< 1 Tarihi 1 >
2 Kenan, Mahalalel, Yared,
Kenani, Mahalaleli, Yaredi,
3 Enok, Metusela, Lamek, Nuhu.
Henoko, Methusela, Lameki.
4 ’Ya’yan Nuhu maza su ne, Shem, Ham da Yafet.
Wana wa Nuhu walikuwa ni Shemu, Hamu, na Yafethi.
5 ’Ya’yan Yafet maza su ne, Gomer, Magog, Madai, Yaban, Tubal, Meshek da Tiras.
Wana wa Yafethi walikuwa ni Gomeri, Magogu, Madai, Yavani, Tubali, Mesheki, na Tirasi.
6 ’Ya’yan Gomer maza su ne, Ashkenaz, Rifat da Togarma.
Wana wa Gomeri walikuwa Ashkenazi, Rifathi na Togama.
7 ’Ya’yan Yaban maza su ne, Elisha, Tarshish, Kittim da Rodanim.
Wana wa Yavani walikuwa ni Elisha, Tarshishi, Kitimu, na Warodani.
8 ’Ya’yan Ham maza su ne, Kush, Masar Fut da Kan’ana.
Wana wa Hamu walikuwa ni Kushi, Misri, Putu, na Kanaani.
9 ’Ya’yan Kush maza su ne, Seba, Hawila, Sabta, Ra’ama da Sabteka.’Ya’yan Ra’ama maza su ne, Sheba da Dedan
Wana wa Kushi walikuwa ni Seba, Havila, Sabta, Raama, na Sabteka. Wana wa Raama walikuwa ni Sheba na Dedani.
10 Kush shi ne mahaifin Nimrod, wanda ya yi girma ya zama babban jarumi a duniya.
Kushi akawa baba wa Nimrodi, aliyekuwa shujaa wa Kwanza katika dunia.
11 Masar shi ne mahaifin Ludiyawa, Anamawa, Lehabiyawa, Neftuhawa,
Misri akawa babu wa Waludi, Waanami, Walehabi, Wanaftuhi,
12 Fatrusawa, Kasluhiyawa (daga waɗanda Filistiyawa suka fito) da Kaftorawa.
Wapathrusi, Wakasluhi (Wafilisti walipotoka), na Wakaftori.
13 Kan’ana shi ne mahaifin Sidon ɗan farinsa, da Hittiyawa,
Kanaani akawa baba wa Sidoni, mwanae wa kwanza, na wa Hethi.
14 Yebusiyawa, Amoriyawa, Girgashiyawa
Pia akawa babu wa Myebusi, Mwamori, Mgirgashi,
15 Hiwiyawa, Arkiyawa, Siniyawa,
Mhivi, Mwarki, Msini,
16 Arbadiyawa, Zemarawa da Hamawa.
Mwarvadi, Msemari, na Mhamathi.
17 ’Ya’yan Shem maza su ne, Elam, Asshur, Arfakshad, Lud da Aram.’Ya’yan Aram maza su ne, Uz, Hul, Geter da Meshek.
Wana wa Shemu walikuwa Elamu, Ashuru, Arfaksadi, Ludi, Aramu, Usi, Huli, Getheri, na Mashi.
18 Arfakshad shi ne mahaifin Shela, Shela kuwa shi ne mahaifin Eber.
Arfaksadi akawa baba wa Sala, na Sala akawa baba wa Eberi.
19 Aka haifa wa Eber’ya’ya maza biyu. Aka kira ɗaya Feleg domin a lokacinsa ne aka raba duniya; sunan ɗan’uwansa kuwa shi ne Yoktan.
Eberi alikuwa na wana wawili wa kiume. Jina la wa kwanza lilikuwa Pelegi, kwa kuwa katika siku zake dunia ilikuwa imegawanyika. Jina la kaka yake lilikuwa Yoktani.
20 Yoktan shi ne mahaifin Almodad, Shelef, Hazarmawet, Yera
Yoktani akawa baba wa Almodadi, Shelefu, Hasarmawethi, Yera,
22 Ebal, Abimayel, Sheba,
Obali, Abimaeli, Sheba,
23 Ofir, Hawila da Yobab. Dukan waɗannan’ya’yan Yoktan maza ne.
Ofiri, Havila, na Yobabu; wote hawa walikuwa uzao wa Yoktani.
24 Shem, Arfakshad, Shela,
Shemu, Arfaksadi, Sala,
27 da Abram (wato, Ibrahim).
Abramu, aliye kuwa Ibrahimu.
28 ’Ya’yan Ibrahim maza su ne, Ishaku da Ishmayel.
Wana wa Ibrahimu walikuwa Isaka na Ishmaeli.
29 Waɗannan su ne zuriyarsu. Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
Hawa ndio wanao: mzaliwa wa kwanza alikuwa ni Nebayothi, kisha Kedari, Abdeeli, Mibsamu,
30 Mishma, Duma, Massa, Hadad, Tema
Mishma, Duma, Masa, Hadadi, Tema,
31 Yetur, Nafish da Kedema. Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza.
Yeturi, Nafishi, na Kedama. Hawa ndio wana wa Ishamaeli.
