< 1 Korintiyawa 13 >

1 In ina iya yin magana da harsunan mutane, da na mala’iku, amma ba ni da ƙauna, na zama kamar kuge mai yawan ƙara, ko kuma ƙararrawa mai amo kawai.
Tujovaghe kuuti ku njovele isa vaanhu kange njovele isa vanyamola. Looli nambe nilinsila lughano, nilishaba jino jikuta nambe iking'ola kino kikujila.
2 In ina da baiwar annabci, ina kuma iya fahimtar dukan asirai da dukan ilimi, in kuma ina da bangaskiyar da zan iya kawar da manyan duwatsu, amma ba ni da ƙauna, ni ba kome ba ne.
Nakuuti nilinikipelua ikya vuviili nhuvukagusi vwa kyang'haani vuno vufisime nuvukagusi, nakuuti nilinilwitiko ulwakuhamia ifidunda. Looli nave nilinsila ulughano, une na kyekiinu.
3 In na ba wa matalauta dukan abin da nake da shi, na kuma miƙa jikina a ƙone, amma ba ni da ƙauna, ban yi riban kome ba.
Pe tujove kuuti nihumia kutema kulyumue na kukuvalasia avakotofu, na kuuti nihumia um'bili ghwango ninyanyue nu mwooto. Looli nave nilinsila lughano, nanikwambula kimonga.
4 Ƙauna tana da haƙuri, ƙauna tana da kirki. Ba ta kishi, ba ta burga, ba ta da girman kai.
Ulughano lukuguda kange lulinulutango. Ulughano nalukughinia kange nalukupula. Ghulinsila matingo
5 Ba ta rashin ladabi, ba ta sonkai, ba ta da saurin fushi, ba ta riƙe mutum a zuciya.
nambe umovesi. naghulonda amasio ghaghene, nalukujagha uvuvafi vwa ng'aning'ani, nambe naluvalila amavivi.
6 Ƙauna ba ta jin daɗin mugunta, sai dai ta ji daɗin gaskiya.
Naluhovoka uvuvotevote. Apene looli luhovoka nuvwa kyang'haani.
7 Tana kāriya kullum, tana amincewa kullum, tana bege kullum, tana jimrewa kullum.
Ulughano lukughana amasio ghoni; lukwitika amasio ghoni, lulinulukangasio mumasio ghooni, kange lunoghile amasio ghoni.
8 Ƙauna ba ta ƙarewa. Amma in akwai annabci zai shuɗe, harsuna su ɓace, ilimi kuma zai ƙare.
Ulughano naludugha. Nave kwevule uvu viili, lwoni lukiling'ania. Nave kwejile injovele, sidughaghe. Nave kwevule uvu mang'anyi vukiling'ania.
9 Gama saninmu ba cikakke ba ne, annabcinmu kuma ba cikakke ba ne.
Ulwakuva tukagule lubale kange tuvomba uvuviili lubale.
10 Sai dai sa’ad da cikakken ya zo, sai wanda ba cikakke yă shuɗe.
Looli luliva lukwisa luno lukiline, lula luno nalukwiline lukiling'ania.
11 Sa’ad da nake yaro, na yi magana kamar yaro, na yi tunani kamar yaro, na yanke shawara kamar yaro. Da na isa mutum kuwa, sai na bar halin yarantakata.
Pano nilyale mwana, nikajovagha ndavule umwana, nikasaghile ndavule umwana, nikalamulagha ndavule umwana. pano nilyale muunhu n'goyo, nilyaghavikile kutaali nune ghoni ghaala agha kijana.
12 Yanzu kam muna ganin abubuwa kamar a madubi sai dai ba sosai ba, amma a ranan nan za mu gani fuska da fuska. Yanzu kam sanina ba cikakke ba ne, amma a ranan nan zan kasance da cikakken sani, kamar dai yadda Allah ya san ni a yanzu.
Ulwakuva lino tulola heene ni kilolelo, heene sura ku ng'isi, looli unsiki ghula tulolagha maso kwa maso. Lino nikagwile lubale, looli unsiki ghula nilakagula kyongo ndavule najune nikagulike kyongo.
13 Yanzu kam abubuwan nan uku sun tabbata, bangaskiya, bege, da kuma ƙauna. Sai dai mafi girma a cikinsu ita ce ƙauna.
Looli lino agha gha tatu ghali nhi danda: lwitiko, uluhumilo luno lukwisa, nulughano. Loolibilivaha kyongo kukila iisi lwe lughano.

< 1 Korintiyawa 13 >