< 1 Korintiyawa 10 >
1 Ba na so ku kasance da rashin sani,’yan’uwa, cewa dukan kakannin-kakanninmu sun yi tafiya a ƙarƙashin girgije, dukansu kuma suka bi ta tsakiyar teku.
My fellow believers, I want to remind you about our(exc) [Jewish] ancestors. They were all under the cloud [by which God miraculously led them and protected them when they left Egypt with Moses]. All those ancestors crossed the [Red] Sea [after God miraculously made the water separate so that they could walk through it].
2 An yi wa dukansu baftisma ga bin Musa a cikin girgije da kuma cikin teku.
God caused all of them to begin to live under the authority of [MTY] Moses [when they walked] under that cloud and [walked through the Red] Sea.
3 Dukansu sun ci abincin ruhaniya guda
All [those ancestors of ours ate the same food that God] miraculously [provided].
4 suka kuma sha ruwan ruhaniyan nan guda; gama sun sha daga dutsen ruhaniya nan, wanda ya yi tafiya tare da su, wannan dutsen kuwa Kiristi ne.
They all drank water that [God] miraculously [provided]. That is, they all drank water that God miraculously made come out of the rock. That rock was [a symbol of] [MET] Christ, who went with them. [So we conclude that God helped all of those people in many ways].
5 Duk da haka, Allah bai ji daɗin yawancinsu ba; gawawwakinsu kuwa suka bazu ko’ina a cikin hamada.
However, [we also conclude that] God was angry [LIT] with most of those people [because they sinned against him. He caused almost all of them to die, and as] a result their bodies were scattered in the desert.
6 To, waɗannan abubuwa misalai ne a gare mu, kada mu yi marmarin mugayen abubuwa, kamar yadda suka yi.
Those things [that happened long ago] became examples to teach us [the following things]: We should not desire to [do] evil things as those people desired to do.
7 Kada ku zama masu bautar gumaka, yadda waɗansunsu suka zama; kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mutanen suka zauna don su ci su kuma sha, suka kuma tashi suka shiga rawa ta rashin kunya.”
We should not worship idols as many of those people did. [Remember that Moses] wrote, “The people sat down. They ate and drank [to honor the golden calf that they had just made]. Then they got up to dance [immorally].”
8 Kada fa mu yi fasikanci yadda waɗansunsu suka yi, har a rana guda mutane dubu ashirin da uku a cikinsu suka mutu.
We should not have sexual relations with someone to whom we are not married, as many of them did. As a result, God [punished them by] causing 23,000 people to die in [only] one day.
9 Kada mu gwada Kiristi yadda waɗansunsu suka yi, har macizai suka kakkashe su.
We should not try to see how much we can sin without the Lord punishing us. Some of them did that, and as a result they died because [poisonous] snakes [bit them].
10 Kada kuma ku yi gunaguni yadda waɗansunsu suka yi, har mala’ika mai hallakarwa ya hallaka su.
We should not complain [about what God does]. Some of them did that, and as a result an angel destroyed them. [So God will certainly punish us if we sin like they did].
11 Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn )
All those things [that happened to our ancestors long ago] are examples for us. [Moses] wrote those things to warn us [who are living at this time which is near the end]. We are the people for whom God has done [the things that he decided to do in] the previous periods of time. (aiōn )
12 Saboda haka in kana tsammani kana tsaye ne, to, ka yi hankali kada ka fāɗi!
So [I say this to] all those who confidently [think that they will always] steadfastly continue to [believe what God said and will never disobey what he commanded]: Be careful that you [(sg)] do not sin [when you are tempted].
13 Ba jarrabar da ta taɓa samunku, wadda ba a saba yi wa mutum ba. Allah mai aminci ne; ba zai bari a jarrabce ku fiye da ƙarfinku ba. Amma in aka jarrabce ku, zai nuna muku mafita, domin ku iya cin nasara.
[Remember that] your desires to sin are the same desires that other people have. But when you are tempted to sin, you can trust God [to help you]. He will not permit you to be tempted {anything to tempt you} more than you are able to resist. Instead, when you are tempted {things tempt you}, he will also provide a way [for you] to endure it [without sinning].
14 Saboda haka abokaina ƙaunatattu, ku guje wa bautar gumaka.
So, [I say to] you people whom I love, [avoid] worshipping idols [just like you would] run away from [anything that is dangerous].
15 Ina magana da ku a kan ku mutane ne fa masu azanci; ku duba da kanku ku ga abin da nake faɗa.
It is to people who [think that they] are wise that I write. So, you, as wise people, judge whether what I am writing [is true].
16 Kwaf nan na godiya da muke yin godiya da shi, ashe ba tarayya ce a cikin jinin Kiristi ba? Wannan burodi kuma da muke karya mu ci, ashe, ba tarayya ne a cikin jikin Kiristi ba?
[During the Lord’s Supper, after we ask God to] bless (the [wine]/the [juice]) [in the] cup, we give thanks for it [and drink it]. By doing that, we certainly are [RHQ] sharing in what Christ [did for us when] his blood [flowed from his body when he died. During the Lord’s Supper, when we break] the bread [and eat it], we are certainly sharing in [MTY] what Christ [did for us when] his body [suffered for us on the cross]. [RHQ]
17 Da yake burodin nan ɗaya ne, ashe kuwa, mu da muke da yawa jiki ɗaya ne, gama dukanmu muna ci daga burodi nan guda.
Because it is one loaf of bread that we [break and eat during the Lord’s Supper, it symbolizes that] we who are many are one group, because we all eat from the one loaf.
