< 1 Korintiyawa 10 >

1 Ba na so ku kasance da rashin sani,’yan’uwa, cewa dukan kakannin-kakanninmu sun yi tafiya a ƙarƙashin girgije, dukansu kuma suka bi ta tsakiyar teku.
N buakaaba, bandi mani ke o twalgbangu n bo legni ti yanjanba po ki bi fidi ki puodi o kpencianmu.
2 An yi wa dukansu baftisma ga bin Musa a cikin girgije da kuma cikin teku.
Moyis n bo wuli'b li mɔglni yeni li ŋunlni.
3 Dukansu sun ci abincin ruhaniya guda
K bi jeni ke gɔ ñuni bi jaandikaaba jiema.
4 suka kuma sha ruwan ruhaniyan nan guda; gama sun sha daga dutsen ruhaniya nan, wanda ya yi tafiya tare da su, wannan dutsen kuwa Kiristi ne.
Kelima bi ñuni li tangbaogun ñuma, ke li tangbaogu n den tie bi jesu.
5 Duk da haka, Allah bai ji daɗin yawancinsu ba; gawawwakinsu kuwa suka bazu ko’ina a cikin hamada.
Ama u tienu pali den ki mangi tɔba po, ke bi kpe ki bili i tinkuongan,
6 To, waɗannan abubuwa misalai ne a gare mu, kada mu yi marmarin mugayen abubuwa, kamar yadda suka yi.
Mɔla, li bona tie binbigu ti pok lan fidi ke tin da pia ti gbannandi buama nani bani yeni.
7 Kada ku zama masu bautar gumaka, yadda waɗansunsu suka zama; kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mutanen suka zauna don su ci su kuma sha, suka kuma tashi suka shiga rawa ta rashin kunya.”
Da tiendi mani nan yabi ki jaandi yeni, i diani po li maadi ki bi niba, di, ki ñu, ki jelni yeni ti gbannandi buama.
8 Kada fa mu yi fasikanci yadda waɗansunsu suka yi, har a rana guda mutane dubu ashirin da uku a cikinsu suka mutu.
Ki tiendi mi conconma boncianli, yeni ki nib trubaam kpenl li po.
9 Kada mu gwada Kiristi yadda waɗansunsu suka yi, har macizai suka kakkashe su.
Da bigindi mani jesu, li po i ki wee den juni ki kpa boncianla.
10 Kada kuma ku yi gunaguni yadda waɗansunsu suka yi, har mala’ika mai hallakarwa ya hallaka su.
Da sɔnmni mani ki bulnbulni nani mi kuuma maleki n kpa yabi yeni.
11 Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn g165)
Li bona ba ki bua waani'ti binbigu, ke gɔa diani ki bili yua ba mali ŋanduna juog yogu. (aiōn g165)
12 Saboda haka in kana tsammani kana tsaye ne, to, ka yi hankali kada ka fāɗi!
Li ya po, yua mali ko ŋani ki gbeni n ya cegi ki ji da ba,
13 Ba jarrabar da ta taɓa samunku, wadda ba a saba yi wa mutum ba. Allah mai aminci ne; ba zai bari a jarrabce ku fiye da ƙarfinku ba. Amma in aka jarrabce ku, zai nuna muku mafita, domin ku iya cin nasara.
Biginli kan ji cua'i ke li ya ki tie bi niba bigina ka, ama ti yonbidaano se ki li paa, o kan ŋaa ke lan cie i paalu, o ba luodi ya ganli ki ba sedi ki guudi.
14 Saboda haka abokaina ƙaunatattu, ku guje wa bautar gumaka.
Li ya po, n buakaaba, sani mani ya bontitiedi n paadi'ti yeni u tienu.
15 Ina magana da ku a kan ku mutane ne fa masu azanci; ku duba da kanku ku ga abin da nake faɗa.
N maadi nani bi nimɔnba yeni, yeni, yi ba fidi ki mali m maama ne po.
16 Kwaf nan na godiya da muke yin godiya da shi, ashe ba tarayya ce a cikin jinin Kiristi ba? Wannan burodi kuma da muke karya mu ci, ashe, ba tarayya ne a cikin jikin Kiristi ba?
Ya dama ke ti yi yadi mi yediŋanma yeni ki tie jesu sɔm ka aa? ya kpanu ke ti yi bogidi yeni, k tie jesu gbannandi ka aa?
