< 1 Tarihi 1 >

1 Adamu, Set, Enosh,
Adamu, Sethi, Enoshi,
2 Kenan, Mahalalel, Yared,
Kenani, Mahalaleli, Yaredi,
3 Enok, Metusela, Lamek, Nuhu.
Enoki, Methusela, Lameki, Noa.
4 ’Ya’yan Nuhu maza su ne, Shem, Ham da Yafet.
Wana wa Noa walikuwa: Shemu, Hamu na Yafethi.
5 ’Ya’yan Yafet maza su ne, Gomer, Magog, Madai, Yaban, Tubal, Meshek da Tiras.
Wana wa Yafethi walikuwa: Gomeri, Magogu, Madai, Yavani, Tubali, Mesheki na Tirasi.
6 ’Ya’yan Gomer maza su ne, Ashkenaz, Rifat da Togarma.
Wana wa Gomeri walikuwa: Ashkenazi, Rifathi na Togarma.
7 ’Ya’yan Yaban maza su ne, Elisha, Tarshish, Kittim da Rodanim.
Wana wa Yavani walikuwa: Elisha, Tarshishi, Kitimu na Rodanimu.
8 ’Ya’yan Ham maza su ne, Kush, Masar Fut da Kan’ana.
Wana wa Hamu walikuwa: Kushi, Misraimu, Putu na Kanaani.
9 ’Ya’yan Kush maza su ne, Seba, Hawila, Sabta, Ra’ama da Sabteka.’Ya’yan Ra’ama maza su ne, Sheba da Dedan
Wana wa Kushi walikuwa: Seba, Havila, Sabta, Raama na Sabteka. Wana wa Raama walikuwa: Sheba na Dedani.
10 Kush shi ne mahaifin Nimrod, wanda ya yi girma ya zama babban jarumi a duniya.
Kushi akamzaa Nimrodi, ambaye alikua akawa mtu shujaa katika nchi.
11 Masar shi ne mahaifin Ludiyawa, Anamawa, Lehabiyawa, Neftuhawa,
Misraimu akawazaa: Waludi, Waanami, Walehabi, Wanaftuhi,
12 Fatrusawa, Kasluhiyawa (daga waɗanda Filistiyawa suka fito) da Kaftorawa.
Wapathrusi, Wakasluhi (hao ndio asili ya Wafilisti) na Wakaftori.
13 Kan’ana shi ne mahaifin Sidon ɗan farinsa, da Hittiyawa,
Wana wa Kanaani walikuwa: Sidoni, mzaliwa wake wa kwanza, na Hethi,
14 Yebusiyawa, Amoriyawa, Girgashiyawa
Wayebusi, Waamori, Wagirgashi,
15 Hiwiyawa, Arkiyawa, Siniyawa,
Wahivi, Waariki, Wasini,
16 Arbadiyawa, Zemarawa da Hamawa.
Waarvadi, Wasemari na Wahamathi.
17 ’Ya’yan Shem maza su ne, Elam, Asshur, Arfakshad, Lud da Aram.’Ya’yan Aram maza su ne, Uz, Hul, Geter da Meshek.
Wana wa Shemu walikuwa: Elamu, Ashuru, Arfaksadi, Ludi na Aramu. Wana wa Aramu walikuwa: Usi, Huli, Getheri na Mesheki.
18 Arfakshad shi ne mahaifin Shela, Shela kuwa shi ne mahaifin Eber.
Arfaksadi akamzaa Shela, Shela akamzaa Eberi.
19 Aka haifa wa Eber’ya’ya maza biyu. Aka kira ɗaya Feleg domin a lokacinsa ne aka raba duniya; sunan ɗan’uwansa kuwa shi ne Yoktan.
Eberi alipata wana wawili: Mmoja wao aliitwa Pelegi, kwa kuwa wakati wake dunia iligawanyika; nduguye aliitwa Yoktani.
20 Yoktan shi ne mahaifin Almodad, Shelef, Hazarmawet, Yera
Wana wa Yoktani walikuwa: Almodadi, Shelefu, Hasarmawethi, Yera,
21 Hadoram, Uzal, Dikla,
Hadoramu, Uzali, Dikla,
22 Ebal, Abimayel, Sheba,
Obali, Abimaeli, Sheba,
23 Ofir, Hawila da Yobab. Dukan waɗannan’ya’yan Yoktan maza ne.
Ofiri, Havila na Yobabu. Wote hawa walikuwa wana wa Yoktani.
24 Shem, Arfakshad, Shela,
Wana wa Shemu walikuwa Arfaksadi, Shela,
25 Eber, Feleg, Reyu
Eberi, Pelegi, Reu,
26 Serug, Nahor, Tera
Serugi, Nahori, Tera,
27 da Abram (wato, Ibrahim).
Tera akamzaa Abramu (yaani, Abrahamu).
28 ’Ya’yan Ibrahim maza su ne, Ishaku da Ishmayel.
Abrahamu alikuwa na wana wawili: Isaki na Ishmaeli.
29 Waɗannan su ne zuriyarsu. Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
Hawa ndio waliokuwa wazao wa Hagari: Nebayothi mzaliwa wa kwanza wa Ishmaeli, Kedari, Adbeeli, Mibsamu,
30 Mishma, Duma, Massa, Hadad, Tema
Mishma, Duma, Masa, Hadadi, Tema,
31 Yetur, Nafish da Kedema. Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza.
Yeturi, Nafishi na Kedema. Hao ndio wana wa Ishmaeli.
