< 1 Korintiyawa 1 >
1 Bulus, wanda aka kira domin yă zama manzon Kiristi Yesu, bisa ga nufin Allah, da kuma ɗan’uwanmu Sostenes,
Yesu Kristi ni kpayem lrji ayo Bulus du ri nimi bi wa wa tindu niwu ni kpayem Bachi ni wawu vayimbu sastanisu.
2 Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, da waɗanda aka tsarkake cikin Kiristi Yesu, aka kuma kira domin su zama masu tsarki, tare da dukan waɗanda suke ko’ina da suke kiran sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, Ubangijinsu da kuma namu.
Ni biwa bahe ni tra wubre irji ni Korinti nbi wa ba ke be ni ba. ninde irji da yo ba nisan ninde waba glaba niyi Yesu ni bi waba he ko nintse da kpayem ninde irji wumba ni wumbu.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Du alheri ma nison wubima du hei niyi wanda ni Rji Bachi Timbu wa wawu Yesu Kristi
4 Ina gode wa Allah kullum dominku, saboda alherinsa da aka ba ku a cikin Kiristi Yesu.
Me kiri ni irji mu cacu ni tu mbi don alheri wa Bachi Kristi Yesu ni noyia.
5 Gama a cikinsa kuka sami wadata ta kowace hanya, a cikin dukan maganarku, da kuma cikin dukan saninku
Anoyi gbugbu u nitre du ni ilimi.
6 gama shaidarmu game da Kiristi ta tabbata a cikinku.
Na wa janji tre irji hla ni yiwu wawumbia.
7 Saboda haka, ba ku rasa kowace baiwa ta ruhaniya ba, yayinda kuke jira da marmari, saboda bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Naki bina wa kpi u ruhu hama na wandi bi gbenbayani u Rji Yesu Kristi.
8 Zai ƙarfafa ku har zuwa ƙarshe, domin ku zama marasa aibi a ranar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Da du yi kpayemen didi ine har hi kle du ba na ka tou yi ni latre ni ye Yesu Kristi na.
9 Allah, wanda ya kira ku zuwa ga zumunci tare da Ɗansa Yesu Kiristi Ubangijinmu, shi mai aminci ne.
Irji wawuyi wu amina wayata yoni mi bi zumata bi waba yi biyaya ninde vrema Yesu Kristi Bachi mbu
10 Ina roƙonku’yan’uwa, a cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, dukanku ku yarda da juna, domin kada a sami tsattsaguwa a cikinku, domin kuma ku zama ɗaya, cikakku a cikin halinku da tunaninku.
Zi za'a me bre yi mir vayi ninde Yesu Kristi na gatumbi tie kankana ni son kanka nikpambi na me bre yi katumbi si son ni suron bi riri ni manufa riri.
11 ’Yan’uwana, waɗansu daga iyalin gidan Kulos sun gaya mini cewa, akwai faɗa a cikinku.
Me woh son bi mir vayi miniko kuluwi ba la ni mu andi meme son a he ni yi.
12 Abin da nake nufi shi ne, ɗaya daga cikinku na cewa, “Ni ina bin Bulus,” wani na cewa, “Ni ina bin Afollos,” wani kuma, “Ni ina bin Kefas,” har wa yau wani kuma, “Ni ina bin Kiristi.”
A bari ba tre “Me he ni kogon Bulus” ko me he ni kogon Afolos ko “Me he ni kogon Kefas” ko “Me he ni kogon Yesu Almasihu”.
13 Kiristi a rabe ne? Bulus ne aka gicciye dominku? An yi muku baftisma a cikin sunan Bulus ne?
Almasihu agakpama tin kankan? Ba klo Bulus don biyi? Bayi Batisma yiwu ninde Bulus?
14 Ina godiya domin ban yi wa wani baftisma a cikinku ba, sai dai Kirisbus da Gayus kaɗai.
Mekiri ni Rji mena yi baptisma niri mbinas me to Kiristus wu Gayus me yi nihawu.
15 Don haka, ba wanda na iya cewa an yi muku baftisma a cikin sunana.
Na ki ba wanda ni tre bayi baptisma niwu ninde mu.
16 (I, na kuma yi wa iyalin gidan Istifanas baftisma, ban da wannan, ban tuna da wani da na yi masa baftisma ba.)
(Ime metou me yi Baptisma ni ndi biko Sitifanus, Bayaki me na tou ko meyi Baptisma ni nro na)
17 Gama Kiristi bai aike ni yin baftisma ba, sai dai wa’azin bishara ba da kalmomin hikimar mutum ba, domin kada gicciyen Kiristi ya rasa ikonsa.
