma tunanina bai amfana kome ba.
Pabha nyugaga kwa shibheleketi shijeni, kujuga kwangu kunabha kwa mmunda, ikabheje lunda lwangu lukaaposhela shindu.
15 To, me zan yi? Akwai lokutan da zan yi addu’a da ruhuna; akwai kuma lokutan da zan yi addu’a da hankalina. Wani lokaci ya kamata in yi waƙa da ruhuna, a wani lokacin kuma in yi waƙa da hankalina.
Bhai, ndende bhuli? Shinyuje mmbumu na kwa lunda lwangu, kabhili shinyimbe kwa mmbumu na kwa lunda.
16 A cewa waɗansu baƙi suna cikin sujadarku, sa’ad da kuke yabon Allah da ruhunku, yaya waɗanda suke tare ku za su fahimta, har su ce, “Amin,” da yake ba su san abin da kuke faɗi ba?
Mwainiyaga a Nnungu sha mmbumupe, mundu ali munkumbi gwenu shajitishiye bhuli “Amina”, kwaatenda kwenu eja, monaga akashimanye shinkubheleketa?
17 Ko da yake kuna ba da godiya da kyau, amma wancan mutumin da yake tare da ku bai ginu ba.
Pabha kutenda kwenu eja, kweli shikubhe kwa mmbone, ikabheje junajo ikampwaa.
18 Na gode wa Allah, domin ina magana da harsuna fiye da ku duka.
Nne ngunaatenda eja kwa a Nnungu pabha ngunakombola bheleketa shibheleketo shijeni, kupunda mmanganya mmowe.
19 Amma a cikin ikkilisiya zan gwammace in yi magana da kalmomi biyar da za a fahimta don in koyar da waɗansu da a ce in yi magana da kalmomi guda dubu goma a wani harshe.
Ikabheje nnikanisha ngunapinga bheleketa malobhe nng'ano ga manyika, nkupinga naajiganyanje bhananji, kupunda malobhe elupu ga shibheleketo shijeni.
20 ’Yan’uwa, ku daina tunani kamar yara. Wajen mugunta ku zama jarirai, sai dai wajen tunaninku, ku zama manya.
Ashaapwanga nnakolanje na ng'aniyo ya shigwana, ikabheje kwa yangali ya mmbone mmanganje mbuti bhana, ikabhe nkuganishiya kwenunji nkulanje.
21 A cikin Doka yana a rubuce cewa, “Ta wurin mutane masu baƙin harsuna da kuma ta leɓunan baƙi zan yi magana da waɗannan mutane, amma duk da haka, ba za su saurare ni ba,” in ji Ubangiji.
Ishijandikwa nshalia ja a Musha, “Bhakulungwa bhakuti. ‘Shimelekete na bhene bhandunjibha, kupitila bhaabheleketanga shibheleketo shijeni, na kwa kang'wa ya bhajeninji’” nkali nneyo bhakambilikananga.
22 Harsuna fa alama ce ba ga masu bi ba, sai dai ga marasa bi. Annabci kuwa ga masu bi ne ba ga marasa bi ba.
Bhai kwa nneyo, kalama ja bheleketa shibheleketo shijeni ni shilangulo, nngabha kwa bhandu bhakwetenje ngulupai, ikabhe kwa bhangakulupalilanga bhala, ikabheje shiloi shja ukulondola gwa a Nnungu, ni kwa ligongo lya bhandu bhakulupalilenje, na nngabha kwa bhangakulupalilanga.
23 Saboda haka, in dukan ikkilisiya ta taru, kowa kuma yana magana da waɗansu harsuna, sai waɗansu jahilai ko waɗansu marasa bi suka shigo, ashe, ba za su ce kuna hauka ba?
Bhai, ibhaga likanisha lyowe bhaimanangaga pamo, na bhowe bhabheleketanje kwa shibheleketo shijeni, monaga bhaikanganaga bhandu bhakaelewanga eu bhakanabhe kulupalilanga, bhuli, bhakabhelekatanga kuti nshikolanga shalubha?
24 Amma in wani marar bi, ko jahili ya shigo sa’ad da kowa yana annabci, sai maganar kowa ta ratsa shi, za su shawo kansa yă gane cewa shi mai zunubi ne saboda abin da kowa yake faɗi,
Ikabheje, bhowe bhalondolangaga, na aikaga mundu akaelewa eu jwangakulupalila, yowe yashaipilikane shiinkong'ondele gwangali gwa mmbone gwakwe na shiinng'ukumule.
25 asirin zuciyarsa kuma su bayyana a fili. Don haka, zai fāɗi a ƙasa yă yi wa Allah sujada yana cewa, “Lalle, Allah yana cikinku!”
Injubhi ya muntima gwakwe shiimanyishe, na jwalakwe shaabhatindibhalile a Nnungu alinkuti, “Kweli a Nnungu bhali na mmanganya.”