17 Da yake burodin nan ɗaya ne, ashe kuwa, mu da muke da yawa jiki ɗaya ne, gama dukanmu muna ci daga burodi nan guda.
Kelima kpanu yenga n ye, ke tinba kuli n taani ki tie li kpanu.
18 Ku dubi mutanen Isra’ila mana. Ashe, waɗanda suke cin hadayu, ba ɗaya suke da juna cikin cin hadayun da aka miƙa a bagade ba?
Diidi mani Isahel buolu, bani ka dini li jaandbinbindli po jiema aa?
19 To, me kuke tsammani nake nufi a nan? Hadayar da aka miƙa wa gunki ce wani abu, ko kuma gunkin ne wani abu?
N ba tienb ledi? padili ki tie pu? ki buali jiema tie padijiema.
20 A’a, ina nufin akan miƙa hadayun da masu bautar gumaka suka wa aljanu ne, ba Allah ba. Ba na so ku zama ɗaya da aljanu.
Ama n maadi, bi paditieba pada tie sitaan yaali, u tienu yaali ka, n bo ki bua'i yeni sitaan.
21 Ba zai yiwu ku sha daga kwaf na Ubangiji ku kuma sha daga kwaf na aljanu ba, ba ya yiwuwa ku ci a teburin Ubangiji, ku kuma ci a teburin aljanu.
I kan fidi ki di yeni u tienu ke bia di yeni sitaani, i kan fidi ki ya bua canbanba bonblie,
22 Ashe, so muke mu tsokani Ubangiji ya yi kishi? Mun fi shi ƙarfi ne?
Bii t bua bigini u tienu uu? ti pala pa ki pundi lani kani ii?
23 “Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne mai ginawa.
Li kuli cabi ama li kuli ki pia ñuadi, “li kuli cabi ama li kuli ki ŋani”
24 Kada wani yă kula da kansa kawai, sai dai yă kula da waɗansu kuma.
Oba n da kpaani o yuli po ñuadi, ama ya ñuadi n tie o liebi yaali.
25 Ku ci kowane abin da ake sayarwa a kasuwar nama ba sai kun tambaya ba don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito,
I ba fidi ki je jiekuadikaali kuli, ke da tiendi buali.
26 gama “Duniya da duk abin da yake cikinta na Ubangiji ne.”
Kelima ŋanduna tie u tienu yaali, yaali n ye kuli mɔ tie o yaali.
27 In wani marar bi ya gayyace ku cin abinci kuka kuwa yarda ku je, sai ku ci ko mene ne da aka sa a gabanku, ba tare da tambaya don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito.
Yua ki bani u tienu ya yin'a, k a tuo ki jeni, ŋan da buali buali.
28 Sai dai in wani ya ce muku, “Ai, wannan an miƙa ne wa gunki,” to, kada ku ci, saboda duban mutuncin wannan da ya gaya muku, don kuma lamiri yă kasance babu laifi
Ama, nil ya maadi,” ne tie padijiema” da di mani ki dugini ban waani ki bani niiman nni yeni ya po.
29 ina nufin lamirin wancan mutum ne fa, ba naku ba. Don me lamirin wani zai shari’anta’yancina?
N ke maadi i yanjagli ka, ama i lielo yanjagli po. Be tieni o tiani ya po n cedi m la li mabili?
30 In na ci abinci da godiya, don me za a zarge ni a kan abin da na ci da godiya ga Allah?
Li ya sua k n jaandi ki di, be ba cua yeni li mabili n po i?
31 Saboda haka, duk abin da kuke yi, ko ci ko sha, ku yi shi duka saboda ɗaukakar Allah.
Mɔla po, yin di bii yin ñu yooo, ya tiendi mani li kuli ki kpiagidi u tienu yeli.
32 Kada ku sa wani yă yi tuntuɓe, ko mutumin Yahuda ne, ko mutumin Al’ummai ko kuma ikkilisiyar Allah
Da biidi mani jufnba, greknba bii u tienu jaandidieli.
33 kamar dai yadda nake ƙoƙarin faranta wa kowa rai, ta kowace hanya. Gama ba don kaina kaɗai nake yi ba, sai dai don amfanin mutane da yawa, don su sami ceto.
Nani min bua ke min mangi yua kuli pali bonli kulin, ke k kpaani n yuli po ñuadi ka ama boncianli yali ke min fidi ki faabiba.

< 1 Korintiyawa 10 >