< 1 Tarihi 8 >
1 Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
Beniamin also begate Bela his eldest sonne, Ashbel the second, and Aharah the third,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
Nohah the fourth, and Rapha the fift.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
And the sonnes of Bela were Addar, and Gera, and Abihud,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
And Abishua, and Naaman and Ahoah,
5 Gera, Shefufan da Huram.
And Gera, and Shephuphan, and Huram.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
And these are the sonnes of Ehud: these were the chiefe fathers of those that inhabited Geba: and they were caryed away captiues to Monahath,
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
And Naaman, and Ahiah, and Gera, he caryed them away captiues: and he begate Vzza, and Ahihud.
8 An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
And Shaharaim begate certaine in the coutrey of Moab, after he had sent away Hushim and Baara his wiues.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
He begate, I say, of Hodesh his wife, Iobab and Zibia, and Mesha, and Malcham,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
And Ieuz and Shachia and Mirma: these were his sonnes, and chiefe fathers.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
And of Hushim he begat Ahitub and Elpaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
And the sonnes of Elpaal were Eber, and Misham and Shamed (which built Ono, and Lod, and the villages thereof)
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
And Beriah and Shema (which were the chiefe fathers among the inhabitants of Aialon: they draue away the inhabitants of Gath)
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
And Ahio, Shashak and Ierimoth,
And Sebadiah, and Arad, and Ader,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
And Michael, and Ispah, and Ioha, the sonnes of Beriah,
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
And Zebadiah, and Meshullam, and Hizki, and Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
And Ishmerai and Izliah, and Iobab, the sonnes of Elpaal,
Iakim also, and Zichri, and Sabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
And Elienai, and Zillethai, and Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
And Adaiah, and Beraiah, and Shimrah the sonnes of Shimei,
And Ishpan, and Eber, and Eliel,
And Abdon, and Zichri, and Hanan,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
And Hananiah, and Elam, and Antothiiah,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
Iphedeiah and Penuel ye sonnes of Shashak,
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
And Shamsherai, and Shehariah, and Athaliah,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
And Iaareshiah, and Eliah, and Zichri, the sonnes of Ieroham.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
These were the chiefe fathers according to their generations, euen princes, which dwelt in Ierusalem.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
And at Gibeon dwelt the father of Gibeon, and the name of his wife was Maachah.
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
And his eldest sonne was Abdon, then Zur, and Kish, and Baal, and Nadab,
And Gidor, and Ahio, and Zacher.
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
And Mikloth begate Shimeah: these also dwelt with their brethren in Ierusalem, euen by their brethren.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
And Ner begate Kish, and Kish begat Saul, and Saul begate Ionathan, and Malchishua, and Abinadab, and Eshbaal.
34 Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
And the sonne of Ionathan was Merib-baal, and Merib-baal begate Micah.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
And the sonnes of Micah were Pithon, and Melech, and Tarea, and Ahaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
And Ahaz begate Iehoadah, and Iehoadah begate Alemeth, and Azmaueth, and Zimri, and Zimri begate Moza,
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
And Moza begate Bineah, whose sonne was Raphah, and his sonne Eleasah, and his sonne Azel.
38 Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
And Azel had sixe sonnes, whose names are these, Azrikam, Bocheru and Ishmael, and Sheariah, and Obadiah, and Hanan: all these were the sonnes of Azel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
And the sonnes of Eshek his brother were Vlam his eldest sonne, Iehush the second, and Eliphelet the third.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.
And the sonnes of Vlam were valiant men of warre which shot with the bow, and had many sonnes and nephewes, an hundreth and fiftie: all these were of the sonnes of Beniamin.