26 Me za mu ce ke nan’yan’uwa? Sa’ad da kuka taru, wani yakan yi waƙa, wani koyarwa, wani wahayi, wani yin magana da wani harshe, wani kuma fassara. Dole ne a yi duka don gina ikkilisiya.
Bhai, ashaalongo ajangu, tubhelekete nndi? Bhai punkuimananga pamo, jumo ajimbe lwimbo, na juna ajiganye, na juna akole nng'ibhulo, na juna akwete kalama ja bheleketa shibheleketo shijeni, abhelekete, na juna atalashiye malombolelo gakwe. Nkupinga yowe itendeshe kwa ligongo lya kulishimilika likanisha.
27 In kuwa waɗansu za su yi magana a wani harshe, to, kada su fi mutum biyu ko uku, kuma a yi bi da bi, wani kuma yă fassara.
Bhapagwangaga bhandu bhakombolanga bheleketa kwa shibheleketo shijeni, bhabheleketanje bhandu bhabhili eu bhatatu, numbe jumojumo, na apagwe mundu shatalashiye malombolelo gakwe.
28 In babu mai fassara, sai mai magana yă yi shiru a cikin ikkilisiya, yă yi wa kansa magana da kuma Allah.
Ikabheje akapagwe nkutalashiya malombolelo gakwe, bhai, abheleketa kwa shibheleketo shijenijo apumule nkanishamo, abhelekete sha muntima na a Nnungu bhakwe.
29 Annabawa biyu ko uku za su iya yin magana, sauran kuma sai su auna a hankali abin da aka faɗa.
Ga bhakwetenje kalama ja londola, bhabheleketanje bhabhili eu bhatatu, bhana bhatalashiyanje gabheleketwego.
30 In kuma wahayi ya zo wa wani da yake zaune, sai mai magana na farko yă yi shiru.
Ibhaga mundu munkumbi gwa bhatemingene bhala, apataga nng'ibhulo na a Nnungu, bhai abheleketaga jula apumule.
31 Dukanku kuna iya yin annabci bi da bi, domin kowa yă sami koyarwa da ƙarfafawa.
Pabha mmowe nnakombolanga kulunguya nntenga gwa a Nnungu jumo jumo, nkupinga mwijiganyanje na tagwa ntima.
32 Ruhohin annabawa kuwa suna ƙarƙashin sarrafawar annabawa.
Kalama ja londola, jijimililwe naka nkulondola.
33 Gama Allah, ba Allah mai sa rikicewa ba ne, sai dai mai salama. Kamar yadda yake a dukan ikkilisiyoyi na tsarkaka.
Pabha a Nnungu nngabha a Nnungu bha mpwai, ikabhe bha ulele malinga shiili kubhandunji bha ukonjelo.
34 Ya kamata mata su zauna shiru a cikin ikkilisiyoyi. Ba su da izinin yin magana, sai dai su yi biyayya yadda Doka ta faɗi.
Malinga shiili nkubho, mmakanisha gowe ga bhandu bha a Nnungu, bhanabhakongwe bhanabheleketanje, ikabhe bhakundanje, malinga shijilugula Shalia ja a Musha.
35 In suna so su yi tambaya game da wani abu, ya kamata su tambayi mazansu a gida, domin abin kunya ne mace tă yi magana a cikin ikkilisiya.
Ibhaga bhapingangaga kubhuya, bhakaabhuyanje ashaambuje bhabhonji kumui. Pabha anatokomala jwankongwe abheleketa nnikanisha.
36 Shin, a kanku ne maganar Allah ta fara? Ko kuma a gare ku ne kaɗai ta iso?
Bhuli, punkuganishiyanga lilobhe lya a Nnungu kulikopweshe kunngwenunji? Eu kuti linng'ishilenje mmanganyanjipe?
37 In wani yana tsammani shi annabi ne, ko yana da baiwar ruhaniya, bari yă gane cewa abin da nake rubuta muku umarnin Ubangiji ne.
Mundu aibhonaga kuti nkulondola jwa a Nnungu, eu ashikola shilo shika Mbumu, bhai amumanye kuti gene gungunnjandishilanga gano ni amuli ja Bhakulungwa.
38 In ya ƙi kula da wannan, shi ma sai a ƙi kula da shi.
Ikabheje apagwaga mundu akaapinga pilikana, bhai, jwenejo nnampilikanilanje.
39 Saboda haka’yan’uwana, ku yi marmarin yin annabci, kada kuma ku hana magana da harsuna.
Bhai, ashaalongo ajangu, nkolanje lilaka lya londola, ikabhe nnaibhililanje mundu kubheleketa shibheleketo shijeni.
40 Sai dai a yi kome daidai da kuma cikin tsari.
Ikabheje indu yowe itendeshe ukoto na kupanjilila.

< 1 Korintiyawa 14 >