32 ’Ya’yan Ketura maza, ƙwarƙwarar Ibrahim su ne, Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.’Ya’yan Yokshan maza su ne, Sheba da Dedan.
Wana wa Ketura, suria wa Ibrahimu, walikuwa Zimrani, Yokshani, Medani, Midiani, Ishbaki, na Shua. Wana wa Yokshani walikuwa Sheba na Dedani.
33 ’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida da Elda’a. Dukan waɗannan su ne zuriyar Ketura.
Wana wa Midiani walikuwa Efa, Eferi, Hanoki, Abida, na Eldaa. Wote hawa walikuwa uzaowa Ketura.
34 Ibrahim shi ne mahaifin Ishaku.’Ya’yan Ishaku maza su ne, Isuwa da Isra’ila.
Ibrahimu akawa baba wa Isaka. Wana wa Isaka walikuwa Esau na Israeli.
35 ’Ya’yan Isuwa maza, su ne, Elifaz, Reyuwel, Yewush, Yalam da Kora
Wana wa Esau walikuwa ni Elifazi, Reueli, Yeushi, Yalamu, na Kora.
36 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefi, Gatam, Kenaz, da Timna wanda aka haifa wa Amalek.
Wana wa Elifazi walikuwa ni Temani, Omari, Sefo, Gatamu, Kenazi, Timna, na Amaleki.
37 ’Ya’yan maza Reyuwel su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza.
Wana wa Reueli walikuwa ni Nahathi, Zera, Shama, na Miza.
38 ’Ya’yan Seyir maza su ne, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana, Dishon, Ezer da Dishan.
Wana wa Seiri walikuwa ni Lotani, Shobali, Sebioni, Ana, Dishoni, Eseri, na Dishani.
39 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna ita ce’yar’uwar Lotan.
Wana wa Lotani walikuwa ni Hori na Hemamu, na Timna alikuwa dada yake Lotani.
40 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana.
Wana wa Shobali walikuwa ni Alvani, Manahathi, Ebali, Shefo, na Onamu. Wana wa Sebeoni walikuwa ni Aya na Ana.
41 Ɗan Ana shi ne, Dishon.’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
Mwana wa Ana alikuwa ni Dishoni. Wana wa Dishoni walikuwa Hemdani, Eshbani, Ithrani, na Kerani.
42 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Ya’akan.’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
Wana wa Eseri walikuwa Bilhani, Zaawani, na Akani. Wana wa Dishani walikuwa Usi na Arani.
43 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi sarauta a Edom kafin wani sarkin mutumin Isra’ila yă yi sarauta. Bela ɗan Beyor, wanda aka kira birninsa Dinhaba.
Hawa ndio wafalme walio tawala katika nchi ya Edomu kabla ya mfalme yeyote kuwatawala Waisraeli: Bela mwana wa Beori; na jina la mji wake ulikuwa Dinhaba.
44 Sa’ad da Bela ya mutu sai Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi a matsayin sarki.
Bela alipo kufa, Yohabu mwana wa Zera wa Bosra akatawala badala yake.
45 Da Yobab ya mutu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi a matsayin sarki.
Yohabu alipo kufa, Hushamu wa nchi ya Watemani akatawala badala yake.
46 Sa’ad da Husham ya mutu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a cikin ƙasar Mowab, ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Awit.
Hushamu alipo kufa, Hadadi mwana wa Bedadi, aliye washinda Wamidiani katika uwanja wa Moabu, akatawa badala yake. Jina la mji wake ulikuwa Avithi.
47 Da Hadad ya mutu, Samla daga Masreka ya gāje shi a matsayin sarki.
Hadadi alipo kufa, Samla wa Masreka akatawala badala yake.
48 Sa’ad da Samla ya mutu, Sha’ul daga Rehobot na kogi ya gāje shi a matsayin sarki.
Samla alipo kufa, Shauli wa Rehobothi Hanahari akatawala badala yake.
49 Sa’ad da Sha’ul ya mutu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi a matsayin sarki.
Shauli alipo kufa, Baal-Hanani mwana wa Akbori akatawala badala yake.
50 Sa’ad da Ba’al-Hanan ya mutu, Hadad ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Fau, sunan matarsa kuwa Mehetabel’yar Matired,’yar Me-Zahab.
Baal-Hanani mwana wa Akbori alipo kufa, Hadari akatawala badala yake. Jina la mji wake ni Pau. Jina la mke wake lilikuwa ni Mehetabeli binti wa Matredi binti wa Mezahabu.
51 Hadad shi ma ya mutu. Manyan Edom su ne, Timna, Alwa, Yetet
Hadadi akafa. Wajumbe wa ukoo wa Edomu walikuwa Timna, Alva, Yethethi,
54 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom.
Magdieli, na Iramu. Hawa ndio walikuwa wajumbe wa ukoo wa Edomu.