18 Ku dubi mutanen Isra’ila mana. Ashe, waɗanda suke cin hadayu, ba ɗaya suke da juna cikin cin hadayun da aka miƙa a bagade ba?
Consider [what happens when] the Israeli people [eat the food that the priests] sacrifice on the altar [outside the Temple]. They participate in [what the priests do at] [MTY] the altar. [RHQ] [Similarly, if you eat food that non-believers have offered to an idol in a temple, you are participating in their worship of the idol there].
19 To, me kuke tsammani nake nufi a nan? Hadayar da aka miƙa wa gunki ce wani abu, ko kuma gunkin ne wani abu?
By saying that, [I] do not mean that offering food to an idol makes it anything [more than just ordinary food [RHQ].] I do not mean that an idol is anything [more than just an idol].
20 A’a, ina nufin akan miƙa hadayun da masu bautar gumaka suka wa aljanu ne, ba Allah ba. Ba na so ku zama ɗaya da aljanu.
No! Instead, I mean that what people sacrifice [to idols], they are sacrificing to demons, not to God. So, [if you eat food that has been sacrificed to idols, you are participating in worshipping the demons that the idols represent]. And I do not want you to participate in worshipping demons!
21 Ba zai yiwu ku sha daga kwaf na Ubangiji ku kuma sha daga kwaf na aljanu ba, ba ya yiwuwa ku ci a teburin Ubangiji, ku kuma ci a teburin aljanu.
When you drink the [grape juice/wine in] [MTY] the cup [at the Lord’s Supper], you cannot participate in the [blessings that] the Lord [Jesus] brought to us and at the same time drink the [wine in the] [MTY] cup that people offer to demons! When you eat at the Lord’s table, you cannot participate in the blessings the Lord provided [MTY] when he died for us and at the same time participate in the things that represent demons [by eating food that has been sacrificed to idols]
22 Ashe, so muke mu tsokani Ubangiji ya yi kishi? Mun fi shi ƙarfi ne?
[If you participate in honoring demons in that way], you will certainly make the Lord very angry [RHQ]! (Remember that you are certainly not stronger than he is./Do you think that you are stronger than he is?) [RHQ] [Certainly not, so you will not escape his punishing you if you honor demons in that way!]
23 “Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne mai ginawa.
[Some people say], “[God] permits [believers to do] anything.” But [I say that] not everything that people do benefits [those who do it! Yes, some people say], “God permits [believers to do] all things.” But not everything that people do helps them to become [spiritually] mature.
24 Kada wani yă kula da kansa kawai, sai dai yă kula da waɗansu kuma.
No one should try to benefit [only] himself. Instead, each person should try to benefit other people [spiritually].
25 Ku ci kowane abin da ake sayarwa a kasuwar nama ba sai kun tambaya ba don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito,
[This is what you should do]: Eat any [food] that is sold {that people sell} in the market. Do not ask questions [to find out if that food has been offered] {[someone offered that food]} [to idols, just] because you think it would be wrong [to eat such food].
26 gama “Duniya da duk abin da yake cikinta na Ubangiji ne.”
[Remember that the Psalmist wrote], “Everything on the earth belongs to [the] Lord [God because he created it!]” [So, food that has been offered to idols belongs to the Lord, not to the idols, and you may eat it].
27 In wani marar bi ya gayyace ku cin abinci kuka kuwa yarda ku je, sai ku ci ko mene ne da aka sa a gabanku, ba tare da tambaya don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito.
If a non-believer invites you to a meal, go if you want to, and eat any food that is set {that [he] sets} before you. Do not ask [whether it was offered to idols, just] because you think that it would be wrong [to eat such food].
28 Sai dai in wani ya ce muku, “Ai, wannan an miƙa ne wa gunki,” to, kada ku ci, saboda duban mutuncin wannan da ya gaya muku, don kuma lamiri yă kasance babu laifi
But if someone says to you, “This is food that was sacrificed [to an idol],” do not eat it, for the sake of the person who told that to you, and also because someone there may think that it is wrong [to eat such food].
29 ina nufin lamirin wancan mutum ne fa, ba naku ba. Don me lamirin wani zai shari’anta’yancina?
I do not mean that you [should be concerned about whether it is all right to eat such food]. What I mean is that you should be concerned about others who may think that it is wrong to eat such food. Since I know that I (am free/have the right) [to eat such food without God punishing me], no one should [RHQ] say that what I am doing is wrong just because he himself thinks that it is wrong.
30 In na ci abinci da godiya, don me za a zarge ni a kan abin da na ci da godiya ga Allah?
If I thank [God] for the food when I eat [food that has been offered to an idol], no one should criticize me for eating food for which I have thanked God [RHQ]!
31 Saboda haka, duk abin da kuke yi, ko ci ko sha, ku yi shi duka saboda ɗaukakar Allah.
So [I say to you in conclusion], when you eat [food], or drink [something], or do anything else, do everything in order that [people will] praise God.
32 Kada ku sa wani yă yi tuntuɓe, ko mutumin Yahuda ne, ko mutumin Al’ummai ko kuma ikkilisiyar Allah
Do not do anything that would hinder Jews or Greeks [from becoming believers], and do not do things that would encourage members of God’s congregations to sin.
33 kamar dai yadda nake ƙoƙarin faranta wa kowa rai, ta kowace hanya. Gama ba don kaina kaɗai nake yi ba, sai dai don amfanin mutane da yawa, don su sami ceto.
[Do as I do]. I try to please everyone in every way. I do this by not seeking to benefit myself. Instead, I try to benefit many others, in order that they may be saved {that [God] may save them} [from the guilt of their sins].