32 ’Ya’yan Ketura maza, ƙwarƙwarar Ibrahim su ne, Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.’Ya’yan Yokshan maza su ne, Sheba da Dedan.
Wana waliozaliwa na Ketura suria wa Abrahamu walikuwa: Zimrani, Yokshani, Medani, Midiani, Ishbaki na Shua. Wana wa Yokshani walikuwa: Sheba na Dedani.
33 ’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida da Elda’a. Dukan waɗannan su ne zuriyar Ketura.
Wana wa Midiani walikuwa: Efa, Eferi, Hanoki, Abida na Eldaa. Wote hao walikuwa wa uzao wa Ketura.
34 Ibrahim shi ne mahaifin Ishaku.’Ya’yan Ishaku maza su ne, Isuwa da Isra’ila.
Abrahamu alikuwa baba wa Isaki. Wana wa Isaki walikuwa: Esau na Israeli.
35 ’Ya’yan Isuwa maza, su ne, Elifaz, Reyuwel, Yewush, Yalam da Kora
Wana wa Esau walikuwa: Elifazi, Reueli, Yeushi, Yalamu na Kora.
36 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefi, Gatam, Kenaz, da Timna wanda aka haifa wa Amalek.
Wana wa Elifazi walikuwa: Temani, Omari, Sefo, Gatamu na Kenazi; Elifazi kwa Timna akamzaa Amaleki.
37 ’Ya’yan maza Reyuwel su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza.
Wana wa Reueli walikuwa: Nahathi, Zera, Shama na Miza.
38 ’Ya’yan Seyir maza su ne, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana, Dishon, Ezer da Dishan.
Wana wa Seiri walikuwa: Lotani, Shobali, Sibeoni, Ana, Dishoni, Eseri na Dishani.
39 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna ita ce’yar’uwar Lotan.
Wana wa Lotani walikuwa wawili: Hori na Homamu. Lotani alikuwa na dada yake aliyeitwa Timna.
40 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana.
Wana wa Shobali walikuwa: Alvani, Manahathi, Ebali, Shefo na Onamu. Wana wa Sibeoni walikuwa: Aiya na Ana.
41 Ɗan Ana shi ne, Dishon.’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
Mwana wa Ana alikuwa: Dishoni. Nao wana wa Dishoni walikuwa: Hemdani, Eshbani, Ithrani na Kerani.
42 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Ya’akan.’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
Wana wa Eseri walikuwa: Bilhani, Zaavani na Akani. Wana wa Dishani walikuwa: Usi na Arani.
43 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi sarauta a Edom kafin wani sarkin mutumin Isra’ila yă yi sarauta. Bela ɗan Beyor, wanda aka kira birninsa Dinhaba.
Hawa ndio wafalme waliotawala Edomu kabla hajatawala mfalme yeyote wa Waisraeli: Bela mwana wa Beori, ambaye mji wake ni Dinhaba.
44 Sa’ad da Bela ya mutu sai Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi a matsayin sarki.
Bela alipofariki, Yobabu mwana wa Zera kutoka Bosra akawa mfalme baada yake.
45 Da Yobab ya mutu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi a matsayin sarki.
Yobabu alipofariki, Hushamu kutoka nchi ya Watemani akawa mfalme baada yake.
46 Sa’ad da Husham ya mutu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a cikin ƙasar Mowab, ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Awit.
Hushamu alipofariki, Hadadi mwana wa Bedadi, aliyeshinda Midiani katika nchi ya Moabu, akawa mfalme baada yake. Mji wake uliitwa Avithi.
47 Da Hadad ya mutu, Samla daga Masreka ya gāje shi a matsayin sarki.
Hadadi alipofariki, Samla kutoka Masreka akawa mfalme baada yake.
48 Sa’ad da Samla ya mutu, Sha’ul daga Rehobot na kogi ya gāje shi a matsayin sarki.
Samla alipofariki, Shauli kutoka Rehobothi ngʼambo ya Mto Frati, akawa mfalme baada yake.
49 Sa’ad da Sha’ul ya mutu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi a matsayin sarki.
Shauli alipofariki, Baal-Hanani mwana wa Akbori akawa mfalme baada yake.
50 Sa’ad da Ba’al-Hanan ya mutu, Hadad ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Fau, sunan matarsa kuwa Mehetabel’yar Matired,’yar Me-Zahab.
Baal-Hanani alipofariki, Hadadi akawa mfalme baada yake. Mji wake uliitwa Pau, na mkewe aliitwa Mehetabeli binti Matredi, binti Me-Zahabu.
51 Hadad shi ma ya mutu. Manyan Edom su ne, Timna, Alwa, Yetet
Naye Hadadi pia akafa. Wakuu wa Edomu walikuwa: Timna, Alva, Yethethi,
52 Oholibama, Ela, Finon
Oholibama, Ela, Pinoni,
53 Kenaz, Teman, Mibzar,
Kenazi, Temani, Mibsari,
54 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom.
Magdieli na Iramu. Hao ndio wakuu wa makabila ya Edomu.

< 1 Tarihi 1 >