< 1 Tarihi 8 >
1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
Now Benjamin begat Bela his first-born, Ashbel the second, and Aharah the third.
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nohah the fourth, and Rapha the fifth.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
And the sons of Bela were Addar, and Gera, and Abihud,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
And Abishua, and Naaman, and Ahoah,
5 Gera, Shefufan da Huram.
And Gera, and Shephuphan, and Huram.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
And these [are] the sons of Ehud: these are the heads of the fathers of the inhabitants of Geba, and they removed them to Manahath:
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
And Naaman, and Ahiah, and Gera, he removed them, and begat Uzza, and Ahihud.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
And Shaharaim begat [children] in the country of Moab, after he had sent them away; Hushim and Baara [were] his wives.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
And he begat of Hodesh his wife, Jobab, and Zibia, and Mesha, and Malcham,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
And Jeuz, and Shachia, and Mirma. These [were] his sons, heads of the fathers.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
And of Hushim he begat Ahitub, and Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
The sons of Elpaal; Eber, and Misham, and Shamed, who built Ono, and Lod, with its town:
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
Beriah also, and Shema, who [were] heads of the fathers of the inhabitants of Ajalon, who drove away the inhabitants of Gath:
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
And Ahio, Shashak, and Jeremoth,
And Zebadiah, and Arad, and Ader,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
And Michael, and Ispah, and Joha, the sons of Beriah;
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
And Zebadiah, and Meshullam, and Hezeki, and Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
Ishmerai also, and Jezliah, and Jobab, the sons of Elpaal;
And Jakim, and Zichri, and Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
And Elienai, and Zilthai, and Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
And Adaiah, and Beraiah, and Shimrath, the sons of Shimhi;
And Ishpan, and Heber, and Eliel,
And Abdon, and Zichri, and Hanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
And Hananiah, and Elam, and Antothijah,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
And Iphedeiah, and Penuel, the sons of Shashak;
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
And Shamsherai, and Shehariah, and Athaliah,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
And Jaresiah, and Eliah, and Zichri, the sons of Jeroham.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
These [were] heads of the fathers, by their generations, chief [men]. These dwelt in Jerusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
And at Gibeon dwelt the father of Gibeon; whose wife's name [was] Maachah:
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
And his first-born son Abdon, and Zur, and Kish, and Baal, and Nadab,
And Gedor, and Ahio, and Zacher.
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
And Mikloth begat Shimeah. And these also dwelt with their brethren in Jerusalem, over against them.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
And Ner begat Kish, and Kish begat Saul, and Saul begat Jonathan, and Malchi-shua, and Abinadab, and Esh-baal.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
And the son of Jonathan [was] Merib-baal; and Merib-baal begat Micah.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
And the sons of Micah [were], Pithon, and Melech, and Tarea, and Ahaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
And Ahaz begat Jehoadah; and Jehoadah begat Alemeth, and Azmaveth, and Zimri; and Zimri begat Moza,
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
And Moza begat Bineah: Rapha [was] his son, Eleasah his son, Azel his son:
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
And Azel had six sons, whose names [are] these, Azrikam, Bocheru, and Ishmael, and Sheariah, and Obadiah, and Hanan. All these [were] the sons of Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
And the sons of Eshek his brother [were], Ulam his first-born, Jehush the second, and Eliphelet the third.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
And the sons of Ulam were mighty men of valor, archers, and had many sons, and sons' sons a hundred and fifty. All these [are] of the sons of Benjamin.