< 1 Tarihi 8 >

1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
And Benjamin begat Bela' his first-born, Ashbel the second, and Achrach the third,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nochah the fourth, and Rapha the fifth.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
And Bela' had sons, Addar, and Gera, and Abihud,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
And Abishua', and Na'aman, and Achoach,
5 Gera, Shefufan da Huram.
And Gera, and Shephuphan, and Churam.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
And these are the sons of Echud: these are the heads of the family divisions of the inhabitants of Geba', who were exiled to Manachath;
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
Both Na'aman, and Achiyah; and Gera, —he exiled them, and begat 'Uzza, and Achichud.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
And Shacharayim begat children in the fields of Moab, after he had sent them away—Chushim and Ba'ara his wives.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
And he begat of Chodesh his wife, Jobab, and Zibya and Mesha, and Malkam,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
And Je'uz, and Shabyah, and Mirmah. These were his sons, heads of family divisions.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
And of Chushim he begat Abitub, and Elpa'al.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
And the sons of Elpa'al: 'Eber, and Mish'am, and Shemer, who built Ono, and Lod, with its villages;
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
And Beri'ah, and Shema', who were the heads of the family divisions of the inhabitants of Ayalon; these were those who drove away the inhabitants of Gath;
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
And Achyo, Shashak, and Jeremoth.
15 Zebadiya, Arad, Eder,
And Zebadyah, and 'Arad, and 'Eder,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
And Michael, and Yishpah, and Jocha, the sons of Beri'ah;
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
And Zebadyah, and Meshullam, and Chiski, and Cheber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
And Yishmerai, and Yizliah, and Jobab, the sons of Elpa'al:
19 Yakim, Zikri, Zabdi,
And Jakim, and Zichri, and Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
And Eli'enai, and Zillethai, and Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
And 'Adayah, and Berayah, and Shimrath, the sons of Shim'i:
22 Ishfan, Eber, Eliyel,
And Yishpan, and 'Eber, and Eliel,
23 Abdon, Zikri, Hanan,
And 'Abdon, and Zichri, and Chanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
And Chananyah, and 'Elam, and 'Anthothiyah,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
And Yiphdeyah, and Penuel, the sons of Shashak:
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
And Shamsherai, and Shecharyah, and Athalyah,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
And Ja'areshyah, and Eliyah, and Zichri, the sons of Jerocham.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
These were the heads of the family divisions, by their generations, chief men. These dwelt in Jerusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
And at Gib'on dwelt the father of Gib'on, whose wife's name was Ma'achah;
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
And his first-born son 'Abdon, then Zur, and Kish, and Ba'al, and Nadab,
31 Gedor, Ahiyo, Zeker
And Gedor, and Achyo, and Zecher.
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
And Mikloth begat Shimah. And these also dwelt alongside of their brethren in Jerusalem, with their brethren.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
And Ner begat Kish, and Kish begat Saul, and Saul begat Jehonathan and Malkishua', and Abinadab, and Eshba'al.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
And the son of Jehonathan was Merib-ba'al; and Merib-ba'al begat Michah.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
And the sons of Michah were, Pithon, and Melech, and Tarea', and Achaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
And Achaz begat Jeho'addah; and Jeho'addah begat 'Alemeth, and 'Azmaveth, and Zimri; and Zimri begat Moza;
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
And Moza begat Bin'ah; Rapha was his son, El'assah his son, Azel his son.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
And Azel had six sons, and these are their names, 'Azrikam, Bocheru, and Ishmael, and She'aryah, and 'Obadiah, and Chanan. All these were the sons of Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
And the sons of 'Eshek his brother were, Ulam his first-born, Je'ush the second, and Eliphelet the third.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
And the sons of Ulam were mighty men of valor, who drew the bow, and had many sons, and sons' sons, one hundred and fifty. All these are of the sons of Benjamin.

< 1 Tarihi 8 >