< 1 Tarihi 8 >
1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
And Benjamin begot Bela his firstborn, Ashbel the second, and Aharah the third,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nohah the fourth, and Rapha the fifth.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
And there are sons to Bela: Addar, and Gera,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
and Abihud, and Abishua, and Naaman, and Ahoah,
5 Gera, Shefufan da Huram.
and Gera, and Shephuphan, and Huram.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
And these [are] sons of Ehud—they are heads of fathers to the inhabitants of Geba, and they remove them to Manahath:
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
even Naaman, and Ahiah, and Gera, who removed them and begot Uzza and Ahihud.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
And Shaharaim begot in the field of Moab after his sending them away; Hushim and Baara [are] his wives.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
And he begets of his wife Hodesh: Jobab, and Zibia, and Mesha, and Malcham,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
and Jeuz, and Shachiah, and Mirmah. These [are] his sons, heads of fathers.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
And of Hushim he begot Ahitub and Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
And sons of Elpaal: Eber, and Misheam, and Shamer (he built Ono and Lod and its small towns),
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
and Beriah and Shema (they [are] the heads of fathers to the inhabitants of Aijalon—they caused the inhabitants of Gath to flee),
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
and Ahio, Shashak, and Jeremoth,
and Zebadiah, and Arad, and Ader,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
and Michael, and Ispah, and Joha, sons of Beriah,
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
and Zebadiah, and Meshullam, and Hezeki, and Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
and Ishmerai, and Jezliah, and Jobab, sons of Elpaal;
and Jakim, and Zichri, and Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
and Elienai, and Zillethai, and Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
and Adaiah, and Beraiah, and Shimrath, sons of Shimei;
and Ishpan, and Heber, and Eliel,
and Abdon, and Zichri, and Hanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
and Hananiah, and Elam, and Antothijah,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
and Iphedeiah, and Penuel, sons of Shashak;
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
and Shamsherai, and Shehariah, and Athaliah,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
and Jaareshiah, and Eliah, and Zichri, sons of Jeroham.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
These [are] heads of fathers, by their generations, [the] heads. These dwelt in Jerusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
And the father of Gibeon has dwelt in Gibeon, and the name of his wife [is] Maachah;
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
and his son, the firstborn, [is] Abdon, and Zur, and Kish, and Ba‘al, and Nadab,
and Gedor, and Ahio, and Zacher;
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
and Mikloth begot Shimeah. And they also dwelt opposite their brothers—with their brothers in Jerusalem.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
And Ner begot Kish, and Kish begot Saul, and Saul begot Jonathan, and Malchi-Shua, and Abinadab, and Esh-Ba‘al.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
And a son of Jonathan [is] Merib-Ba‘al, and Merib-Ba‘al begot Micah;
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
and sons of Micah: Pithon, and Melech, and Tarea, and Ahaz:
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
and Ahaz begot Jehoadah, and Jehoadah begot Alemeth, and Azmaveth, and Zimri; and Zimri begot Moza,
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
and Moza begot Binea, Raphah his son, Eleasah his son, Azel his son.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
And to Azel [are] six sons, and these [are] their names: Azrikam, Bocheru, and Ishmael, and Sheariah, and Obadiah, and Hanan. All these [are] sons of Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
And sons of his brother Eshek: Ulam his firstborn, Jehush the second, and Eliphelet the third.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
And the sons of Ulam are men mighty in valor, treading bow, and multiplying sons and son’s sons—one hundred and fifty. All these [are] of the sons of Benjamin.