Meto irji ana ton me du me ye yi Baptisma na, ama don meye hla tre ma bani wani tre wu wayo ba yada di iko Baci na zama ni kaskanci na
18 Gama saƙon gicciye wauta ne ga waɗanda suke hallaka, amma a gare mu, mu da ake ceto, ikon Allah ne.
Naki u tre gicciye na he ma'na nishishi bi wa ba si halakaa na. Ama bi wa ba fe son kasai kasai a hi iko Rji.
19 Gama a rubuce yake cewa, “Zan rushe hikimar mai hikima, basirar mai azanci kuma zan rikita shi.”
Ihlan tre ma ahla “me kpa tre hi tice ni ba to zan ko nha me kpa du ichemba timeme. Wa batre ba to zan ko nha.
20 Ina mai hikima? Ina mai zurfin bincike? Ina masana na wannan zamani? Ashe, Allah bai wofinta hikimar duniya ba? (aiōn )
Wu to zan ko nha ahe nintse? Ina ndi wa tre wawu masani? Ina indi watre niwawu tokpe zan ko nha ni gbugbu'u? Irji na hla wawu kma indi wuce kma zama wawu na. (aiōn )
21 Gama tun da a cikin hikimar Allah, duniya a cikin hikimarta ba tă san shi ba, Allah ya ji daɗin ceton waɗanda suka ba da gaskiya ta wurin wautar wa’azin bishara.
Du gbugbu ni wur wah ni drima anato Irji na wu Irji a sisuron ni biwa da a kpaba u ba kpayem niw-u ninko wotamba wa bla wa'azi
22 Yahudawa suna so su ga alama, Hellenawa kuma suna neman hikima,
U yawudawa ba tre baha ba bida ni alajibai wu helinawa nibaba ba bida ni hikima.
23 amma mu, muna wa’azin Kiristi wanda aka gicciye ne, wanda ya zama dutsen tuntuɓe ga Yahudawa, wauta kuma ga Al’ummai,
Du naki kita khla tre Rji ni gicciyaye tita wu kubza yahudawa ni iri wauta wu helinawa.
24 amma ga su waɗanda Allah ya kira, Yahudawa da Hellenawa, Kiristi ikon Allah ne, da kuma hikimar Allah.
Naki biwa irji rhiga yo ba ni yahudawa ni helinawa kyi hla tre irji na yadda a zama gbi gle ma ni hikima Rji.
25 Gama wautar Allah ta fi hikimar mutum, kuma rashin ƙarfin Allah ya fi ƙarfin mutum.
Wauta u Rji a zan hikima wundi wureshi gbe-glen Rji a zan wundi
26 ’Yan’uwa, ku tuna yadda kuke sa’ad da aka kira ku. Babu masu hikima da yawa a cikinku, bisa ga ganin mutum; babu masu iko da yawa, babu masu martaba da yawa bisa ga haihuwa.
Toh yombi mir ya. Ana gbugbuwubi ba he ni hikima ni shishi indi na. Ana wa wumbi bi he ni gbe-gble na. Anha wawumbi bi fe gni yi ni ko bi cu na.
27 Amma Allah ya zaɓi abubuwa masu wautata duniya, don yă kunyata masu hikima. Allah ya zaɓi abubuwa marasa ƙarfi na duniya, domin ya ba wa masu ƙarfi kunya.
Irji a cu kpi bi meme ma ni gbu-gbu wa ni nondi bi hikima shan. Irji cu kpi bi hama ni gbegble du ba no kpi bi gbegble shan.
28 Ya zaɓi abubuwa marasa martaba na wannan duniya da kuma abubuwan da aka rena da abubuwan da ba a ɗauka a bakin kome ba, domin a wofinta abubuwan da ake ganinsu da daraja,
Irji ni ju kpi wa bana he ni daraja ni ya lega ni gbu-gbu. Aniya da jwu kpi wa ba hamanifani du ba me ni kpe ufani zama banza.
29 domin kada wani ya yi taƙama a gabansa.
A tei naki du dyo duna ya di wawu hi kpe ni shishi ma na.
30 Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
Domin kpe wa Rji a tei zizan bi he miyi ninde Rji wandi a he ni hikima ni tawu riji ni Rji. Ahenhaki adalcin mbu wu Tsarlu mbu ni fansarmbu.
31 Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Du naki yada ba nha naki, indi wu wurwo ni san du yi fahariya ni ninde Irji.